< Mahukunta 3 >

1 Waɗannan su ne al’umman da Ubangiji ya bari don yă gwada duk waɗannan Isra’ilawan da ba su san yaƙi a Kan’ana ba
Kenan'daki savaşların hiçbirine katılmamış olan İsrailliler'i sınamak ve hiç savaş deneyimi olmayan yeni kuşaklara savaş eğitimi vermek için RAB'bin dokunmadığı uluslar şunlardır:
2 (ya yi haka ne domin yă koya wa zuriyar Isra’ilawa waɗanda ba su taɓa yin yaƙi a dā ba),
3 sarakuna biyar na Filistiyawa, dukan Kan’aniyawa, Sidoniyawa, da kuma Hiwiyawan da suke zaune a duwatsun Lebanon daga Dutsen Ba’al-Hermon zuwa Lebo Hamat.
Beş Filist Beyliği, bütün Kenanlılar, Saydalılar, Baal-Hermon Dağı'ndan Levo-Hamat'a kadar uzanan Lübnan dağlarında yaşayan Hivliler.
4 An bar su domin su gwada Isra’ilawa a ga ko za su yi biyayya da umarnin Ubangiji, wanda ya ba wa kakanninsu ta wurin Musa.
RAB İsrailliler'i sınamak, Musa aracılığıyla atalarına verdiği buyrukları yerine getirip getirmeyeceklerini görmek için bu ulusları ülkelerinde bıraktı.
5 Isra’ilawa suka zauna tare da Kan’aniyawa da Hittiyawa, Amoriyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da kuma Yebusiyawa.
Böylece İsrailliler Kenan, Hitit, Amor, Periz, Hiv ve Yevus halkları arasında yaşadılar.
6 Suka auri’ya’yansu mata, su ma suka bar’ya’yansu maza suka auri’ya’yansu mata, suka kuma yi wa gumakansu sujada.
Onlardan kız aldılar, kızlarını onların oğullarına verdiler ve onların ilahlarına taptılar.
7 Isra’ilawa suka aikata mugunta a gaban Ubangiji; suka manta da Ubangiji Allahnsu suka kuma bauta wa Ba’al da Ashera.
RAB'bin gözünde kötü olanı yapan İsrailliler Tanrıları RAB'bi unutup Baallar'a ve Aşera putlarına taptılar.
8 Fushin Ubangiji kuwa ya yi ƙuna a kan Isra’ila har ya sayar da su ga Kushan-Rishatayim sarkin Aram-Naharayim, a wurinsa ne Isra’ilawa suka zama bayi shekara takwas.
Bunun üzerine RAB İsrail'e öfkelendi ve onları Aram-Naharayim Kralı Kuşan-Rişatayim'in eline teslim etti. İsrailliler sekiz yıl Kuşan-Rişatayim'in boyunduruğunda kaldılar.
9 Amma da suka yi kuka ga Ubangiji, sai ya tad musu da mai ceto, Otniyel ɗan Kenaz, ƙanen Kaleb wanda ya cece su.
Ama RAB'be yakarmaları üzerine RAB onlara Otniel adında bir kurtarıcı çıkardı. Kalev'in küçük kardeşi Kenaz'ın oğlu Otniel onları kurtardı.
10 Ruhun Ubangiji ya sauko masa, domin yă zama mahukuncin Isra’ila yă kuma je yaƙi. Ubangiji ya bayar da Kushan-Rishatayim sarkin Aram a hannun Otniyel, ya kuwa sha ƙarfinsa.
RAB'bin Ruhu Otniel'in üzerine indi. Otniel İsrailliler'i yönetti, onlar için savaştı. RAB Aram-Naharayim Kralı Kuşan-Rişatayim'i onun eline teslim etti. Artık Otniel ondan daha güçlüydü.
11 Saboda haka ƙasar ta zauna da lafiya shekara arba’in har sai da Otniyel ɗan Kenaz ya rasu.
Ülke Kenaz oğlu Otniel'in ölümüne dek kırk yıl barış içinde yaşadı.
12 Isra’ilawa suka sāke aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, saboda sun aikata wannan mugunta sai Ubangiji ya ba wa Eglon sarkin Mowab ƙarfi a kan Isra’ila.
Sonra İsrailliler yine RAB'bin gözünde kötü olanı yaptılar. RAB gözünde kötü olanı yaptıkları için Moav Kralı Eglon'u onlara karşı güçlendirdi.
13 Da ya sami Ammonawa da Amalekawa suka haɗa hannu tare, sai Eglon ya tafi ya auka wa Isra’ila, suka ƙwace Birnin Dabino.
Kral Eglon Ammonlular'la Amalekliler'i kendi tarafına çekerek İsrail'e saldırdı. Onları bozguna uğratarak Hurma Kenti'ni ele geçirdi.
14 Isra’ilawa suka zama bayin Eglon sarkin Mowab shekara goma sha takwas.
İsrailliler on sekiz yıl Moav Kralı Eglon'un boyunduruğu altında kaldılar.
15 Isra’ilawa suka sāke yin kuka ga Ubangiji, ya kuwa ba su mai ceto, Ehud, wani bahago, ɗan Gera daga kabilar Benyamin. Isra’ilawa suka aike shi da haraji wurin Eglon sarkin Mowab.
Ama RAB'be yakarmaları üzerine RAB onlar için Ehut adında bir kurtarıcı çıkardı. Benyaminli Gera'nın oğlu Ehut solaktı. İsrailliler Ehut'un eliyle Moav Kralı Eglon'a haraç gönderdiler.
16 To, Ehud ya riga ya ƙera takobi mai kaifi biyu mai tsawo wajen kamu ɗaya da rabi, wanda ya yi ɗamara da shi a cinyarsa ta dama ƙarƙashin rigarsa.
Ehut kendine bir arşın uzunluğunda iki ağızlı bir kama yaptı ve bunu sağ kalçası üzerine, giysisinin altına sakladı.
17 Ya kai wa Eglon sarkin Mowab harajin, wanda yake mai ƙiba ne.
Varıp haracı Moav Kralı Eglon'a sundu. Eglon çok şişman bir adamdı.
18 Bayan Ehud ya ba da harajin, sai ya sallame mutanen da suka ɗauko harajin.
Ehut haracı sunduktan sonra, haracı taşımış olan adamlarını salıverdi.
19 A wajen gumaka kusa da Gilgal, shi kansa ya juya ya koma ya ce, “Ranka yă daɗe, ina da saƙo na asiri dominka.” Sarkin ya ce, “Ku ba mu wuri!” Sai dukan fadawansa suka fita.
Ama kendisi Gilgal yakınındaki taş putlardan geri döndü. “Ey kral, sana gizli bir haberim var” dedi. Kral ona, “Sus” diyerek yanındaki adamların hepsini dışarı çıkardı.
20 Sai Ehud ya matso yayinda shi kuwa yake zaune shi kaɗai a ɗakin sama mai sanyi a fadansa ya ce, “Ina da saƙo daga wurin Allah dominka.” Sarki ya tashi daga kujerarsa,
Ehut, üst kattaki serin odasında yalnız kalan krala yaklaşarak, “Tanrı'dan sana bir haber getirdim” deyince kral tahtından kalktı.
21 Ehud ya kai hannun hagunsa, ya zaro takobi daga cinyar ƙafar damansa ya soki sarki a ciki.
Ehut sol eliyle sağ kalçası üzerindeki kamayı çekti ve kralın karnına sapladı.
22 Har ƙotar ma ta shige ciki, takobin kuma ya fito ta bayansa. Ehud bai zare takobin ba, kitse kuwa ya rufe shi.
Kamanın ucu kralın sırtından çıktı. Bıçağın ardından kabza da ete saplanmıştı. Ehut kamayı çekmeyince kama kralın yağlı karnına gömüldü.
23 Sa’an nan Ehud ya fita daga shirayin; ya rufe ƙofar ɗakin saman, ya kuma kulle su.
Ehut sofaya çıktı, üst kattaki odanın kapısını ardından çekip kilitledi.
24 Bayan da ya tafi, bayin sarki suka zo suka tarar duk ƙofofin ɗakin sama suna kulle, suka ce, “Wataƙila yana bayan gari ne a ɗakin ciki.”
O çıktıktan sonra, geri gelen kralın hizmetkârları üst kattaki odanın kapılarını kilitli buldular. Birbirlerine, “Su döküyor olmalı” dediler.
25 Suka yi ta jira har suka gaji. Da suka ga dai bai buɗe ƙofar ba, sai suka ɗauki mabuɗi, suka buɗe. Sai ga shugabansu a ƙasa matacce.
Uzun süre bekledilerse de kral odanın kapılarını açmadı. Bunun üzerine bir anahtar bulup kapıyı açtılar. Efendilerinin ölüsü yerde yatıyordu.
26 Yayinda suke fama jira, Ehud ya riga ya yi gaba. Ya bi ta wajen gumaka zuwa Seyira.
Onlar beklerken Ehut kaçmış, taş putları geçerek Seira'ya yönelmişti.
27 Da ya iso can, sai ya busa ƙaho a ƙasar tudu ta Efraim, Isra’ilawa kuma suka gangaro tare da shi daga tuddai, shi kuwa yana jagorarsu.
Oraya varınca Efrayim'in dağlık bölgesine çıkıp boru çaldı. İsrailliler onunla birlikte dağlardan indiler. Ehut önden gidiyordu.
28 Ya umarce su ya ce, “Ku bi ni, gama Ubangiji ya ba Mowab abokin gābanku a hannunku.” Haka suka gangaro tare da shi suna mallaki mashigin Urdun da ta shiga zuwa Mowab, ba su yarda wani ya haye ba.
Onlara, “Beni izleyin” dedi, “RAB düşmanlarınızı, Moavlılar'ı elinize teslim etti.” Ehut'u izleyen İsrailliler, Moav'a giden Şeria geçitlerini tuttular, kimseyi geçirmediler.
29 A lokacin sun kashe mutanen Mowab dubu goma, dukansu jarumawa da masu ji da ƙarfi; ba ko ɗaya da ya tsira.
Moav'ın güçlü yiğitlerinden on bin kadarını vurup öldürdüler; hiç kurtulan olmadı.
30 A wannan rana aka mai da Mowab bayin Isra’ila, ƙasar kuwa ta sami zaman lafiya shekara takwas.
Moav o gün İsrailliler'in boyunduruğuna girdi. Ülke seksen yıl barış içinde yaşadı.
31 Bayan Ehud, sai Shamgar ɗan Anat, wanda ya karkashe Filistiyawa ɗari shida da sandar korar shanun noma, shi ma ya ceci Isra’ila.
Ehut'tan sonra Anat oğlu Şamgar başa geçti. Şamgar Filistliler'den altı yüz kişiyi üvendireyle öldürerek İsrailliler'i kurtardı.

< Mahukunta 3 >