< Mahukunta 20 >
1 Sa’an nan dukan Isra’ilawa daga Dan zuwa Beyersheba kuma daga ƙasar Gileyad mutane kamar mutum guda suka fito suka taru a gaban Ubangiji a Mizfa.
Tada iziđe sav Izrael i sabra se sva zajednica kao jedan čovjek, od Dana do Beer Šebe i do gileadske zemlje, kod Jahve u Mispi.
2 Shugabanni dukan kabilan mutane na kabilan Isra’ila suka zazzauna a wurarensu a taron jama’ar Allah, mayaƙa dubu ɗari huɗu masu ɗamara da takuba.
Glavari svega naroda, svih Izraelovih plemena, dođoše na zbor Božjeg naroda, četiri stotine tisuća pješaka vičnih maču.
3 (Mutanen Benyamin suka ji cewa Isra’ilawa sun haura zuwa Mizfa.) Sa’an nan Isra’ilawa suka ce, “Gaya mana yadda wannan mugun abu ya faru.”
A Benjaminovci doznaše da su Izraelovi sinovi uzišli u Mispu. Sinovi Izraelovi zapitaše tada: “Kažite nam kako se dogodio zločin!”
4 Sai Balawen, mijin matar da aka kashe ya ce, “Ni da ƙwarƙwarata mun zo Gibeya a Benyamin don mu kwana.
Levit, muž ubijene žene, uze riječ: “Došao sam s inočom u Benjaminovu Gibeu da prenoćim.
5 Da dad dare mutanen Gibeya suka bi ni suka kewaye gidan da niyya su kashe ni. Suka yi wa ƙwarƙwarata fyaɗe, har ta mutu.
A građani Gibee ustadoše na mene i noću opkoliše kuću u kojoj sam bio; mene su htjeli ubiti, a moju su inoču silovali tako da je umrla.
6 Na ɗauki ƙwarƙwarata na yayyanka gunduwa-gunduwa na aika da shi ga kowane yankin gādon Isra’ila, domin sun aikata mugu abu da abin kunya a Isra’ila.
Zato sam uzeo mrtvu inoču, rasjekao je u komade i razaslao je u sve krajeve Izraelove baštine, jer su počinili sramotno djelo u Izraelu.
7 To, dukanku Isra’ilawa, sai ku yi magana ku kuma yanke hukuncinku.”
Izraelci, evo vas svih ovdje. Posavjetujte se i ovdje stvorite odluku.”
8 Dukan mutane suka tashi kamar mutum ɗaya, suna cewa “Ba waninmu da zai tafi gida. Sam, babu ko ɗayanmu da zai koma gidansa.
Sav narod ustade kao jedan čovjek govoreći: “Neka se nitko od nas ne vraća svome šatoru, neka nitko ne ide svojoj kući!
9 Amma yanzu ga abin da za mu yi wa Gibeya. Za mu haura mu fāɗa yadda ƙuri’a ta nunar.
Nego da sada ovo učinimo Gibei: bacit ćemo ždrijeb;
10 Za mu ɗauko mutum goma a kowane mutum ɗari daga dukan kabilan Isra’ila, da ɗari a dubu, da kuma dubu a dubu goma, domin a tanada wa mayaƙan. Sa’an nan, sa’ad da mayaƙan suka iso Geba a Benyamin, za su yi da su daidai bisa ga muguntar da suka yi a Isra’ila.”
i uzet ćemo iz svih Izraelovih plemena po deset ljudi od stotine, po stotinu od tisuće i po tisuću od deset tisuća: oni će nositi hranu vojsci, onima koji će krenuti da kazne Benjaminovu Gibeu za sramotu što ju je počinila u Izraelu.”
11 Saboda haka dukan mutane Isra’ilawa suka taru suka kuma haɗu kamar mutum guda don su fāɗa wa birnin da yaƙi.
I sabraše se svi Izraelci protiv onoga grada, udruženi kao jedan čovjek.
12 Kabilan Isra’ila suka aika jakadu a ko’ina a cikin kabilar Benyamin cewa, “Wace irin mugunta ce wannan da kuka aikata?
Tada Izraelova plemena razaslaše poslanike po svemu Benjaminovu plemenu s porukom: “Kakav se to zločin dogodio među vama?
13 Yanzu fa sai ku fitar da waɗannan’yan iskan da suka aikata wannan abu na Gibeya don mu kashe su mu kawar da mugunta daga Isra’ila!” Amma mutanen Benyamin ba su saurari’yan’uwansu Isra’ilawa ba.
Sada izručite one opake ljude što su u Gibei da ih smaknemo te iskorijenimo zlo iz Izraela!” Ali Benjaminovci ne htjedoše poslušati svoje braće Izraelaca.
14 Daga biranensu suka tattaru a Gibeya don su yaƙi Isra’ilawa.
Benjaminovci se skupiše u Gibeu iz svojih gradova da se pobiju s Izraelcima.
15 Nan da nan mutanen Benyamin suka tattara mayaƙa dubu ashirin da shida masu takuba daga biranensu, ban da mayaƙa ɗari bakwai da aka zaɓa daga mazauna a Gibeya.
A Benjaminovaca koji su došli iz raznih gradova nabrojiše toga dana dvadeset i šest tisuća ljudi vičnih maču, bez stanovnika Gibee.
16 Cikin dukan mayaƙan nan akwai zaɓaɓɓu mutane ɗari bakwai waɗanda su bahagwai ne, kowanne yana iya harbin gashin guda na kai da majajjawa ba kuskure.
Od svega toga naroda bijaše sedam stotina vrsnih ljudi, koji su bili ljevaci, i svaki je taj gađao kamenom iz praćke navlas točno, ne promašujući cilja.
17 Isra’ila kuwa, ban da Benyamin, sun tara mayaƙa masu takobi dubu ɗari huɗu, dukansu gwanayen yaƙi ne.
A bijaše Izraelaca, osim sinova Benjaminovih, četiri stotine tisuća, sve ljudi vičnih maču i sve samih ratnika.
18 Sai Isra’ilawa suka haura zuwa Betel suka nemi nufin Allah, suka ce, “Wane ne a cikinmu zai fara fāɗa wa mutanen Benyamin?” Ubangiji ya ce, “Yahuda ce za tă fara.”
I sinovi Izraelovi, ustavši, pođoše u Betel da se posavjetuju s Bogom: “Tko će od nas prvi u boj protiv Benjaminovaca?” - zapitaše Izraelci. A Jahve odgovori: “Neka Juda pođe prvi.”
19 Kashegari sai Isra’ilawa suka tashi suka kafa sansani kusa da Gibeya.
Izjutra krenuše Izraelci te se utaboriše pred Gibeom.
20 Mutanen Isra’ila suka fita yaƙi da mutane Benyamin suka kuma ja dāgār yaƙi a Gibeya.
Krenuvši u boj protiv Benjaminovaca, svrstaše se u bojni red pred Gibeom.
21 Mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya suka kashe mutum dubu ashirin da biyu na Isra’ilawa a dāgār yaƙi a ranar.
A Benjaminovci iziđoše iz Gibee i pobiše toga dana Izraelu dvadeset i dvije tisuće ljudi, koji ostadoše na onome polju.
22 Amma mutanen Isra’ila suka ƙarfafa juna, suka sāke koma inda suka ja dāgā a rana ta farko.
Izraelci odoše i plakahu pred Jahvom sve do večeri, a onda upitaše Jahvu govoreći: “Moramo li opet izići u boj protiv sinova svoga brata Benjamina?” A Jahve im odgovori: “Pođite na njega!”
23 Isra’ilawa suka haura suka yi kuka a gaban Ubangiji, har yamma, suka nemi nufin Ubangiji. Suka ce, “Mu sāke koma yaƙi da mutanen Benyamin,’yan’uwanmu?” Ubangiji ya ce, “Ku haura ku fāɗa musu.”
Tada se vojska Izraelovih sinova ohrabri i nanovo svrsta u bojni red na istome mjestu gdje se svrstala prvog dana.
24 Sai Isra’ilawa suka matsa kusa da Benyamin a rana ta biyu.
Drugoga se dana Izraelci približiše Benjaminovcima,
25 A wannan lokaci, da mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya don su yaƙe su, sai suka sāke kashe Isra’ilawa dubu goma sha takwas, dukansu ɗauke da takuba.
ali toga drugog dana Benjamin iziđe iz Gibee pred njih i pobi Izraelcima još osamnaest tisuće ljudi, koji ostadoše na onome polju - sve sami poizbor ratnici, vični maču.
26 Sa’an nan Isra’ilawa, dukan mutane, suka haura zuwa Betel, a can suka zauna suna kuka a gaban Ubangiji. Suka yi azumi a wannan rana har yamma suka miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama ga Ubangiji.
Tada svi Izraelci i sav narod odoše u Betel te plakahu i stajahu ondje pred Jahvom; cio su dan postili do večeri, prinosili paljenice i žrtve pomirnice pred Jahvom.
27 Isra’ilawa suka nemi nufin Ubangiji (A kwanakin nan akwatin alkawarin Allah yana can,
I tad opet Izraelci upitaše Jahvu, jer se u ono vrijeme Kovčeg saveza Božjega nalazio na tome mjestu,
28 Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, kuwa yana hidima a gabansa.) Suka ce, “Mu sāke haura mu yi yaƙi da mutanen Benyamin’yan’uwanmu, ko a’a?” Ubangiji ya ce, “Ku je, gama gobe zan ba da su a hannuwanku.”
i Pinhas, sin Aronova sina Eleazara, posluživaše ga. Oni upitaše: “Moramo li opet izići u boj protiv sinova našega brata Benjamina?” A Jahve im odgovori: “Pođite, jer ću ih sutra predati u vaše ruke.”
29 Sa’an nan Isra’ila ta yi kwanto kewaya da Gibeya.
Tad Izrael postavi čete u zasjedu oko Gibee.
30 Suka haura su kara da mutanen Benyamin a rana ta uku suka ja dāgā a Gibeya kamar dā.
Trećega dana pođoše Izraelci protiv Benjaminovaca i svrstaše se u bojne redove pred Gibeom, kao i prije.
31 Mutanen Benyamin suka fito su same su aka kuma jawo su nesa da birnin. Suka fara karkashe Isra’ilawa kamar dā, har aka kashe wajen mutum talatin a filaye da kuma a hanyoyi, wadda take zuwa Betel da kuma wadda take zuwa Gibeya.
Benjaminovci iziđoše na njih, a oni ih odmamiše daleko od grada. Kao i prije, ubijahu Benjaminovci neke po putovima, od kojih jedan ide u Betel, a drugi u Gibeu; ubiše tako oko trideset Izraelaca.
32 Yayinda mutanen Benyamin suna cewa, “Muna cin nasara a kansu kamar dā,” Isra’ilawa kuwa suna cewa, “Mu yi ta jan da baya mu janye su daga birni zuwa kan hanyoyi.”
I govorahu Benjaminovci: “Evo ih tučemo kao i prvi put.” A Izraelci rekoše: “Bježimo dok ih ne odmamimo na otvorene putove, daleko od grada!”
33 Dukan mutanen Isra’ila suka taso daga wurarensu suka ja dāgā a Ba’al-Tamar, Isra’ilawan da suka yi kwanto a yammancin Geba kuwa suka fito.
Tada se glavnina Izraelove vojske pomakne sa svoga položaja i svrsta se u bojni red kod Baal Tamara, a zasjeda Izraelova iziđe iz svog skrovišta zapadno od Gibee.
34 Sa’an nan jarumai Isra’ila dubu goma suka yi gaba suka kai wa Gibeya hari. Yaƙi kuwa ya yi zafi har mutane Benyamin ba su san masifa tana dab da su ba.
Deset tisuća vrsnih ljudi izabranih iz sveg Izraela sleže se prema Gibei. Boj bijaše žestok. Benjaminovci nisu ni slutili da će ih zadesiti zlo.
35 Ubangiji kuwa ya fatattake mutanen Benyamin a gaban Isra’ila; a ranar kuwa Isra’ilawa sun kashe mutum 25,100 na mutanen Benyamin, dukansu ɗauke da takuba.
I Jahve potuče Benjamina pred Izraelom toga dana te Izraelci pobiše Benjaminu dvadeset i pet tisuća i sto ljudi vičnih maču.
36 Sa’an nan Benyamin suka ga an ci su. To, mutanen Isra’ila sun yi ta ja da baya daga mutanen Benyamin domin suna dogara ga waɗanda sa su yi kwanto kusa da Gibeya ne.
Benjaminovci vidješe da su pobijeđeni. Ljudi Izraelci bijahu se povukli sa svojih bojnih položaja pred Benjaminom uzdajući se u zasjedu što su je postavili oko Gibee.
37 Mutanen da suke kwanto suka yi wuf suka ruga cikin Gibeya, suka bazu suka kuma karkashe dukan waɗanda suke a birnin.
A oni koji bijahu u zasjedi navališe brže na Gibeu i, ušavši u nju, posjekoše oštrim mačem sve stanovništvo.
38 Mutanen Isra’ila sun riga sun shirya da’yan kwanton cewa su murtuke hayaƙi daga birnin,
Izraelovi se ljudi bijahu dogovorili s onima u zasjedi da ovi podignu iz grada stup dima kao znak:
39 a sa’an nan ne mutanen Isra’ila za su juya su fāɗa wa mutane Benyamin da yaƙi. Mutanen Benyamin sun fara karkashe mutum talatin na Isra’ila, sai suka ce, “Muna cin nasara a kansu kamar dā.”
tada bi se Izraelovi ljudi povukli iz boja. Benjamin poče ubijati Izraelce i posiječe im tridesetak ljudi. “Doista, padaju pred nama kao u prijašnjem boju.”
40 Amma da alamar hayaƙi ya fara murtukewa daga birnin, sai mutanen Benyamin suka juya suka ga hayaƙi yana murtukewa ko’ina a cikin birnin zuwa sararin sama.
A kada se znak, stup dima, počeo dizati iz grada, obazre se Benjamin i vidje kako se plamen iz svega grada diže prema nebu.
41 Sa’an nan mutanen Isra’ila suka juyo musu, mutanen Benyamin kuwa suka tsorata domin sun gane masifa ta zo musu.
Tada se Izraelovi ljudi okrenuše, a Benjaminovce obuze užas jer vidješe da ih je zadesilo zlo.
42 Saboda haka suka tsere a gaban Isra’ila zuwa wajen hamada, amma ba su iya tsere wa yaƙin ba. Mutanen Isra’ila da suka fito daga cikin birnin suka karkashe su a can.
I pobjegoše ispred Izraelaca prema pustinji, ali im ratnici bijahu za petama, a oni što su dolazili iz grada ubijahu ih s leđa.
43 Suka kewaye mutanen Benyamin, suka kore su, suka fatattake su a wajajen Gibeya a gabashi.
Tako su opkolili Benjamina i, goneći ga bez predaha, uništiše ga pred Gibeom na istočnoj strani.
44 Mutum dubu goma sha takwas na mutanen Benyamin suka mutu dukansu kuwa jarumai ne.
I palo je Benjaminu osmnaest tisuća ljudi, sve samih vrsnih junaka.
45 Da suka juya suka juya suka tsere zuwa wajajen hamada zuwa dutsen Rimmon, Isra’ilawa suka kashe mutum dubu biyar a kan hanyoyi. Suka yi ta matsa wa mutanen Benyamin har zuwa Gidom suka kashe mutum dubu biyu kuma.
Preživjeli se okrenuše i pobjegoše u pustinju prema Rimonskoj stijeni. Sijekući po cestama, Izraelci pobiše još pet tisuća ljudi; a onda pognaše Benjamina do Gideoma i pobiše još dvije tisuće ljudi.
46 A ranar kuwa mutanen Benyamin dubu ashirin da biyar ne aka kashe, dukansu jarumai.
Toga dana palo je Benjaminovaca dvadeset tisuća ljudi vičnih maču, sve samih vrsnih junaka.
47 Amma mutane ɗari shida suka juya suka tsere wajajen hamada zuwa dutsen Rimmon, inda suka zauna wata huɗu.
Šest stotina ljudi pobjeglo je u pustinju prema Rimonskoj stijeni.
48 Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf.
Izraelovi se ljudi vratiše potom Benjaminovcima, posjekoše oštrim mačem muškarce u gradovima, stoku i što se god našlo; i sve gradove na koje su naišli u Benjaminu popališe ognjem.