< Mahukunta 5 >
1 A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.
Chiengʼno Debora kod Barak wuod Abinoam nowero wendni:
2 “Sa’ad da’ya’yan sarki a Isra’ila suka yi jagora, sa’ad da mutane suka niyya su ba da kansu, suna yabon Ubangiji!
“Pakuru Jehova Nyasaye nikech jotelo mag Israel okawo loch, kendo ji giwegi ochiwore mar luwogi!
3 “Ya sarakuna, ku ji! Ku saurara, ku masu mulki! Zan yi waƙa ga Ubangiji, zan yi waƙa; zan yi kaɗe-kaɗe ga Ubangiji, Allah na Isra’ila.
“Winjuru, un ruodhi! Chikuru itu, un jotelo! Abiro pako Jehova Nyasaye ka awerne; anachuog ne Jehova Nyasaye ma Nyasach Israel wer.
4 “Ya Ubangiji, sa’ad da ka bar Seyir, sa’ad da ka yi tafiya daga ƙasar Edom, ƙasa ta girgiza, sammai suka zubo, gizagizai sun zubo da ruwa.
“Yaye Jehova Nyasaye, piny noyiengni, kendo polo nogingore, mi koth ochwe kane iwuok Seir e piny Edom.
5 Duwatsu suka girgizu a gaban Ubangiji, Wannan na Sinai, a gaban Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Got Sinai noyiengni e nyim Jehova Nyasaye, ma Nyasach Israel.
6 “A zamanin Shamgar ɗan Anat, a zamanin Yayel, an yashe dukan hanyoyi; matafiye suka bi hanyoyin da suka yi kona-kona.
“E ndalo mag Shamgar wuod Anath, kendo e ndalo Jael, yore nojwangʼ, mi jowuoth ne luwo yore matindo.
7 Rayuwar ƙauye a Isra’ila ta daina, ta daina sai da ni, Debora, na taso, na taso mahaifiya a Isra’ila.
Teko mar jolweny e miech Israel norumo, manyaka an Debora nabiro, ma abedo ka min ji e piny Israel.
8 Sa’ad da suka zaɓi sababbin alloli, sai ga yaƙi a ƙofofin birnin, ba a kuwa ga garkuwa ko māshi a cikin mutum dubu arba’in a Isra’ila ba.
Kane giyiero nyiseche manyien, lweny nochakore e dhorangeye mag dala maduongʼ, kata mana okumba kod tongʼ ne ok oyudie kind jolwenj jo-Israel alufu piero angʼwen.
9 Zuciyata tana tare da’ya’yan sarakunan Isra’ila, tare da masu niyyar ba da kansu da yardan rai cikin mutane. Yabo ya tabbata ga Ubangiji!
Opak Jehova Nyasaye nikech chunya nigi jotend jo-Israel, kaachiel gi jogo mochiwore!
10 “Ku da kuke hawan fararen jakuna, kuna zama a sirdin barguna, da ku da kuke tafiya a kan hanya, ku kula
“Un joma oidho punde marochere, kobedo e matandiko molos gi ongede, kendo un joma wuotho e wangʼ yo, winjuru,
11 da muryoyin mawaƙa a wuraren ruwaye. Suna faɗi ayyukan adalcin Ubangiji, ayyukan adalcin mayaƙansa a Isra’ila. “Sa’an nan mutanen Ubangiji suka gangara zuwa ƙofofin birni.
dwond joma wer koa kuonde mamon umboe pi; ka giwero timbe makare mag Jehova Nyasaye, kendo ka gipako timbe makare mag jolweny mage mager man Israel. “Bangʼ mano oganda Jehova Nyasaye nodhi e dhorangeye mag dala maduongʼ.
12 ‘Ki farka, ki farka, Debora! Ki farka, ki farka, ki tā da waƙa! Ka farka, ya Barak! Ka ta sa kamammunka gaba, ya ɗan Abinowam.’
Debora, chiew, chiew! ‘Chungi kendo ia malo mondo ichak wer! Aa malo, yaye Barak! Ter jogo miseloyo e twech, yaye wuod Abinoam.’
13 “Sa’an nan waɗanda aka bari suka sauko zuwa wajen shugabanni; mutane na Ubangiji suka zo wurina tare da masu ƙarfi.
“Eka jogo mane owe nobiro ir ruodhi; oganda Jehova Nyasaye nobiro ira gi teko duto.
14 Waɗansu suka zo daga Efraim, waɗanda ainihinsu daga Amalek ne; Benyamin yana tare da mutanen da suka bi ka. Daga Makir, shugabannin sojoji suka gangaro, daga Zebulun waɗanda suke riƙe da sandan komanda suka fito.
Jomoko kuomgi nowuok e gode mag Efraim, ogandagi nodak Amalek, kendo joma noa Benjamin noluwo bangʼu. Jotend lweny noa Makir nobiro, kendo joma noa Zebulun notingʼo ludh jatend lweny.
15 ’Ya’yan sarautar Issakar suna tare da Debora; I, Issakar yana tare da Barak, yana binsa a guje zuwa kwari. A yankunan Ruben aka kuma bincike zuciya sosai.
Jotend Isakar ne nigi Debora; adier, Isakar ne nigi Barak, koreto bangʼe ka gichiko holo. To e gwenge mag Reuben ne nitiere nono chuny matut.
16 Don me kuka tsaya a wutar sansani don ku ji makiyaya suna kiran garkuna? A yankunan Ruben aka yi bincike zuciya sosai.
En angʼo momiyo ne usiko ka uoyo maj jokwath mondo omi uwinj ka jokwath liyo ni rombe? To e gwenge mag Reuben ne nitiere nono chuny matut.
17 Gileyad ya tsaya gaban Urdun. Kai kuma Dan, don me ka ka yi ta zama a wajen jiragen ruwa? Asher ya ci gaba da kasance a bakin teku ya kasance a wuraren zamansa.
Gilead nodongʼ loka Jordan. To angʼo momiyo Dan nogalore but meli? Asher to nodongʼ e dho nam mi gidak e dho wedhe kuma yiedhi gowe.
18 Mutanen Zebulun sun kasai da rayukansu; haka ma Naftali a bakin dāgā.
Jo-Zebulun nochiwo ngimagi ne tho; kamano bende Naftali noketo mare e kuonde kedo.
19 “Sarakuna suka zo, suka yi yaƙi; sarakunan Kan’ana sun yi yaƙi a Ta’anak a gefen ruwan Megiddo, amma ba su ɗauki azurfa, ko ganima ba.
“Ruodhi mag Kanaan nobiro, mokedo; Tanak machiegni gi pige mag Megido, to ne ok gidhi gi fedha, kata kawo gimoro amora moyako.
20 Daga sama taurari suka yi faɗa, daga bakin tekuna suka yi yaƙi da Sisera.
Koa e polo, sulwe nokedo, koa kama gichakore negikedo gi Sisera.
21 Kogin Kishon ya kwashe su, tsohon kogi, kogin Kishon. Ci gaba raina; ka ƙarfafa!
Aora Kishon noywoyogi, aora ma hike ngʼeny, aora Kishon. Dhi nyime, chunya; bed motegno!
22 Sa’an nan kofatan dawakai suka ƙwaƙula, suna sukuwa, haka dawakansa masu ƙarfi suke tafiya.
Bangʼ mano mor mar tiende farese nowinji kachikore gi teko mangʼeny.
23 Mala’ikan Ubangiji ya ce, ‘Ka la’anci Meroz.’ ‘Ka la’anci mutanensa sosai, domin ba su kawo wa Ubangiji taimako ba, su kawo wa Ubangiji taimako a kan masu ƙarfi ba.’
Malaika mar Jehova Nyasaye nowacho ni, ‘Okwongʼ Meroz kaachiel gi joge gi kwongʼ malit, nikech ne ok gibiro mondo gikony Jehova Nyasaye e lwet joma tek.’
24 “Mafi albarka a ciki mata ta zama Yayel matar Heber Bakene, mafi albarka na mata masu zama a alfarma.
“Jael ma chi Heber ja-Keni en dhako mogwedhi kuom mon duto, kendo ogwedhe moloyo mon duto modak e hema.
25 Ya nemi ruwa, ta kuwa ta ba shi madara; a ƙwaryar da ta dace da sarakuna ta kawo masa kindirmo.
Nokwayo pi modho, to nomiye chak; nokelone chak mopwo e bakul moromo ruoth chiemoe.
26 Hannunta ya ɗauki turken tenti, da hannunta na dama ta ɗauko guduma. Ta bugi Sisera, ta ragargaza kansa, ta ragargaza ta huda kunnensa.
Norieyo lwete mondo okaw sigingi mar hema, ka lwete korachwich nokawogo twor. Nogoyo Sisera, motoyo wiye, kendo nopowo lela wangʼe.
27 A ƙafafunta ya fāɗi, ya fāɗi; a can ya kwanta. A ƙafafunta ya fāɗi, ya fāɗi; a can ya fāɗi, matacce.
Nopodho e tiende, mogore piny; kendo kanyo ema nothoe. Adier, nopodho e tiende, mogore piny; kendo kama nopodhoeno, ema nogore piny motho.
28 “Ta taga mahaifiyar Sisera ta leƙa; a bayan madogarar ƙofa ta yi ta ihu, ‘Me ya sa keken yaƙinsa ta daɗe ba tă dawo ba? Me ya sa dawakan keken yaƙinsa ba su dawo da wuri ba?’
“Min Sisera ne ngʼicho gie dirisa; kaywak kama: ‘Angʼo momiyo gache odeko kapok obiro? Angʼo momiyo mor mar gechene ok winjre?’
29 Mafi hikima cikin’yan matanta suka amsa mata, tabbatacce, ta ci gaba ta ce wa kanta,
Achiel kuom jotichne ma nyiri mariek nodwoke; kawuoyo kende kama:
30 ‘Ba nema suke su raba ganima ba, yarinya guda ko biyu wa kowane mutum, riguna masu launi a matsayin ganima don Sisera, riguna masu ado, riguna masu ado sosai don wuyata, dukan wannan a matsayin ganima?’
‘Donge gipogo gik moyaki ka ngʼato ka ngʼato yudo nyako achiel kata ariyo, kendo imiyo Sisera lewni mabeyo kaachiel gi lewni mabeyo motwangʼ mongʼith, monego arwaki?’
31 “Ta haka bari dukan abokan gābanka su hallaka, ya Ubangiji! Amma bari waɗanda suke ƙaunarka su zama kamar rana sa’ad da ta fito da ƙarfinta.” Sa’an nan ƙasar ta sami zaman lafiya shekara arba’in.
“Omiyo mad wasikgi duto rum, yaye Jehova Nyasaye! To mad joma oheri chal gi chiengʼ, mawuok gi teko.” Bangʼ mano piny Israel nobedo gi kwe kuom higni piero angʼwen.