< Mahukunta 21 >

1 Mutanen Isra’ila sun riga sun yi rantsuwa a Mizfa cewa, “Ba ɗayanmu da zai ba da’yarsa aure ga mutumin Benyamin.”
Men Israels Mænd havde i Mizpa aflagt den Ed: »Ingen af os vil give en Benjaminit sin Datter til Ægte!«
2 Sai mutanen suka tafi Betel, inda suka zauna a gaban Allah har yamma, suna tā da muryoyinsu suna kuka mai zafi.
Da nu Folket var kommet til Betel, sad de der lige til Aften for Guds Aasyn og opløftede deres Røst, græd heftigt
3 Suka ce, ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, “Me ya sa wannan abu ya faru da Isra’ila? Don me kabila ɗaya daga Isra’ila za tă ɓace a yau?”
og sagde: »Hvorfor, HERRE, Israels Gud, er dog dette hændet i Israel, saa at vi i Dag maa savne en Stamme af Israel?«
4 Kashegari da sassafe mutane suka gina bagade suka miƙa hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama.
Tidligt næste Morgen byggede Folket et Alter der og ofrede Brændofre og Takofre.
5 Sa’an nan Isra’ilawa suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji ba?” Gama an yi rantsuwa cewa duk wanda ya kāsa zuwa taro a gaban Ubangiji a Mizfa lalle a kashe shi.
Derpaa sagde Israeliterne: »Hvem blandt alle Israels Stammer undlod at drage op med Forsamlingen til HERREN?« Der var nemlig svoret en dyr Ed paa, at enhver, der undlod at drage op til HERREN i Mizpa, skulde dø.
6 To, Isra’ilawa suka yi juyayin’yan’uwansu, mutanen Benyamin. “Yau an hallaka kabila daga cikin Isra’ila.
Men nu gjorde det Israeliterne ondt for deres Broder Benjamin, og de sagde: »I Dag er en Stamme hugget af Israel!
7 Yaya za mu ba wa waɗanda suka rage mata, da yake mun riga mun yi rantsuwa a gaban Ubangiji, ba za mu ba su ɗaya daga’ya’yanmu su aura ba?”
Hvad skal vi gøre for dem, der er tilbage, for at skaffe dem Hustruer, eftersom vi har svoret ved HERREN, at vi ikke vil give dem nogen af vore Døtre til Ægte?«
8 Sa’an nan suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji a Mizfa ba?” Sai su gane cewa babu wani daga Yabesh Gileyad da ya zo sansani don taron.
Saa spurgte de: »Er der maaske en af Israels Stammer, der undlod at drage op til HERREN i Mizpa?« Og se, der var ingen kommet til Lejren, til Forsamlingen, fra Jabesj i Gilead.
9 Gama da aka yi ƙidaya mutane, sai aka gane cewa babu wani daga mutanen Yabesh Gileyad da yake a can.
Saa blev Folket mønstret, og se, der var ingen af Indbyggerne fra Jabesj i Gilead.
10 Saboda haka sai taron ya umarci jarumai dubu goma sha biyu su je Yabesh Gileyad su karkashe waɗanda suke zaune a can, duk da mata da yara.
Da sendte Menigheden 12 000 Mand af de tapreste Folk derhen med den Befaling: »Drag hen og hug Indbyggerne i Jabesj i Gilead ned med Sværdet tillige med deres Kvinder og Børn.
11 Suka ce musu, “Ga abin da za ku yi. Ku karkashe duk namiji da kowace macen da ta riga ta san namiji.”
Saaledes skal I bære eder ad: Alle af Mandkøn og alle Kvinder, der har haft Omgang med Mænd, skal I lægge Band paa!«
12 Suka samu a cikin mutanen da suke zaune a Yabesh Gileyad mata ɗari huɗu da ba su taɓa kwana da namiji ba, suka kwashe su zuwa sansani a Shilo a Kan’ana.
De fandt saa hos Indbyggerne i Jabesj i Gilead 400 unge Piger, der var Jomfruer og ikke havde haft Omgang med nogen Mand, og dem førte de til Lejren i Silo i Kana'ans Land.
13 Sa’an nan dukan taro suka aika wa mutanen Benyamin da suke a Dutsen Rimmon cewa yaƙi ya ƙare, yanzu sai salama.
Derpaa sendte hele Menigheden Sendebud hen for at underhandle med Benjaminiterne, der befandt sig paa Rimmons Klippe, og tilbyde dem Fred.
14 Saboda haka mutanen Benyamin suka komo a lokacin aka kuma ba su matan Yabesh Gileyad nan da aka bari da rai. Amma matan ba su ishe su duka ba.
Paa det Tidspunkt vendte Benjaminiterne saa tilbage, og de gav dem de Kvinder fra Jabesj i Gilead, som man havde ladet i Live. Men de var ikke nok til dem.
15 Mutanen kuwa suka yi juyayi saboda mutanen Benyamin, domin Ubangiji ya yi gibi a cikin kabilan Isra’ila.
Da gjorde det Folket ondt for Benjamin, fordi HERREN havde gjort et Skaar i Israels Stammer.
16 Shugabannin taron suka ce, “Da matan Benyamin da aka hallaka, yaya za mu yi da mazan da suka ragu da ba su sami mata ba?”
Og Menighedens Ældste sagde: »Hvad skal vi gøre for dem, der er tilbage, for at skaffe dem Hustruer, eftersom alle Kvinder i Benjamin er udryddet?«
17 Suka ce, “Dole mutanen Benyamin da suka ragu su sami gādo, domin kada wata kabila a Isra’ila ta ɓace.
Og de sagde: »Hvorledes kan der reddes en Rest af Benjamin, saa at ikke en Stamme i Israel gaar til Grunde?
18 Ba za mu iya ba su’yan matanmu su zama matansu ba, da yake mu Isra’ilawa mun riga mun yi wannan rantsuwa cewa, ‘La’ananne ne wanda ya ba da’yarsa aure ga mutum Benyamin.’
Vi kan jo ikke give dem nogen af vore Døtre til Ægte!« Israeliterne havde nemlig svoret og sagt: »Forbandet være den, som giver Benjaminiterne en Hustru!«
19 Sai suka tuna, akwai bikin Ubangiji da sukan yi shekara-shekara a Shilo ya yi kusa. Shilo yana arewancin Betel, kudu da Lebona, gabas da hanyar da take tsakanin Betel da Shekem.”
Da sagde de: »Se, HERRENS Højtid fejres jo hvert Aar i Silo!« Det ligger norden for Betel, østen for Vejen, der fører op fra Betel til Sikem, og sønden for Lebona.
20 Saboda haka suka cewa mutanen Benyamin, “Ku je ku ɓuya a gonakin inabi
Og de bød Benjaminiterne: »Gaa hen og læg eder paa Lur i Vingaardene!
21 ku lura. Sa’ad da’yan matan Shilo suka fito waje don su yi rawa, ku fito a guje daga gonakin inabi, kowannenku yă kama wa kansa mata daga cikin’yan matan Shilo, ku tafi ƙasar Benyamin.
Se saa nøje til, og naar de unge Kvinder fra Silo kommer ud for at opføre deres Danse, skal I komme frem af Vingaardene og røve hver sin Hustru af de unge Kvinder fra Silo og saa drage hjem til Benjamins Land!
22 Sa’ad da iyayensu maza ko’yan’uwansu suka kawo mana ƙara, za mu ce musu, ‘Ku yi mana alheri ku bar su, domin ba mu samo musu mata ba lokacin yaƙi, ku kuma marasa laifi ne, tun da yake ba ku ba da’ya’yan matanku gare su ba.’”
Naar saa deres Fædre eller Brødre kommer for at gaa i Rette med eder, skal I sige til dem: Skaan os, thi vi fik os ikke alle en Hustru i Krigen! Det er jo ikke eder, der har givet os dem; i saa Fald vilde I have forbrudt eder!«
23 Haka mutanen Benyamin suka yi. Yayinda’yan matan suke rawa, kowane mutum ya kama ɗaya ya yi gaba da ita ta zama matarsa. Sa’an nan suka komo ƙasar gādonsu suka sāke giggina garuruwan suka kuwa zauna a cikinsu.
Det gjorde Benjaminiterne da, og de tog sig Hustruer af de dansende Kvinder, som de røvede, een til hver; derpaa vendte de tilbage til deres Arvelod, opbyggede deres Byer og boede i dem.
24 A lokacin, Isra’ilawa sun bar wurin suka tafi gida zuwa ga kabilansu da zuriyoyinsu, kowane zuwa gādonsa.
Og samtidig drog Israeliterne derfra, hver til sin Stamme og Slægt, og de gik derfra hver til sin Arvelod,
25 A kwanakin Isra’ila ba ta da sarki; kowa ya yi abin da ya ga dama.
I de Dage var der ingen Konge i Israel; enhver gjorde, hvad han fandt for godt.

< Mahukunta 21 >