< Mahukunta 20 >
1 Sa’an nan dukan Isra’ilawa daga Dan zuwa Beyersheba kuma daga ƙasar Gileyad mutane kamar mutum guda suka fito suka taru a gaban Ubangiji a Mizfa.
Hahoi Isarelnaw teh pouknae buet touh lah a kamhluem awh teh, Dan hoi Beersheba totouh Gilead ram e naw hoi Mizpah vah BAWIPA koe a kamkhueng awh.
2 Shugabanni dukan kabilan mutane na kabilan Isra’ila suka zazzauna a wurarensu a taron jama’ar Allah, mayaƙa dubu ɗari huɗu masu ɗamara da takuba.
Hahoi taminaw kahrawikungnaw hoi, Isarelnaw abuemlah Cathut taminaw a kamkhuengnae hmuen koe, koung a bawk awh. Tahloi ka patuem e ransaNaw 400000 touh a pha.
3 (Mutanen Benyamin suka ji cewa Isra’ilawa sun haura zuwa Mizfa.) Sa’an nan Isra’ilawa suka ce, “Gaya mana yadda wannan mugun abu ya faru.”
Benjaminnaw ni, Isarelnaw hah, Mizpah vah a takhang awh tie a panue awh. Hahoi Isarelnaw ni bangkongmaw hettelah tailai thoenae hah khuet na sak awh vaw. Na dei pouh awh loe atipouh awh.
4 Sai Balawen, mijin matar da aka kashe ya ce, “Ni da ƙwarƙwarata mun zo Gibeya a Benyamin don mu kwana.
Levih miphun, a yu a thei pouh e a vâ ni, Benjamin miphun onae Gibeah kho roe hanelah noe laihoi a kâen.
5 Da dad dare mutanen Gibeya suka bi ni suka kewaye gidan da niyya su kashe ni. Suka yi wa ƙwarƙwarata fyaɗe, har ta mutu.
Hahoi Gibeahnaw ni na cusin awh teh, karum vah kai kecu dawk im teh a ven awh. Thei han na noe awh ei, kai na thei yueng lah, ka yu ado a pacekpahlek awh teh, a due sak awh.
6 Na ɗauki ƙwarƙwarata na yayyanka gunduwa-gunduwa na aika da shi ga kowane yankin gādon Isra’ila, domin sun aikata mugu abu da abin kunya a Isra’ila.
Hottelah ka yu ado ro hah ka la teh, koung ka raban. Isarelnaw ao awh nah tangkuem koe koung ka patawn. Bangkongtetpawiteh, Isarel ram vah panuettho e hno hoi pathunae hno hah a sak awh.
7 To, dukanku Isra’ilawa, sai ku yi magana ku kuma yanke hukuncinku.”
Nangmouh Isarelnaw abuemlahoi na pouknae hah ahawi na ti awh e patetlah dei awh haw telah ati.
8 Dukan mutane suka tashi kamar mutum ɗaya, suna cewa “Ba waninmu da zai tafi gida. Sam, babu ko ɗayanmu da zai koma gidansa.
Hahoi teh, tamimaya teh lungkânging lah a tahung awh teh, apihai mae im dawk kâen awh hanh. Apihai mae rim thung kâen awh hanh.
9 Amma yanzu ga abin da za mu yi wa Gibeya. Za mu haura mu fāɗa yadda ƙuri’a ta nunar.
Hatei, Gibeahnaw tak dawk sak hane kong dawk teh cungpam rayu hoi tuk awh sei.
10 Za mu ɗauko mutum goma a kowane mutum ɗari daga dukan kabilan Isra’ila, da ɗari a dubu, da kuma dubu a dubu goma, domin a tanada wa mayaƙan. Sa’an nan, sa’ad da mayaƙan suka iso Geba a Benyamin, za su yi da su daidai bisa ga muguntar da suka yi a Isra’ila.”
Isarelnaw tak dawk kamhnawngnae hno a sak awh dawkvah, Gibeahnaw tuk navah, taminaw hane rawca ka thak hanlah, Isarel miphunnaw thung dawk 100 touh dawk 10 touh, 1000 touh dawk 100 touh, 10,000 touh dawk 1,000 touh rawi awh sei telah ati awh.
11 Saboda haka dukan mutane Isra’ilawa suka taru suka kuma haɗu kamar mutum guda don su fāɗa wa birnin da yaƙi.
Hottelah hoi Isarelnaw pueng teh khopui tuk hanelah, lungthin buet touh lah a kamhluem awh.
12 Kabilan Isra’ila suka aika jakadu a ko’ina a cikin kabilar Benyamin cewa, “Wace irin mugunta ce wannan da kuka aikata?
Hahoi, Isarel miphunnaw ni Benjamin miphunnaw pueng koe, nangmouh koe het patetlah e hno kaawm e heh, bang dawk na maw.
13 Yanzu fa sai ku fitar da waɗannan’yan iskan da suka aikata wannan abu na Gibeya don mu kashe su mu kawar da mugunta daga Isra’ila!” Amma mutanen Benyamin ba su saurari’yan’uwansu Isra’ilawa ba.
Gibeah e tami kaponaw thokhai awh. Hot patetlah Isarel ram e yon pâmen nahanelah, ka thei awh han titeh, tami a patoun awh. Hatei, Benjamin miphunnaw ni a hmaunawngha Isarelnaw ni a dei e hah ngai awh hoeh.
14 Daga biranensu suka tattaru a Gibeya don su yaƙi Isra’ilawa.
Benjamin miphunnaw teh, Isarelnaw tuk hanlah khopui thung hoi a tâco awh teh, Gibeah vah a kâen awh.
15 Nan da nan mutanen Benyamin suka tattara mayaƙa dubu ashirin da shida masu takuba daga biranensu, ban da mayaƙa ɗari bakwai da aka zaɓa daga mazauna a Gibeya.
Hot hnin vah, Benjaminnaw tahloi ka patuem hoi, katâcawtnaw teh, Gibeah vah a rawi awh e tami 700 touh touksin laipalah, 26,000 touh a pha awh.
16 Cikin dukan mayaƙan nan akwai zaɓaɓɓu mutane ɗari bakwai waɗanda su bahagwai ne, kowanne yana iya harbin gashin guda na kai da majajjawa ba kuskure.
Hotnaw hloilah, avoilah ka hno thai e tami 700 touh ao. Abuemlahoi pahlarui payang e thaw laipalah, talungdêikathoum e seng doeh.
17 Isra’ila kuwa, ban da Benyamin, sun tara mayaƙa masu takobi dubu ɗari huɗu, dukansu gwanayen yaƙi ne.
Isarelnaw teh Benjaminnaw touksin laipalah, tahloi ka patuem thai e 400000 touh a pha awh. Hotnaw pueng teh taran ka tuk thai e seng doeh.
18 Sai Isra’ilawa suka haura zuwa Betel suka nemi nufin Allah, suka ce, “Wane ne a cikinmu zai fara fāɗa wa mutanen Benyamin?” Ubangiji ya ce, “Yahuda ce za tă fara.”
Isarelnaw ni a thaw awh teh, Bethel lah a takhang awh. Benjaminnaw hah apinimaw hmaloe a tuk han telah Cathut koe pouknae a pacei awh. BAWIPA ni Judahnaw hmahman naseh atipouh.
19 Kashegari sai Isra’ilawa suka tashi suka kafa sansani kusa da Gibeya.
Hottelah Isarelnaw teh amom vah a thaw awh teh, Gibeah tuk hanlah a roe awh.
20 Mutanen Isra’ila suka fita yaƙi da mutane Benyamin suka kuma ja dāgār yaƙi a Gibeya.
Isarelnaw teh Benjamin tuk hanlah a kamthaw awh teh Gibeah vah, a tuk awh.
21 Mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya suka kashe mutum dubu ashirin da biyu na Isra’ilawa a dāgār yaƙi a ranar.
Hahoi Benjaminnaw teh Gibeah hoi a tâco awh teh, hot hnin vah Isarelnaw 22,000 touh a thei awh.
22 Amma mutanen Isra’ila suka ƙarfafa juna, suka sāke koma inda suka ja dāgā a rana ta farko.
Isarelnaw pueng ni tha a kâla awh teh, apasuek hnin kâtuknae hmuen koe, bout a kâtuk awh.
23 Isra’ilawa suka haura suka yi kuka a gaban Ubangiji, har yamma, suka nemi nufin Ubangiji. Suka ce, “Mu sāke koma yaƙi da mutanen Benyamin,’yan’uwanmu?” Ubangiji ya ce, “Ku haura ku fāɗa musu.”
(Hahoi Isarelnaw teh a takhang awh teh, Cathut hmalah tangmin totouh a khuika awh. Ka nawngha Benjaminnaw tuk hanlah bout kathâw awh han maw telah BAWIPA koe a pacei awh. BAWIPA ni bout tuk awh ati pouh).
24 Sai Isra’ilawa suka matsa kusa da Benyamin a rana ta biyu.
Apâhni hnin Isarelnaw ni Benjaminnaw hah a hnaisin awh.
25 A wannan lokaci, da mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya don su yaƙe su, sai suka sāke kashe Isra’ilawa dubu goma sha takwas, dukansu ɗauke da takuba.
Benjaminnaw hai apâhni hnin bout kâtuk hanlah Gibeah hoi a tâco awh. Isarelnaw hah 18,000 bout a thei awh. Hetnaw teh tahloi ka patuem seng doeh.
26 Sa’an nan Isra’ilawa, dukan mutane, suka haura zuwa Betel, a can suka zauna suna kuka a gaban Ubangiji. Suka yi azumi a wannan rana har yamma suka miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama ga Ubangiji.
Hottelah Isarelnaw teh a takhang awh teh, Bethel vah a cei awh teh, a khuika awh. BAWIPA hmalah a tahung awh teh, hat hnin teh, tangmin totouh rawca a hai awh. Hahoi BAWIPA koe hmaisawi thuengnae hoi roum thuengnae hah a poe awh.
27 Isra’ilawa suka nemi nufin Ubangiji (A kwanakin nan akwatin alkawarin Allah yana can,
Isarelnaw ni BAWIPA koe pouknae a hei awh. ( Hatnae tueng dawk Cathut lawkkam thingkong teh haw vah a o).
28 Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, kuwa yana hidima a gabansa.) Suka ce, “Mu sāke haura mu yi yaƙi da mutanen Benyamin’yan’uwanmu, ko a’a?” Ubangiji ya ce, “Ku je, gama gobe zan ba da su a hannuwanku.”
Hatnae tueng nah Aron Capa Eleazar e capa Phinehas ni thaw ouk a tawk). Hmaunawngha Benjamin teh ka tuk awh han rah maw, ka o takhai awh han toung ou telah ati awh. BAWIPA ni takhang sin awh. Bangkongtetpawiteh, tangtho teh na kut dawk na poe awh han toe telah atipouh.
29 Sa’an nan Isra’ila ta yi kwanto kewaya da Gibeya.
Isarelnaw ni Gibeah teng vah arulahoi lampawp a ta awh.
30 Suka haura su kara da mutanen Benyamin a rana ta uku suka ja dāgā a Gibeya kamar dā.
Hahoi Isarelnaw teh Benjamin tuk hanlah apâthum a kamthaw awh teh, a hmoun e patetlah Gibeah kho tuk hanlah bout a kâcai awh.
31 Mutanen Benyamin suka fito su same su aka kuma jawo su nesa da birnin. Suka fara karkashe Isra’ilawa kamar dā, har aka kashe wajen mutum talatin a filaye da kuma a hanyoyi, wadda take zuwa Betel da kuma wadda take zuwa Gibeya.
Hahoi Benjaminnaw teh, tuk hanlah kho dawk hoi a tâco awh. Ahmoun e patetlah tuk vaiteh, thei han a kamtawng awh. Law hoi Bethel lah takhangnae koe Gibeah lam koevah, Isarelnaw 30 touh a thei awh.
32 Yayinda mutanen Benyamin suna cewa, “Muna cin nasara a kansu kamar dā,” Isra’ilawa kuwa suna cewa, “Mu yi ta jan da baya mu janye su daga birni zuwa kan hanyoyi.”
Benjaminnaw ni yampa e patetlah a sung awh toe ati awh. Isarelnaw ni yawng awh vaiteh, ahnimanaw hah khopui lamthung koe tâcawt sak sei telah ati awh.
33 Dukan mutanen Isra’ila suka taso daga wurarensu suka ja dāgā a Ba’al-Tamar, Isra’ilawan da suka yi kwanto a yammancin Geba kuwa suka fito.
Hottelah Isarelnaw ni amamae hmuen hah a ceitakhai teh, Baaltamar hmuen koe a kamtue awh. Hahoi arulahoi ka pawm e Isarelnaw hah a pawpnae Geba hmuen koe a tâco awh.
34 Sa’an nan jarumai Isra’ila dubu goma suka yi gaba suka kai wa Gibeya hari. Yaƙi kuwa ya yi zafi har mutane Benyamin ba su san masifa tana dab da su ba.
Isarelnaw thung dawk hoi rawi e 10000 touh hah Geba kho lahoi a tho teh, puenghoi a kâtuk awh. Hatei, Benjaminnaw ni a tak dawk rawknae a pha hane panuek awh hoeh.
35 Ubangiji kuwa ya fatattake mutanen Benyamin a gaban Isra’ila; a ranar kuwa Isra’ilawa sun kashe mutum 25,100 na mutanen Benyamin, dukansu ɗauke da takuba.
BAWIPA ni, Benjaminnaw teh Isarelnaw hmalah, a tâ pouh. Hahoi Isarelnaw ni hot hnin dawk 25100 touh a thei awh. Hotnaw teh tahloi ka patuem seng doeh.
36 Sa’an nan Benyamin suka ga an ci su. To, mutanen Isra’ila sun yi ta ja da baya daga mutanen Benyamin domin suna dogara ga waɗanda sa su yi kwanto kusa da Gibeya ne.
Hot patetlah Benjaminnaw ni a sung awh e hah a hmu awh. Isarelnaw ni Gibeah tuk hanlah arulahoi lampawp a ta awh e hah, a kâuep awh dawkvah, Benjaminnaw hah hnuklah a kâhnawn takhai awh e doeh.
37 Mutanen da suke kwanto suka yi wuf suka ruga cikin Gibeya, suka bazu suka kuma karkashe dukan waɗanda suke a birnin.
Arulahoi kapawmnaw ni Gibeah kho dawk a saueng awh teh, a khoca pueng hah tahloi hoi koung thei awh.
38 Mutanen Isra’ila sun riga sun shirya da’yan kwanton cewa su murtuke hayaƙi daga birnin,
Isarelnaw hoi lampawp katahungnaw lawk a kâkam awh e teh, a khopui hmai lah muengkhu sak hane doeh.
39 a sa’an nan ne mutanen Isra’ila za su juya su fāɗa wa mutane Benyamin da yaƙi. Mutanen Benyamin sun fara karkashe mutum talatin na Isra’ila, sai suka ce, “Muna cin nasara a kansu kamar dā.”
Hahoi Isarelnaw teh hnuklah bout a kâhnawn awh teh, Benjaminnaw ni a saueng awh. Isarelnaw 30 tabang a thei awh. Kâtuk pasueknae patetlah maimae hmalah a sung awh toe ati awh.
40 Amma da alamar hayaƙi ya fara murtukewa daga birnin, sai mutanen Benyamin suka juya suka ga hayaƙi yana murtukewa ko’ina a cikin birnin zuwa sararin sama.
Hatei, khopui dawk hmaikhu a kangdue navah, Benjaminnaw teh a kamlang awh teh, khenhaw! khopui e hmaikhu teh kalvan lah a luen parai toe.
41 Sa’an nan mutanen Isra’ila suka juyo musu, mutanen Benyamin kuwa suka tsorata domin sun gane masifa ta zo musu.
Hahoi Isarelnaw teh hnuklah a kamlang awh teh, Benjaminnaw ni runae a kâhmo awh toe tie a panue awh navah,
42 Saboda haka suka tsere a gaban Isra’ila zuwa wajen hamada, amma ba su iya tsere wa yaƙin ba. Mutanen Isra’ila da suka fito daga cikin birnin suka karkashe su a can.
Isarelnaw hmalah, kahrawng lah a yawng awh. Hatei, pou a pâlei awh. Hahoi, khopui thung hoi ka tâcawt e naw hah hawvah a thei awh.
43 Suka kewaye mutanen Benyamin, suka kore su, suka fatattake su a wajajen Gibeya a gabashi.
Benjaminnaw teh he a kalup awh. A pâlei awh teh, kanîtholah Gibeah kho teng kâhatnae koe a pha awh teh, a katin awh.
44 Mutum dubu goma sha takwas na mutanen Benyamin suka mutu dukansu kuwa jarumai ne.
Benjaminnaw teh tami 18000 touh a due awh. Abuemlahoi athakaawme taminaw hoi a tarankahawinaw seng doeh.
45 Da suka juya suka juya suka tsere zuwa wajajen hamada zuwa dutsen Rimmon, Isra’ilawa suka kashe mutum dubu biyar a kan hanyoyi. Suka yi ta matsa wa mutanen Benyamin har zuwa Gidom suka kashe mutum dubu biyu kuma.
Hahoi kaawm e naw ni, a ban awh teh, ramke lae Rimmon lungsong koe lah a yawng awh. Tami 5,000 touh teh lam vah hmawi a man awh. Gidom totouh pou a pâlei awh teh, tami 2,000 touh a thei awh.
46 A ranar kuwa mutanen Benyamin dubu ashirin da biyar ne aka kashe, dukansu jarumai.
Hottelah, hat hnin Benjaminnaw kadoutnaw pueng hah, tahloi ka patuem e 25,000 touh a pha. Abuemlah hoi athakaawme taminaw hoi a tarankahawinaw seng doeh.
47 Amma mutane ɗari shida suka juya suka tsere wajajen hamada zuwa dutsen Rimmon, inda suka zauna wata huɗu.
Hatei, tami 600 touh teh, ram ka ke koelah, Rimmon lungsong koe a yawng awh teh, hawvah, thapa yung pali touh ao awh.
48 Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf.
Hahoi Isarelnaw niteh, Benjaminnaw koe bout a kamthaw awh teh, a khopui thung taminaw pueng hoi saring thoseh, a hmu awh e naw pueng hah tahloi hoi a thei awh. Hothloilah, kho a hmu awh e naw pueng hai hmai a sawi pouh awh.