< Mahukunta 19 >

1 A kwanakin nan Isra’ila ba su da sarki. To, wani Balawe wanda yake zama a wani lungu na ƙasar tudu ta Efraim ya ɗauko wa kansa ƙwarƙwara daga Betlehem cikin Yahuda.
Hatnae tueng dawk, Isarel siangpahrang awm hoeh. Levih miphun buet touh teh, Ephraim mon poutnae koe kahlawng a cei. Judah ram, Bethlehem kho e napui a yudo lah a tawn.
2 Amma ba tă yi aminci ba. Ta bar shi ta komo gidan mahaifiyarta a Betlehem, a Yahuda. Bayan ta zauna a can wajen wata huɗu,
Hatei hote a yudo teh a kâyo dawkvah, a vâ koehoi a na pa im Judah kho vah oun a cei teh hawvah thapa yung pali touh ao.
3 sai mijinta ya je wajenta biko don yă rarashe ta komo. Ya tafi tare bawansa da kuma jakuna biyu. Sai ta shigar da shi gidan mahaifinta, sa’ad da mahaifinta ya gan shi, ya marabce shi da murna.
A vâ ni a san kahni touh hoi la kahni touh a hrawi teh, a lungpahawi vaiteh bout bankhai hanlah a pâlei awh. A pha awh toteh napui ni a na pa im a kâenkhai. A masei ni a cava a hmu toteh, a lunghawikhai van.
4 Surukinsa, mahaifin yarinyar, ya sha kansa, yă dakata; saboda haka ya dakata tare da shi har kwana uku, yana ci yana sha, yana kuma kwanciya a can.
Hahoi a masei tongpa ni ama koe o hanelah a haw teh, ahni koe hnin thum touh ao pouh. Hawvah a tahung taben awh teh, a ca a nei awh.
5 A rana ta huɗu suka tashi da sassafe ya kuma yi shiri yă tafi, amma mahaifinta yarinyar ya ce wa surukinsa, “Ka ɗan ci wani abu don ka sami ƙarfi; sa’an nan ka tafi.”
Hahoi teh, apali hnin teh amom tâco hanlah a thaw teh, tangla e a na pa ni a cava hanlah, vaiyei youn touh vondang lah cat nateh, hahoi na cei han atipouh.
6 Saboda haka suka zauna su biyu suka ci suka sha tare. Bayan haka sai mahaifin yarinyar ya ce, “Don Allah ka kwana ka ji wa kanka daɗi.”
Hahoi teh, a tahung roi teh, rei a ca roi. Hahoi, napui e a na pa ni lunghawicalah roe roi lawih. Na lungthin nep roi nah nei atipouh.
7 Sa’ad da mutumin ya tashi zai tafi, sai surukinsa ya roƙe shi, saboda haka ya kwana a wannan dare.
Hote tami teh cei hanelah a thaw navah, a masei ni tha hoi a haw dawkvah, bout a roe.
8 Da sassafen kashegari rana ta biyar, ya tashi zai tafi, sai mahaifin yarinyar ya ce, “Ka ɗan zauna ka shaƙata sai rana ta yi sanyi mana!” Saboda haka su biyu suka zauna suka ci abinci tare.
Hahoi a hnin panga hnin amom teh, a tâco hanlah a kâcai teh a thaw. Napui e na pa ni na lungthin bout kâpahawi ei haw. Tangminlasa totouh teh awm ei haw atipouh. Hahoi kahni touh hoi be rei bout a ca roi.
9 Sa’ad da mutumin da ƙwarƙwaransa da bawansa, suka tashi don su tafi, surukinsa, mahaifin yarinyar ya ce, “Duba, rana ta kusan fāɗuwa, yamma ta riga ta yi, ka kwana a nan. Ka sāke kwana ka ji wa ranka daɗi. Kashegari da sassafe za ka iya tashi ka kama hanyarka zuwa gida.”
Hote tami teh, a yudo hai a san hai tâco hanlah a kamthaw toteh, a masei niyah, khenhaw! kanî aloum toe. Atu tangmin teh roe awh lawih. Khenhaw! kho hai meimei bout a hmo toe. Na lungthin bet ahawi nahan hivah roe awh nateh, tangtho amom teh na thaw awh vaiteh, na ban awh han toe telah atipouh.
10 Amma bai so ya sāke kwana a can ba, mutumin ya tashi ya tafi ya bi ta Yebus (wato, Urushalima), tare da jakunansa biyu da aka yi musu shimfiɗa da kuma ƙwarƙwaransa.
Hatei, a cava ni roe hane a ngai hoeh toung dawkvah, a thaw teh a kamthaw teh Jebusit namran lah Jerusalem koe a pha. La kahni touh a ceikhai teh a yudo hai a cei van.
11 Sa’ad da suka yi kusa da Yebus dare kuma ya riga ya yi, bawan ya ce wa maigidansa, “Mu dakata a birnin nan na Yebusiyawa mu kwana.”
Jebusit imteng a pha toteh, karumpui a tho toung dawkvah, a san ni tho haw, hete Jebusit khopui dawkvah, kâen vaiteh, roe awh lawih sei atipouh.
12 Maigidansa ya ce, “A’a. Ba za mu shiga birnin baƙi waɗanda mutanensu ba Isra’ilawa ba. Za mu ci gaba zuwa Gibeya.”
A bawipa ni, Isarelnaw e kho hoeh laipalah teh, kâen vaiteh roe mahoeh. Gibeah lah ma pâtam sei atipouh.
13 Ya kuma ce, “Zo, mu yi ƙoƙari mu kai Gibeya ko Rama mu kwana a ɗaya cikinsu.”
Hahoi a san koevah, Thohaw, hete hmuen buet touh koe pâtam sei. Gibeah hoehpawiteh, Ramah vah roe sei atipouh.
14 Saboda haka suka ci gaba, rana tana fāɗuwa sa’ad da suka yi kusa da Gibeya a Benyamin.
Hottelah hoi paloupalou a cei awh teh, Benjaminnaw e kho Gibeah teng vah a pha awh teh, kanî a khup toe.
15 A can suka dakata don su kwana, suka tafi suka zauna a dandali birnin, amma wani ya shigar da su gidansa da daren.
Hottelah Gibeah roe hanelah a kâen awh teh, kho lungui sut a tahung awh. Apinihai a im luen sak hanelah ngai awh hoeh.
16 A wannan yamma sai ga wani tsoho daga ƙasar tudu ta Efraim, wanda yake zama a Gibeya (mutane wurin kuwa mutanen Benyamin ne), ya shigo daga wurin aiki a gonaki.
Khenhaw! matawng buet touh teh law lahoi thaw koehoi a ban. Hote tami teh Ephraim mon e tami doeh. Gibeah vah la ka kâhat e doeh. Hote hmuen koe kaawm e naw teh, Benjamin miphunnaw doeh.
17 Sa’ad da ya duba ya ga matafiyin a dandalin birnin, sai tsohon ya yi tambaya ya ce, “Ina za ku? Ina kuka fito?”
Hahoi kho a radoung navah, khothung e imyin hah a hmu. Ahni ni namaw na cei han, nâ lahoi maw na tho atipouh.
18 Balawen ya ce, “Muna fito daga Betlehem a Yahuda za mu wani lungu a ƙasar tudu ta Efraim inda nake da zama. Na tafi Betlehem a Yahuda, ga shi kuwa yanzu za ni gidan Ubangiji. Ba wanda ya shigar da ni gidansa.
Ahni niyah, Judah ram Bethlehem kho hoiyah Ephraim mon apoutnae koe totouh cei han ka ti teh ka kâcai e doeh. Hawvah kaawm e doeh. Judah ram Bethlehem vah ka cei teh, atu BAWIPA e im vah cei han ka kâcai. Hatei, apinihai a im luen sak hane na kaw ngai awh hoeh.
19 Muna da ƙara da abinci don jakunanmu, muna kuma da burodi da ruwan inabi dominmu da bayinka, ni, baiwarka da kuma saurayin nan tare da mu. Ba ma bukatar kome.”
Kaie la hanelah cakong rawca ka tawn. Hahoi kai kama hoi na sannu hoi na tengo koe kaawm e, thoundoun han haiyah, vaiyei hoi misurtui hai ao. Banghai a voutnae awm hoeh atipouh.
20 Tsohon ya ce, “Na marabce ku a gidana. Bari ni ba ku duk abin da kuke bukata. Kada ku dai kwana a dandali.”
Matawng ni, nang koe roumnae awm seh. Na panki e naw pueng teh kai ni koung na khang pouh han. Kho lungui teh hrumhram roe hanh leih atipouh.
21 Saboda haka sai kai shi zuwa gidansa ya ciyar da jakunansa. Bayan sun wanke ƙafafunsu, sai aka ba su abinci da abin sha.
Hahoi a im a ceikhai teh, la hah rawca a paca awh. A khoknaw a pâsu awh teh, cungtalah a canei awh.
22 Yayinda suke jin wa kansu daɗi, sai waɗansu’yan iska daga birnin suka kewaye gidan. Suna bubbuga ƙofar, suna kira tsohon da yake da gidan suna cewa, “Ka fito mana da mutumin nan a gidanka domin mu yi jima’i da shi.”
Hot patetlah a phu a nep awh lahun nah, khothung e tami kaponaw ni king a kalup awh teh, tho hah thouk a takhawng pouh awh. Im katawnkung matawng koevah, nang im e ka luen e tami hah tâcawt sak, ka ikhai awh han ati awh.
23 Maigidan ya fita waje ya ce musu, “A’a, abokaina, kada ku yi abin kunyan nan. Da yake mutumin nan baƙona ne, kada ku yi rashin kunyan nan.
Im katawnkung teh, ahnimouh koe a tâco teh, telah nahoeh. Hmaunawnghanaw koe hot patetlah totouh tailai teh yonnae sak awh hanh. Hete tami heh ka imyin doeh. Het patetlah e yonnae kalen teh, sak awh hanh.
24 Duba, ga’yata da ba tă taɓa sanin namiji ba da kuma ƙwarƙwaransa. Zan fito muku da su a waje yanzu, za ku kuwa iya yin ko mene ne da kuke so da su. Amma wannan mutum, kada ku yi abin kunya.”
Khenhaw! awi hivah, ka canu tanglakacuem ao. Ahnie a yunaw hai ao. Ka tâco sak han. Ahnimouh heh ipkhai awh nateh, ahawi na ti awh e patetlah ahnimouh tak dawk sak awh. Hateiteh, tami tongpa dawk teh hot patetlah e yonnae kalen teh sak awh hanh atipouh.
25 Amma mutanen ba su saurare shi ba. Saboda haka mutumin ya ba da ƙwarƙwaransa, suka yi mata fyaɗe suka yi lalata da ita dukan dare, gari yana wayewa sai suka bar ta.
Hatei, ahnimanaw ni a dei e patetlah ngai awh hoeh. Hahoi Levih tami ni a yudo hah alawilah a tâcokhai teh, ahnimouh koe a poe. Ahnimouh ni thouk a ikhai awh teh, khodai hoehroukrak a pacekpahlek awh. Khodai toteh a ceisak awh.
26 Da safe matar ta koma gidan da maigidanta yake, ta fāɗi a ƙofa ta kwanta a can har rana ta yi.
Hahoi hote napui teh, khodai hoi a cei teh, a bawipa a luennae takhang koe vung a rawp teh, khodai totouh hawvah ao.
27 Sa’ad da maigidanta ya tashi da safe ya buɗe ƙofar gidan don yă fita ya ci gaba da tafiyarsa, sai ga ƙwarƙwararsa, ta fāɗi a bakin ƙofar gidan da hannuwanta a madogarar ƙofar.
Hahoi a bawipa teh amom vah a thaw teh, tho a paawng. Cei han kâcai hoi a tâco navah, a yudo teh takhang koe takhang kuet laihoi sut a kamlei e hah a hmu.
28 Ya ce mata, “Tashi; mu tafi.” Amma ba amsa. Sai ya sa ta a kan jakinsa ya kama hanyar gida.
Ahni ni napui koe thaw leih, cet leih sei atipouh. Hatei, napui ni pathung hoeh toe. Hahoi, a la dawk a thueng teh a onae koelah a cei.
29 Da ya kai gida, sai ya ɗauki wuƙa ya yayyanka ƙwarƙwaransa gunduwa-gunduwa, kashi goma sha biyu ya aika da su a ko’ina a Isra’ila.
Im a pha toteh, sarai a la teh, a yudo hah a kut a khok khuehoi pung hra hlaikahni touh lah a raban teh Isarel ram pueng koe koung a patawn.
30 Duk wanda ya gani, sai ya ce, “Ba a taɓa gani ko yin irin wannan abu ba, tun lokacin da Isra’ilawa suka fito daga Masar. Ku yi tunani wannan! Ku kuma yi la’akari! Ku gaya mana abin da za mu yi!”
Hahoi teh, hote kahmawtnaw pueng ni, Isarelnaw Izip ram hoi pek tâconae koehoi het patetlah e hno sak e awm boihoeh. Hmawt hai hmawt boihoeh. Kho kahawicalah pouk awh haw sei. Be kâdei awh haw a kâti awh.

< Mahukunta 19 >