< Mahukunta 21 >

1 Mutanen Isra’ila sun riga sun yi rantsuwa a Mizfa cewa, “Ba ɗayanmu da zai ba da’yarsa aure ga mutumin Benyamin.”
Og Israels Mænd havde svoret i Mizpa og sagt: Der skal ingen af os give Benjamin sin Datter til Hustru.
2 Sai mutanen suka tafi Betel, inda suka zauna a gaban Allah har yamma, suna tā da muryoyinsu suna kuka mai zafi.
Og Folket kom til Guds Hus, og de bleve der indtil Aftenen for Guds Ansigt; og de opløftede deres Røst og græd med en stor Graad.
3 Suka ce, ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, “Me ya sa wannan abu ya faru da Isra’ila? Don me kabila ɗaya daga Isra’ila za tă ɓace a yau?”
Og de sagde: Herre, Israels Gud! hvorfor er dette sket i Israel, at i Dag een Stamme savnes af Israel?
4 Kashegari da sassafe mutane suka gina bagade suka miƙa hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama.
Og det skete den anden Dag, da stod Folket aarle op, og de byggede der et Alter, og de ofrede Brændofre og Takofre.
5 Sa’an nan Isra’ilawa suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji ba?” Gama an yi rantsuwa cewa duk wanda ya kāsa zuwa taro a gaban Ubangiji a Mizfa lalle a kashe shi.
Og Israels Børn sagde: Hvo er den, som ikke er kommen med op til Forsamlingen af alle Israels Stammer til Herren? Thi der var svoret en høj Ed imod den, som ikke kom op til Herren i Mizpa, saa der sagdes: Han skal visseligen dødes.
6 To, Isra’ilawa suka yi juyayin’yan’uwansu, mutanen Benyamin. “Yau an hallaka kabila daga cikin Isra’ila.
Og det gjorde Israels Børn ondt for deres Broder Benjamin, og de sagde: I Dag er een Stamme afhuggen af Israel.
7 Yaya za mu ba wa waɗanda suka rage mata, da yake mun riga mun yi rantsuwa a gaban Ubangiji, ba za mu ba su ɗaya daga’ya’yanmu su aura ba?”
Hvad ville vi gøre dem, som ere overblevne, at de kunne faa Hustruer? thi vi have svoret ved Herren, at vi ikke ville give dem af vore Døtre til Hustruer.
8 Sa’an nan suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji a Mizfa ba?” Sai su gane cewa babu wani daga Yabesh Gileyad da ya zo sansani don taron.
Og de sagde: Hvad er det for en af Israels Stammer, som ikke er kommen op til Herren i Mizpa? Og se, der var ingen Mand kommen til Lejren fra Jabes i Gilead til Forsamlingen.
9 Gama da aka yi ƙidaya mutane, sai aka gane cewa babu wani daga mutanen Yabesh Gileyad da yake a can.
Thi Folket blev talt; og se, da var der ingen af Indbyggerne fra Jabes i Gilead.
10 Saboda haka sai taron ya umarci jarumai dubu goma sha biyu su je Yabesh Gileyad su karkashe waɗanda suke zaune a can, duk da mata da yara.
Da sendte de derhen af Menigheden tolv Tusinde Mand af Stridsfolkene; og de bøde dem og sagde: Gaar hen og slaar Indbyggerne i Jabes i Gilead med skarpe Sværd, samt Hustruerne og de smaa Børn.
11 Suka ce musu, “Ga abin da za ku yi. Ku karkashe duk namiji da kowace macen da ta riga ta san namiji.”
Og denne er den Gerning, som I skulle gøre: Alt Mandkøn og alle Kvinder, som have haft Samkvem med nogen Mand, skulle I ødelægge.
12 Suka samu a cikin mutanen da suke zaune a Yabesh Gileyad mata ɗari huɗu da ba su taɓa kwana da namiji ba, suka kwashe su zuwa sansani a Shilo a Kan’ana.
Og de fandt af Indbyggerne i Jabes i Gilead fire Hundrede unge Piger, Jomfruer, som ikke havde kendt nogen Mand og ikke haft Samkvem med nogen Mand, og de førte dem til Lejren i Silo, som er i Landet Kanaan.
13 Sa’an nan dukan taro suka aika wa mutanen Benyamin da suke a Dutsen Rimmon cewa yaƙi ya ƙare, yanzu sai salama.
Da sendte den ganske Menighed hen, og de lode tale med Benjamins Børn, som vare paa Klippen Bimmon; og de tilbøde dem Fred.
14 Saboda haka mutanen Benyamin suka komo a lokacin aka kuma ba su matan Yabesh Gileyad nan da aka bari da rai. Amma matan ba su ishe su duka ba.
Saa kom Benjamin tilbage paa samme Tid, og de gave dem de Hustruer, som de havde ladet leve af Kvinderne fra Jabes i Gilead; og de fandt ikke saaledes nok til dem.
15 Mutanen kuwa suka yi juyayi saboda mutanen Benyamin, domin Ubangiji ya yi gibi a cikin kabilan Isra’ila.
Da gjorde det Folket ondt for Benjamin, fordi Herren havde gjort et Skaar i Israels Stammer.
16 Shugabannin taron suka ce, “Da matan Benyamin da aka hallaka, yaya za mu yi da mazan da suka ragu da ba su sami mata ba?”
Og Menighedens Ældste sagde: Hvad skulle vi gøre ved de overblevne, at de kunne faa Hustruer? thi Kvinderne af Benjamin ere udryddede.
17 Suka ce, “Dole mutanen Benyamin da suka ragu su sami gādo, domin kada wata kabila a Isra’ila ta ɓace.
Og de sagde: De undkomnes Ejendom skal høre Benjamin til, at ikke een Stamme skal blive udslettet af Israel.
18 Ba za mu iya ba su’yan matanmu su zama matansu ba, da yake mu Isra’ilawa mun riga mun yi wannan rantsuwa cewa, ‘La’ananne ne wanda ya ba da’yarsa aure ga mutum Benyamin.’
Men vi kunne ikke give dem Hustruer af vore Døtre; thi Israels Børn have svoret og sagt: Forbandet være den, som giver Benjamin en Hustru!
19 Sai suka tuna, akwai bikin Ubangiji da sukan yi shekara-shekara a Shilo ya yi kusa. Shilo yana arewancin Betel, kudu da Lebona, gabas da hanyar da take tsakanin Betel da Shekem.”
Og de sagde: Se, der er Aar for Aar Herrens Højtid i Silo, som ligger Nord for Bethel, mod Solens Opgang, paa den alfare Vej, som gaar op fra Bethel til Sikem, og Syd for Lebona.
20 Saboda haka suka cewa mutanen Benyamin, “Ku je ku ɓuya a gonakin inabi
Og de befalede Benjamins Børn og sagde: Gaar hen og lurer i Vingaardene!
21 ku lura. Sa’ad da’yan matan Shilo suka fito waje don su yi rawa, ku fito a guje daga gonakin inabi, kowannenku yă kama wa kansa mata daga cikin’yan matan Shilo, ku tafi ƙasar Benyamin.
Og I skulle se til, og se, dersom Silos Døtre gaa ud at danse, da maa I gaa ud af Vingaardene og gribe eder hver sin Hustru af Silos Døtre, og I skulle gaa til Benjamins Land.
22 Sa’ad da iyayensu maza ko’yan’uwansu suka kawo mana ƙara, za mu ce musu, ‘Ku yi mana alheri ku bar su, domin ba mu samo musu mata ba lokacin yaƙi, ku kuma marasa laifi ne, tun da yake ba ku ba da’ya’yan matanku gare su ba.’”
Og det skal ske, naar deres Fædre eller deres Brødre komme at gaa i Rette med os, da ville vi sige til dem: Værer dem naadige for vor Skyld, fordi vi ikke have skaffet dem hver sin Hustru i Krigen; thi I have heller ikke givet dem Hustruer; eller skulle I nu have været skyldige.
23 Haka mutanen Benyamin suka yi. Yayinda’yan matan suke rawa, kowane mutum ya kama ɗaya ya yi gaba da ita ta zama matarsa. Sa’an nan suka komo ƙasar gādonsu suka sāke giggina garuruwan suka kuwa zauna a cikinsu.
Og Benjamins Børn gjorde saaledes og toge Hustruer efter deres Tal af dem, som dansede, hvilke de røvede; og de gik og kom tilbage til deres Arv og byggede Stæderne og boede i dem.
24 A lokacin, Isra’ilawa sun bar wurin suka tafi gida zuwa ga kabilansu da zuriyoyinsu, kowane zuwa gādonsa.
Saa vandrede Israels Børn derfra paa samme Tid, hver til sin Stamme og til sin Slægt; og de udgik derfra, hver til sin Arv.
25 A kwanakin Isra’ila ba ta da sarki; kowa ya yi abin da ya ga dama.
I disse Dage var ingen Konge i Israel; hver gjorde det, som var ret for hans Øjne.

< Mahukunta 21 >