< Mahukunta 8 >

1 To, mutanen Efraim suka ce wa Gideyon, “Me ya sa ka yi mana haka? Me ya sa ba ka kira mu lokacin da ka tafi yaƙi da Midiyawa ba?” Suka zarge shi sosai.
Un Efraīma vīri sacīja uz viņu: kas tas ir, ko tu mums esi darījis, ka tu mūs neesi aicinājis pret Midijaniešiem karot? Un tie ar viņu stipri bārās.
2 Amma ya ce musu, “Me na yi da za a iya kwatanta da abin da kuka yi? Ashe, kalar inabin da Efraim ta yi bai fi dukan girbin inabin da Abiyezer suka yi ba?
Tad viņš uz tiem sacīja: vai tad es ko esmu darījis, kā jūs? Vai Efraīma salasas nav labākas nekā Abiēzera savākums.
3 Allah ya ba da Oreb da Zeyib, shugabannin Midiyawa a hannuwanku. Me na yi da ya fi naku? Da ya faɗi haka sai hankalinsu ya kwanta.”
Dievs Midijana valdniekus Orebu un Zeēbu nodevis jūsu rokās, - vai tad es ko varēju darīt kā jūs? Tad viņu dusmas pret to aprima, tam šo vārdu runājot.
4 Gideyon da mutanensa ɗari uku, sun gaji, duk da haka suka yi ta fafarar, suka zo Urdun suka haye shi.
Un Gideons nāca pie Jardānes, un gāja pāri ar tiem trīssimt vīriem, kas pie viņa bija, piekusuši no pakaļ dzīšanās.
5 Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.”
Un viņš sacīja uz Sukotas vīriem: dodiet jel kādus maizes klaipus tiem ļaudīm, kas man līdz, jo tie piekusuši; un es dzenos pakaļ Zebum un Calmunum, Midijana ķēniņiem.
6 Amma shugabannin Sukkot suka ce, “Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Don me za mu ba wa mayaƙanka burodi?”
Tad Sukotas virsnieki sacīja: vai tad Zebus un Calmunus dūre jau ir tavā rokā, ka mums tavam karaspēkam būs maizes dot?
7 Sai Gideyon ya ce, “Haka ko? To, sa’ad da Ubangiji ya ba da Zeba da Zalmunna a hannuna, zan tsattsaga jikinku da ƙayayyuwan jeji.”
Tad Gideons sacīja: nu tad, ja Tas Kungs Zebu un Calmunu dos manā rokā, tad es jūsu miesas kapāšu ar tuksneša ērkšķiem un ar dadžiem.
8 Daga nan ya wuce zuwa Fenuwel ya yi irin roƙon nan, amma suka amsa yadda mutanen Sukkot suka yi.
Un viņš gāja no turienes uz Pnuēli un runāja uz tiem tāpat; tad Pnuēles vīri viņam atbildēja, kā Sukotas vīri bija atbildējuši.
9 Saboda haka sai ya ce wa mutanen Fenuwel, “Sa’ad da na dawo da nasara zan rushe wannan hasumiya.”
Un viņš arī ar Pnuēles vīriem runāja sacīdams: kad es ar mieru griezīšos atpakaļ, tad es šo torni noārdīšu.
10 To, Zeba da Zalmunna suna a Karkor da mayaƙa wajen dubu goma sha biyar, abin da ya rage ke nan na mayaƙan gabashi; mayaƙa masu takobi dubu ɗari da ashirin ne suka mutu.
Bet Zebus un Calmunus bija Karkorā, un viņu karaspēki pie viņiem, kādi piecpadsmit tūkstoši, kas vien bija atlikuši no visa austruma bērnu spēka, jo simts un divdesmit tūkstoš vīri, zobena nesēji, bija gājuši bojā.
11 Gideyon ya haura ta hanyar makiyaya, gabas da Noba, da kuma Yogbeha, ya fāɗa wa mayaƙan ta yadda ba su zata ba.
Un Gideons gāja pa telts ļaužu ceļu pret rītiem no Nobas un Jagbeas, un sakāva to karaspēku, jo tas karaspēks tur gulēja it droši.
12 Zeba da Zalmunna, sarakunan biyu na Midiyawa suka tsere, amma ya bi su ya kama, ya fatattaki dukan mayaƙansu.
Un Zebus un Calmunus bēga, bet viņš tiem dzinās pakaļ un sagūstīja tos divus Midijaniešu ķēniņus, Zebu un Calmunu, un izbiedēja visu to karaspēku.
13 Sa’an nan Gideyon ɗan Yowash ya komo daga yaƙi ta Hanyar Heres.
Tad Gideons, Joasa dēls, griezās atpakaļ no kaušanās, pirms saule uzlēca.
14 Ya kama wani saurayin Sukkot ya tambaye shi, saurayin kuwa ya rubuta masa dukan sunayen shugabanni saba’in da bakwai na Sukkot, da dattawan garin.
Un viņš sagūstīja vienu puisi no Sukotas vīriem un to vaicāja; un tas viņam uzrakstīja Sukotas virsniekus un viņas vecajus, septiņdesmit un septiņus vīrus.
15 Sa’an nan Gideyon ya zo ya ce wa mutanen Sukkot, “To, ga Zeba da Zalmunna, waɗanda kuka yi mini ba’a kuna cewa, ‘Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Me zai sa mu ba mutanenka da suka gaji burodi?’”
Tad viņš nāca pie tiem Sukotas vīriem un sacīja: redz še ir Zebus un Calmunus, kādēļ jūs mani esat apsmējuši sacīdami: vai tad Zebus un Calmunus dūre jau ir tavā rokā, ka mums taviem piekusušiem vīriem būs maizes dot?
16 Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.
Un viņš ņēma tās pilsētas vecajus un tuksneša ērkšķus un dadžus un pārmācīja Sukotas vīrus.
17 Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.
Un Pnuēles torni viņš noārdīja un nokāva tās pilsētas ļaudis.
18 Sa’an nan ya ce wa Zeba da Zalmunna, “Waɗanne irin mutane ne kuka karkashe a Tabor.” Suka ce, “Mutane kamar ka ne kowane kamar ɗan sarki.”
Un viņš sacīja uz Zebu un Calmunu: kas tie bija par vīriem, ko jūs Tāborā nokāvāt? Un tie sacīja: tie bija tādi kā tu, visi tādā vaigā, kā ķēniņa bērni.
19 Gideyon ya ce, “Waɗannan’yan’uwana ne,’ya’yan mahaifiyata. Muddin Ubangiji yana a raye, da a ce kun bar su da rai, da ba zan kashe ku ba.”
Un viņš sacīja: tie bija mani brāļi, manas mātes dēli; tik tiešām kā Tas Kungs dzīvo, ja jūs tos būtu atstājuši dzīvus, es jūs nenokautu.
20 Da ya juya wajen Yeter, ɗan farinsa, sai ya ce, “Ka kashe su!” Amma Yeter bai zāre takobinsa ba, domin shi yaro ne kawai kuma yana tsoro.
Un viņš sacīja uz Jeteru, savu pirmdzimto: celies, nokauj tos. Bet tas zēns neizvilka savu zobenu, jo viņš bijās, tāpēc ka vēl bija jauns.
21 Zeba da Zalmunna suka ce masa, “Zo, ka yi da kanka. ‘Yadda mutum yake haka ƙarfinsa.’” Ta haka Gideyon ya matso gaba ya kashe su, ya ɗauki kayan ado daga wuyar raƙumansu.
Tad Zebus un Calmunus sacīja: celies pats un sit mūs, jo kāds vīrs, tāds spēks. Tad Gideons cēlās un nokāva Zebu un Calmunu un paņēma tās sprādzes, kas bija ap viņu kamieļu kakliem.
22 Isra’ilawa suka ce wa Gideyon, “Ka yi mulkinmu, kai, ɗanka da jikanka, domin ka cece mu daga hannun Midiyawa.”
Un Israēla vīri sacīja uz Gideonu: valdi pār mums, tu un tavs dēls un tava dēla dēls, tāpēc ka tu mūs esi atpestījis no Midijana rokas.
23 Amma Gideyon ya ce musu, “Ni, ko ɗana, ba za mu yi mulkinku ba. Ubangiji ne zai yi mulkinku.”
Bet Gideons uz tiem sacīja: es negribu pār jums valdīt, nedz mans dēls pār jums valdīs; Tas Kungs pār jums valdīs.
24 Kuma ya ce, “Ina da roƙo guda ɗaya, cewa kowannenku ya ba ni’yan kunne daga rabon ganima.” (Al’adar mutanen Ishmayel ce su sa’yan kunnen zinariya.)
Un Gideons uz tiem sacīja: es no jums ko prasīšu: dodiet man ikviens vienu ausu sprādzi no sava laupījuma. Jo tiem bija zelta ausu sprādzes, tāpēc ka tie bija Ismaēlieši.
25 Suka ce, “Za mu yi farin cikin ba ka su.” Saboda haka suka shimfiɗa mayafi, kowanne ya sa ɗan kunne ɗaya daga ganimar.
Un tie sacīja: mēs dosim. Un tie izklāja drēbi un meta uz to ikkatrs vienu ausu sprādzi no sava laupījuma.
26 Nauyin’yan kunnen zinariyar ya kai shekel ɗari goma sha bakwai, ban da kayan ado, abin wuya da tufafin shunayya waɗanda sarakuna Midiyawa suke sawa ko sarƙoƙin da suke wuyar raƙumansu.
Un to zelta ausu sprādžu svars, ko viņš bija prasījis, bija tūkstoš un septiņi simti zelta sēķeļi, bez tām sprādzēm un ķēdēm un tām purpura drēbēm, kas Midijaniešu ķēniņiem bija mugurā, un bez tām kakla saitēm, kas bija pie viņu kamieļu kakliem.
27 Gideyon ya efod da zinariyar, wanda ya ajiye a Ofra, garinsa. Dukan Isra’ila suka shiga yin karuwanci ta wurin yin sujada a can, ya kuwa zama wa Gideyon da dukan iyalinsa tarko.
Un Gideons no tā taisīja efodu, un to nolika Ovrā, savā pilsētā, un viss Israēls tur tam maukoja pakaļ, un tas Gideonam un viņa namam palika par slazda valgu. -
28 Da haka Isra’ilawa suka mallaki Midiyawa ba su kuma sāke tā da kai ba. A zamanin Gideyon ƙasar ta sami zaman lafiya har shekara arba’in.
Tā Midijanieši tapa pazemoti priekš Israēla bērniem un nepacēla vairs savu galvu. Un zemei bija miers četrdesmit gadus, kamēr Gideons dzīvoja.
29 Yerub-Ba’al ɗan Yowash ya koma gida don yă zauna.
Un JerubBaāls, Joasa dēls, nogāja un dzīvoja savā namā.
30 Yana da’ya’ya saba’in maza da ya haifa, gama yana da mata da yawa.
Un Gideonam bija septiņdesmit dēli, kas no viņa gurniem nākuši, jo viņam bija daudz sievas;
31 Yana kuma da ƙwarƙwara wadda take Shekem, ita ma ta haifa masa ɗa wanda ya ba shi suna Abimelek.
Un viņa liekā sieva, kas bija Šehemē, arīdzan viņam dzemdēja dēlu, un viņš tam vārdu nosauca Abimeleks.
32 Gideyon ɗan Yowash ya rasu da kyakkyawan tsufa aka kuma binne shi a kabarin Yowash mahaifinsa a Ofra na mutanen Abiyezer.
Un Gideons, Joasa dēls, nomira labā vecumā un tapa aprakts sava tēva Joasa kapā, Abiēzeriešu Ovrā.
33 Ba a daɗe da rasuwar Gideyon ba, sai Isra’ila ta sāke shiga karuwanci suna bauta wa Ba’al. Suka kafa Ba’al-Berit yă zama musu allahnsu ba kuma
Un kad Gideons bija nomiris, tad Israēla bērni nogriezās un maukoja Baāliem pakaļ un iecēla to BaālBeritu sev par dievu.
34 tuna da Ubangiji Allahnsu, wanda ya cece su daga hannuwan abokan gābansu a kowane gefe ba.
Un Israēla bērni nepieminēja To Kungu, savu Dievu, kas tos bija izglābis no visu ienaidnieku rokas visapkārt.
35 Suka kāsa nuna alheri ga gidan Yerub-Ba’al (wato, Gideyon) saboda abubuwa masu alherin da ya yi musu.
Un tie nedarīja žēlastību pie JerubBaāla, tas ir Gideona, nama, pēc visa tā labuma, ko viņš bija darījis pie Israēla.

< Mahukunta 8 >