< Mahukunta 4 >

1 Bayan rasuwar Ehud, Isra’ilawa suka sāke aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji.
A po smrti Aodovoj opet sinovi Izrailjevi èiniše što je zlo pred Gospodom.
2 Saboda haka Ubangiji ya sayar da su ga Yabin sarkin Kan’ana wanda yake mulki a Hazor. Shugaban mayaƙansa shi ne Sisera, wanda yake zaune a Haroshet Haggoyim.
I Gospod ih dade u ruke Javinu caru Hananskom, koji vladaše u Asoru, a vojsci njegovoj bješe vojvoda Sisara, koji življaše u Arosetu neznabožaèkom.
3 Domin Yabin sarkin Kan’ana yana da kekunan yaƙin ƙarfe ɗari tara, ya ji wa Isra’ilawa ƙwarai har shekara ashirin, sai suka yi kuka ga Ubangiji, don taimako.
I sinovi Izrailjevi vapiše ka Gospodu; jer on imaše devet stotina gvozdenijeh kola, i veoma pritješnjavaše sinove Izrailjeve dvadeset godina.
4 A lokacin Debora annabiya, matar Laffidot ce take bi da Isra’ila.
U to vrijeme Devora proroèica, žena Lafidotova, suðaše Izrailju.
5 Takan yi zaman shari’a a ƙarƙashin Dabinon Debora tsakanin Rama da Betel, a ƙasar tudu ta Efraim, Isra’ilawa kuwa sukan zo wurinta don tă yi musu shari’a.
I Devora stanovaše pod palmom izmeðu Rame i Vetilja u gori Jefremovoj, i dolažahu k njoj sinovi Izrailjevi na sud.
6 Sai ta aika a kira mata Barak ɗan Abinowam daga Kedesh a Naftali, ta ce masa, “Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce ka, ‘Je ka, ka ɗauki mutane Naftali da na Zebulun dubu goma tare da kai, ka yi jagoransu zuwa Dutse Tabor.
A ona poslavši dozva Varaka sina Avinejemova iz Kedesa Neftalimova, i reèe mu: nije li zapovjedio Gospod Bog Izrailjev: idi, skupi narod na goru Tavor, i uzmi sa sobom deset tisuæa ljudi izmeðu sinova Neftalimovijeh i sinova Zavulonovijeh?
7 Zan jawo Sisera, shugaban mayaƙan Yabin, da keken yaƙinsa da mayaƙansa zuwa Kogin Kishon in ba da su a hannunku.’”
Jer æu dovesti k tebi na potok Kison Sisaru vojvodu Javinova i kola njegova i ljudstvo njegovo, i predaæu ga tebi u ruke.
8 Barak ya ce, “In kika tafi tare da ni, zan tafi; amma in ba ki zo tare da ni ba, ba zan tafi ba.”
A Varak joj reèe: ako æeš ti iæi sa mnom, iæi æu; ako li neæeš iæi sa mnom, neæu iæi.
9 Debora ta ce, “To, shi ke nan, zan tafi tare da kai. Amma saboda yadda ka ɗauki wannan batun, darajar ba za tă zama taka ba, gama Ubangiji zai ba da Sisera a hannun mace.” Saboda haka Debora ta tafi tare da Barak zuwa Kedesh,
A ona reèe: ja æu iæi s tobom, ali neæeš imati slave na putu kojim æeš iæi; jer æe ženi u ruku dati Gospod Sisaru. I ustavši Devora otide s Varakom u Kedes.
10 a can Barak ya kira Zebulun da Naftali. Mutum dubu goma suka kuma bi shi, Debora kuma tana tare da shi.
I Varak sazvavši sinove Zavulonove i Neftalimove u Kedes, povede za sobom deset tisuæa ljudi; i Devora iðaše s njim.
11 To, Heber Bakene ya riga ya bar Keniyawa, zuriyar Hobab, ɗan’uwan matar Musa, ya kafa tentinsa wajen babban itace a Za’anannim kusa da Kedesh.
A Ever Kenejin bješe se odvojio od Keneja, od sinova Ovava tasta Mojsijeva, i bješe razapeo svoj šator kod hrastova Zanajimskih, a to je kod Kedesa.
12 Sa’ad da aka gaya wa Sisera cewa Barak ɗan Abinowam ya haura zuwa dutsen Tabor,
I javiše Sisari da je izašao Varak sin Avinejemov na goru Tavor.
13 sai Sisera ya tattara keken yaƙinsa na ƙarfe ɗari tara wuri ɗaya da dukan mutanen da suke tare da shi daga Haroshet Haggoyim zuwa Kogin Kishon.
I Sisara skupi sva kola svoja, devet stotina kola gvozdenijeh, i sav narod koji bijaše s njim od Aroseta neznabožaèkoga do potoka Kisona.
14 Sa’an nan Debora ta ce wa Barak, “Je ka! Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya ba da Sisera a hannunka. Ba Ubangiji ya riga ya sha gabanka?” Saboda haka Barak ya gangara zuwa Dutsen Tabor, da mutum dubu goma biye da shi.
Tada reèe Devora Varaku: ustani, jer je ovo dan, u koji ti dade Gospod Sisaru u ruke. Ne ide li Gospod pred tobom? I Varak siðe s gore Tavora, i deset tisuæa ljudi za njim.
15 Da matsowar Barak, Ubangiji ya murƙushe Sisera da dukan sarakunansa da mayaƙansa da takobi, Sisera kuwa ya gudu da ƙafa ya bar keken yaƙinsa.
I Gospod smete Sisaru i sva kola njegova i svu vojsku oštrim maèem pred Varakom; i Sisara siðe s kola svojih i pobježe pješice.
16 Amma Barak ya bi keken yaƙin da mayaƙan har Haroshet Haggoyim. Aka karkashe dukan mayaƙan Sisera ba ko ɗayan da ya tsira.
A Varak potjera kola i vojsku do Aroseta neznabožaèkoga; i pade sva vojska Sisarina od oštroga maèa, ne osta nijedan.
17 Amma Sisera, ya tsere da ƙafa zuwa tentin Yayel, matar Heber Bakene, domin suna da abokantaka da Yabin sarkin Hazor da kuma kabilar Heber Bakene.
A Sisara uteèe pješice do šatora Jailje žene Evera Kenejina; jer bijaše mir meðu Javinom carem Asorskim i domom Evera Kenejina.
18 Yayel ta fito ta taryi Sisera ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ka shigo, ka shigo ciki. Kada ka ji tsoro.” Saboda haka ya shiga cikin tentinta, sai ta rufe shi da bargo.
I izide Jailja na susret Sisari, i reèe mu: skloni se, gospodaru, skloni se kod mene; ne boj se. I on se skloni kod nje u šator, i ona ga pokri pokrivaèem.
19 Sai ya ce, “Ina roƙonki, ki ba ni ruwa in sha, ina jin ƙishirwa.” Sai ta buɗe salkar madara, ta ba shi ya sha, sai ta kuma rufe shi.
A on joj reèe: daj mi malo vode da se napijem, jer sam žedan. A ona otvori mijeh mlijeka i napoji ga, pa ga pokri.
20 Ya ce mata, “Ki tsaya a ƙofar tenti, in wani ya zo ya tambaye ki, ‘Akwai wani a nan?’ Ki ce masa ‘a’a.’”
A on joj reèe: stoj na vratima od šatora, i ako ko doðe i zapita te i reèe: ima li tu ko? reci: nema.
21 Amma Yayel, matar Heber, ta ɗauki turken tenti da guduma ta tafi wurinsa da sauri sa’ad da yake barci saboda gajiya. Ta kafa masa turken a gindin kunnensa ta haɗa shi da ƙasa, har ya mutu.
Tada Jailja žena Everova uze kolac od šatora, i uze malj u ruku, i pristupi k njemu polako, i satjera mu kolac kroz slijepe oèi, te proðe u zemlju, kad spavaše tvrdo umoran, i umrije.
22 Sai ga Barak mai bin sawun Sisera, Yayel kuwa ta fito don marabtarsa, ta ce, “Shigo, zan nuna maka mutumin da kake nema.” Saboda haka ya shiga ciki tare da ita, sai ga Sisera kwance da turken a gindin kunnensa, matacce.
I gle, Varak tjeraše Sisaru, i Jailja mu izide na susret, i reèe mu: hodi da ti pokažem èovjeka kojega tražiš. I uðe k njoj, i gle, Sisara ležaše mrtav, i kolac mu u slijepijem oèima.
23 A ranar Allah ya yi kaca-kaca da Yabin, sarkin Kan’ana a gaban Isra’ila.
Tako pokori Bog u onaj dan Javina cara Hananskoga pred sinovima Izrailjevijem.
24 Isra’ilawa kuwa suka ƙara ƙarfi gāba da Yabin, sarkin Kan’aniyawa, har suka hallaka shi.
I ruka sinova Izrailjevijeh bivaše sve teža Javinu caru Hananskom, dokle ne istrijebiše Javina cara Hananskoga.

< Mahukunta 4 >