< Mahukunta 16 >
1 Wata rana Samson ya tafi Gaza, inda ya ga wata karuwa. Ya shiga wurinta ya kwana.
Ngelinye ilanga uSamsoni waya eGaza, lapho abona khona isifebe. Walala lalo ngalobobusuku.
2 Aka gaya wa mutanen Gaza, “Ai, Samson yana a nan!” Saboda haka suka zo suka kewaye wurin suka yi kwanto dukan dare a bakin ƙofar birni. A daren nan ba su motsa nan da can ba, suna cewa, “Gari yana wayewa za mu kashe shi.”
Abantu beGaza batshelwa ukuthi, “USamsoni ulapha!” Ngakho indawo leyo bayihonqolozela bamcathamela ubusuku bonke esangweni ledolobho. Kabenzanga lutho ebusuku, besithi, “Sizambulala emadabukakusa.”
3 Amma Samson ya yi kwanciyarsa har tsakiyar dare. Sa’an nan ya tashi ya kama ƙofofin birnin, tare da madogarai biyunsu, ya tumɓuke, ya aza su a kafaɗarsa, ya kai su kan dutsen da yake a fuskantar Hebron.
Kodwa uSamsoni walala lapho kwaze kwaba phakathi kwamabili kuphela. Lapho-ke wavuka wabamba izivalo zesango ledolobho, ndawonye lezinsika ezimbili, wakusiphula, umgoqo lakho konke. Wakwetshata emahlombe akhe, wakuthwalela phezu kwentaba ekhangele iHebhroni.
4 Bayan ɗan lokaci, sai ya shiga ƙaunar wata mace, mai suna Delila a Kwarin Sorek.
Ngemva kwesikhathi, wathandana lowesifazane esiGodini saseSoreki owayethiwa nguDelila.
5 Sai shugabannin Filistiyawa suka tafi wurinta suka ce, “Ki yi ƙoƙari ki ga ko za ki rarrashe shi yă nuna miki asirin ƙarfinsa da yadda za mu iya shan ƙarfinsa don mu ɗaura shi mu yi nasara a kansa. Kowannenmu zai ba ki shekel dubu ɗari ɗaya na azurfa.”
Ababusi bamaFilistiya baya kuye bathi, “Mncenge ukuthi akutshengise imfihlo yamandla akhe amakhulu kanye lokuthi singamehlula njani ukuze simbophe simnqobe. Omunye lomunye wethu uzakupha amashekeli esiliva angamakhulu alitshumi lanye.”
6 Saboda haka Delila ta ce wa Samson, “Ka faɗa miki asirin ƙarfinka da yadda za a ɗaura ka a yi nasara a kanka.”
Ngakho uDelila wathi kuSamsoni, “Ngitshela imfihlo yamandla akho amakhulu kanye lokuthi ungabotshwa unqotshwe njani.”
7 Samson ya ce mata, “In wani ya ɗaura ni da sababbin igiyoyin da ba su bushe ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
USamsoni waphendula wathi, “Nxa umuntu angangibopha ngemichilo eyisikhombisa engonyiswanga, ngizakuba buthakathaka njengomuntu wonke.”
8 Sa’an nan shugabannin Filistiyawa suka kawo mata sababbin igiyoyi guda bakwai da ba su bushe ba, sai ta daure shi da su.
Ababusi bamaFilistiya basebemlethela imichilo eyisikhombisa emitsha eyayingonyiswanga, wambopha ngayo.
9 Da mutane a ɓoye a cikin ɗaki tare da ita, sai ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Da jin haka sai ya tsintsinke igiyoyin kamar zaren da ya yi kusa da harshen wuta. Saboda haka asirin ƙarfinsa bai tonu ba.
Kwakulabantu ababecatshile endlini, wasembiza wathi kuye, “Samsoni, amaFilistiya asephezu kwakho!” Kodwa yena waqamula imichilo kalula njengesiqa sentambo lapho sisondele eduzane lelangabi. Ngakho imfihlo yamandla akhe ayazakalanga.
10 Sa’an nan Delila ta ce wa Samson, “Ka mai da ni wawiya; ka ruɗe ni. Yanzu, ka gaya mini yadda za a daure ka.”
UDelila wasesithi kuSamsoni, “Udlale ngami; ungiqambele amanga. Khathesi-ke ngitshela ukuthi ungabotshwa njani.”
11 Ya ce, “In wani ya ɗaura ni sosai da sababbin igiyoyin da ba a taɓa amfani da su ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Yena wathi, “Umuntu angangibopha aqinise ngamagoda amatsha angakaze asetshenziswe, ngizakuba buthakathaka njengomuntu wonke.”
12 Saboda haka Delila ta ɗauki sababbin igiyoyi ta ɗaura shi da su. Sa’an nan, tare da mutane a ɓoye a ɗakin, ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Amma sai ya tsintsinke su kamar zare.
Ngakho uDelila wathatha amagoda amatsha wambopha ngawo. Eselabantu ababecatshe endlini, wambiza wathi kuye, “Samsoni, amaFilistiya asephezu kwakho!” Kodwa yena waqamula amagoda ezingalweni zakhe kungathi ayeluhali nje.
13 Sa’an nan Delila ta ce, “Har yanzu, ka mai da shashasha, kana mai da ni wawiya kana kuma yin mini ƙarya. Ka gaya mini yadda za a daure ka mana.” Ya ce mata, “In kin yi kitson gashin kaina guda bakwai kika ɗaura su da zare kika buga su da akwasha, zan rasa ƙarfi in zama kamar kowa.” Saboda haka yayinda yake barci, sai Delila ta yi kitson gashin kansa guda bakwai ta ɗinka su da zare,
UDelila wasesithi kuSamsoni, “Kuze kube khathesi ulokhu udlala ngami njalo ungiqambela amanga. Ngitshela ukuthi ungabotshwa njani.” Yena waphendula wathi, “Ungelukela izixha zenwele zami eziyisikhombisa elenjini ngosungulo zibe yisibhebhedu, ngizakuba buthakathaka njengomuntu wonke.” Ngakho kwathi eselele, uDelila wathatha izixha eziyisikhombisa ekhanda lakhe,
14 ta kuma ɗaura su da akwasha. Ta sāke yin ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka.” Ya tashi daga barcinsa ya tumɓuke akwashan tare da zaren da aka ɗaura gashin kansa da su.
wazelukela elenjini ngosungulo. Wambiza njalo wathi kuye, “Samsoni, amaFilistiya asephezu kwakho!” Wavuka ebuthongweni wadonsa isibhebhedu losungulo kanye lelembu.
15 Sa’an nan ta ce masa, “Yaya kake cewa kana sona alhali ba ka yarda da ni ba? Wannan shi ne sau na uku kana mai da ni wawiya kuma ba ka nuna mini asirin ƙarfinka ba.”
UDelila wasesithi, kuye, “Ungatsho njani uthi, ‘Ngiyakuthanda,’ wena ungangithembi na? Lokhu ngokwesithathu udlala ngami njalo kawungitshelanga imfihlo yamandla akho amakhulu.”
16 Da irin wannan fitina ta tsokane shi kwana da kwanaki har sai da ya gaji kamar zai mutu.
Ngokubelesela okunje wamncenga insuku zonke waze wacina esenengeka kakhulu.
17 Saboda haka sai ya faɗa mata kome ya ce, “Ba a taɓa sa reza a kaina ba, domin ni Naziri ne keɓaɓɓe ga Allah tun haihuwa. In kuwa an aske kaina, ƙarfina zai rabu da ni, sai in zama kamar kowa.”
Ngakho wamtshela konke wathi, “Akulampuco eseyake yasetshenziswa ekhanda lami ngoba ngingumNaziri owahlukaniselwa uNkulunkulu kusukela ekuzalweni. Nxa ikhanda lami lingaphucwa, amandla ami angasuka kimi, njalo ngingaba buthakathaka njengomuntu wonke.”
18 Da Delila ta gane ya gaya mata kome yanzu, sai ta aika saƙo zuwa ga shugabannin Filistiyawa ta ce, “Ku ƙara zuwa sau ɗayan nan, ai, ya gaya mini kome.” Saboda haka shugabannin Filistiyawa suka dawo tare da azurfa a hannuwansu.
Kwathi uDelila ebona ukuthi wayesemtshele konke, wathumela ilizwi kubabusi bamaFilistiya elithi, “Wozani futhi; usengitshele konke.” Ngakho ababusi bamaFilistiya babuyela bephethe isiliva ngezandla zabo.
19 Bayan ta sa shi ya yi barci a cinyarta, sai ta kira wani ya zo ya aske kitso guda bakwai nan a kansa, aka fara rinjayensa. Ƙarfinsa kuwa ya rabu da shi.
Kwathi esemlalisile ethangazini lakhe, wabiza umuntu ukuba aphuce izixha eziyisikhombisa zezinwele zakhe, ngakho waqalisa ukumnqoba. Amandla akhe aphela kuye.
20 Sa’an nan ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Sai ya farka daga barci yana tsammani cewa, “Zan fita kamar dā in miƙe jikina.” Amma bai san cewa Ubangiji ya rabu da shi ba.
Wasememeza wathi, “Samsoni, amaFilistiya asephezu kwakho!” Wavuka ebuthongweni bakhe wacabanga wathi, “Ngizaphuma njengakuqala ngizikhulule.” Kodwa wayengazi ukuthi uThixo wayesemtshiyile.
21 Sa’an nan Filistiyawa suka fizge shi, suka ƙwaƙule idanunsa suka gangara da shi zuwa Gaza. Da suka daure shi da sarƙoƙin tagulla, sai aka sa shi yana niƙa a kurkuku.
AmaFilistiya ambamba, amkopola amehlo asehamba laye eGaza. Esembophe ngamaketane ethusi, amupha umsebenzi wokuchola entolongweni.
22 Amma gashi kansa ya fara tohuwa kuma bayan an aske shi.
Kodwa inwele ekhanda lakhe zaqalisa ukukhula futhi emva kokuphucwa.
23 To, sai Filistiyawa suka taru don su miƙa hadaya ga Dagon allahnsu su kuma yi biki cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu Samson a hannuwanmu.”
Ababusi bamaFilistiya babuthana ukuba banikele umhlatshelo omkhulu kuDagoni uNkulunkulu wabo njalo bathokoze besithi, “Unkulunkulu wethu unikele uSamsoni, isitha sethu, ezandleni zethu.”
24 Sa’ad da mutane suka gan shi, sai suka yabi allahnsu, suna cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu a hannunmu, wanda ya lalace ƙasarmu ya kuma raɓanya kisan mutanenmu.”
Kwathi abantu bembona, badumisa unkulunkulu wabo besithi, “Unkulunkulu wethu unikele isitha sethu ezandleni zethu, sona esachitha ilizwe lethu sabulala abanengi bethu.”
25 Yayinda suke cikin farin ciki, sai suka yi ihu, suka ce, “Fito mana da Samson yă yi mana wasa.” Saboda haka aka zo da Samson daga kurkuku, shi kuwa ya yi wasa a gabansu. Sa’ad da suka tsai da shi a tsakanin ginshiƙai,
Bephakathi kokuthokoza, baklabalala bathi, “Lethani uSamsoni azesilibazisa.” Ngakho uSamsoni bayambiza entolongweni, wazabadlalela. Kwathi sebemise phakathi kwezinsika,
26 sai Samson ya ce wa bawan da ya riƙe hannunsa, “Ka kai ni inda zan taɓa ginshiƙan da suke ɗauke da wannan haikali, don in jingina a kai.”
uSamsoni wathi encekwini eyayimbambe isandla, “Ngibeka lapho engizathinta khona izinsika ezisekele ithempeli, ukuze ngeyame kuzo.”
27 To, haikalin ya cika da mutane maza da mata; dukan shugabannin Filistiyawa kuwa suna a can, a bisan rufin kuwa akwai mutum wajen dubu uku maza da mata suna kallon Samson yana wasa.
Ithempeli laligcwele abesilisa labesifazane; bonke ababusi bamaFilistiya babekhonapho, njalo phezu kophahla kwakulabesilisa labesifazane ababephose babe zinkulungwane ezintathu bebukele uSamsoni egida.
28 Sa’an nan Samson ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ya Allah ka tuna da ni, ka ƙarfafa ni sau ɗaya nan kaɗai, ka bar ni da bugu ɗaya kawai in ɗauki fansa a kan Filistiyawa domin idanuna.”
USamsoni wasekhuleka kuThixo esithi, “Oh Thixo Wobukhosi, ake ungikhumbule. Oh Nkulunkulu, ake ungiqinise kanye nje futhi, kuthi ngokugalela okukodwa ngiphindisele kumaFilistiya amehlo ami amabili.”
29 Sa’an nan Samson ya kai hannuwansa ga ginshiƙan waɗanda haikalin yake a kai, ya jingina jikinsa, hannunsa dama yana a ɗaya, hannun hagu kuma na ɗayan,
USamsoni wasebamba izinsika ezimbili eziphakathi, ithempeli elaligxile kuzo. Waziqinisa ngokweyama kuzo, isandla sakhe sokudla sikwenye lesenxele sikwenye,
30 Samson ya ce, “Bari in mutu tare da Filistiyawa!” Sa’an nan da dukan ƙarfinsa ya tura haikali ya fāɗa a kan shugabanni da dukan mutanen da suke ciki. Ta haka ya kashe mutane da yawa fiye da yayinda yake da rai.
uSamsoni wathi, “Kangife lamaFilistiya!” Wafuqa ngamandla akhe wonke, ithempeli lawela phezu kwababusi labantu bonke ababephakathi kwalo. Ngalokho wabulala abantu abanengi ekufeni kwakhe kulalapho esaphila.
31 Sa’an nan’yan’uwansa da dukan dangin mahaifinsa suka gangaro don su ɗauke shi. Suka kawo shi suka binne tsakanin Zora da Eshtawol a kabarin Manowa mahaifinsa. Ya yi mulkin Isra’ila shekara ashirin.
Emva kwalokho abafowabo labo bonke abendlu kayise bamlanda. Babuya laye bamngcwaba phakathi kweZora le-Eshithawoli ethuneni likaManowa uyise. Wayekhokhele abako-Israyeli iminyaka engamatshumi amabili.