< Mahukunta 16 >

1 Wata rana Samson ya tafi Gaza, inda ya ga wata karuwa. Ya shiga wurinta ya kwana.
Samson teh Gaza vah a cei. Hawvah kâyawt e napui a hmu teh a ikhai.
2 Aka gaya wa mutanen Gaza, “Ai, Samson yana a nan!” Saboda haka suka zo suka kewaye wurin suka yi kwanto dukan dare a bakin ƙofar birni. A daren nan ba su motsa nan da can ba, suna cewa, “Gari yana wayewa za mu kashe shi.”
Hahoi, Samson hi a tho tie hah Gazanaw koe a dei pouh awh. Hatteh king a kalup awh. Khopui kâennae longkha totouh a kâyat awh teh, karum tuettuet khodai totouh a pawp awh. Khodai toteh, thei han telah ati awh.
3 Amma Samson ya yi kwanciyarsa har tsakiyar dare. Sa’an nan ya tashi ya kama ƙofofin birnin, tare da madogarai biyunsu, ya tumɓuke, ya aza su a kafaɗarsa, ya kai su kan dutsen da yake a fuskantar Hebron.
Samson teh karumsaning totouh a i teh, hahoi karumsaning a thaw teh, khopui kalupnae longkha hoi a khom kahni touh a kuet teh, tarennae khuehoi a phawk teh, a loung hoi a hrawm teh, Hebron mon dawk a tâkhawng.
4 Bayan ɗan lokaci, sai ya shiga ƙaunar wata mace, mai suna Delila a Kwarin Sorek.
Hahoi, Sorek yawn e napui buet touh hah a ngai. A min teh Delilah doeh.
5 Sai shugabannin Filistiyawa suka tafi wurinta suka ce, “Ki yi ƙoƙari ki ga ko za ki rarrashe shi yă nuna miki asirin ƙarfinsa da yadda za mu iya shan ƙarfinsa don mu ɗaura shi mu yi nasara a kansa. Kowannenmu zai ba ki shekel dubu ɗari ɗaya na azurfa.”
Filistin bawinaw hah ahni koe a tho awh teh, ahni hah king katek vaiteh rektap thai nahan, a thaonae kungpui panue thai nahanlah pasawt haw, telah na panuek pawiteh, kaimouh ni tangka 1,100 touh rip na poe awh han atipouh awh.
6 Saboda haka Delila ta ce wa Samson, “Ka faɗa miki asirin ƙarfinka da yadda za a ɗaura ka a yi nasara a kanka.”
Hahoi teh, Delilah ni Samson koevah, hettelah e na thaonae hah na dei pouh haw. Bangkongtetpawiteh, katek vaiteh rektap thai nahanelah atipouh.
7 Samson ya ce mata, “In wani ya ɗaura ni da sababbin igiyoyin da ba su bushe ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Samson ni, napui koevah, rui kahring ni teh ka ke hoeh rae yung sari touh hoi king na katek awh pawiteh, ka tha awm hoeh vaiteh, ayânaw patetlah doeh kaawm titoe atipouh.
8 Sa’an nan shugabannin Filistiyawa suka kawo mata sababbin igiyoyi guda bakwai da ba su bushe ba, sai ta daure shi da su.
Hahoi, Filistin bawinaw ni rui kahring e sari touh a sin awh teh, a katek awh.
9 Da mutane a ɓoye a cikin ɗaki tare da ita, sai ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Da jin haka sai ya tsintsinke igiyoyin kamar zaren da ya yi kusa da harshen wuta. Saboda haka asirin ƙarfinsa bai tonu ba.
Im e khan dawk arulahoi kapawmnaw a tâco awh teh, Samson koevah, Samson Filistinnaw ni na cusin toe atipouh. Ahni ni hote ruinaw hah hmai hoi sawi teh doukkâlat e rui patetlah ruinaw hah a tapo. Hatei, ahnie thaonae hah panuek awh hoeh.
10 Sa’an nan Delila ta ce wa Samson, “Ka mai da ni wawiya; ka ruɗe ni. Yanzu, ka gaya mini yadda za a daure ka.”
Delilah ni, Samson koevah, khenhaw! na dumyen teh, laithoe na dei. Bangtelah hoi maw na katek thai han dei leih atipouh.
11 Ya ce, “In wani ya ɗaura ni sosai da sababbin igiyoyin da ba a taɓa amfani da su ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Ahni ni, napui koevah, hno boihoeh rae tangron katha hoiyah, king na katek pawiteh, ka tha awm hoeh vaiteh, ayânaw patetlah doeh kaawm titoe atipouh.
12 Saboda haka Delila ta ɗauki sababbin igiyoyi ta ɗaura shi da su. Sa’an nan, tare da mutane a ɓoye a ɗakin, ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Amma sai ya tsintsinke su kamar zare.
Hahoi Delilah ni tangron katha e a la teh, a katek hnukkhu, Samson Filistinnaw ni na cusin toe atipouh. Imrakhan koehoi arulahoi kapawmnaw ao. Hahoi a kut kateknae hah pahlarui tapo e patetlah soum a tapo.
13 Sa’an nan Delila ta ce, “Har yanzu, ka mai da shashasha, kana mai da ni wawiya kana kuma yin mini ƙarya. Ka gaya mini yadda za a daure ka mana.” Ya ce mata, “In kin yi kitson gashin kaina guda bakwai kika ɗaura su da zare kika buga su da akwasha, zan rasa ƙarfi in zama kamar kowa.” Saboda haka yayinda yake barci, sai Delila ta yi kitson gashin kansa guda bakwai ta ɗinka su da zare,
Delilah ni Samson koevah, laithoe doeh na dei rah. Bang patetlah hoi maw na katek han tie hah na dei pouh haw atipouh. Hat toteh, Samson ni ka sam sari touh kapek nateh, hni hoi mak na kawng sin vaiteh, tapang dawk khak hetsin pawiteh, ka thayoun vaiteh, ayânaw patetlah doeh kaawm titoe atipouh.
14 ta kuma ɗaura su da akwasha. Ta sāke yin ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka.” Ya tashi daga barcinsa ya tumɓuke akwashan tare da zaren da aka ɗaura gashin kansa da su.
Delilah ni a sam sari touh lah a kapek pouh teh, hni dawk mak a kawngsin teh, tapang dawk khak hetsin. Samson Filistinnaw nang ka tuk hane a tho awh toe atipouh. A hnikawng e naw khuehoi a thaw teh a cei.
15 Sa’an nan ta ce masa, “Yaya kake cewa kana sona alhali ba ka yarda da ni ba? Wannan shi ne sau na uku kana mai da ni wawiya kuma ba ka nuna mini asirin ƙarfinka ba.”
Delilah ni nang ni kai lungpataw katang laipalah, bangtelamaw khuet na dei han vaw. Khenhaw! vai thum touh na dum toe. Na thaonae teh na dei hoeh rah.
16 Da irin wannan fitina ta tsokane shi kwana da kwanaki har sai da ya gaji kamar zai mutu.
Hot patetlah Delilah ni hnintangkuem a lung ka rek lah a dei pouh. Due han totouh a lung a ro sak.
17 Saboda haka sai ya faɗa mata kome ya ce, “Ba a taɓa sa reza a kaina ba, domin ni Naziri ne keɓaɓɓe ga Allah tun haihuwa. In kuwa an aske kaina, ƙarfina zai rabu da ni, sai in zama kamar kowa.”
Hahoi teh, Samson ni a lungthin abuemlah hoi he a dei pouh. Kaie ka sam teh ka ngaw boihoeh. Anu e von thung ka o nah hoi, Cathut e Nazirite tami lah ka o. Atuvah ka lû ka ngaw pawiteh, ka thaonae buemlah he a kahma han. Ka tha awm mahoeh toe. Ayânaw patetlah doeh kaawm titoe telah atipouh.
18 Da Delila ta gane ya gaya mata kome yanzu, sai ta aika saƙo zuwa ga shugabannin Filistiyawa ta ce, “Ku ƙara zuwa sau ɗayan nan, ai, ya gaya mini kome.” Saboda haka shugabannin Filistiyawa suka dawo tare da azurfa a hannuwansu.
A lungthin thung e abuemlahoi a dei toe tie hah Delilah ni a panue. Filistin bawinaw teh bout tho awh leih, a lungthin abuemlahoi a dei toe telah lawk a thui khai. Hahoi Filistin a lungkahanaw teh a tho awh teh, tangka a sin awh.
19 Bayan ta sa shi ya yi barci a cinyarta, sai ta kira wani ya zo ya aske kitso guda bakwai nan a kansa, aka fara rinjayensa. Ƙarfinsa kuwa ya rabu da shi.
Delilah ni, Samson teh a phai dawk a i sak. Tami buet touh a kaw teh, a sam he a ngaw sak. Rektap hanlah a noe awh toe. A thaonae hai a kahma pouh toe.
20 Sa’an nan ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Sai ya farka daga barci yana tsammani cewa, “Zan fita kamar dā in miƙe jikina.” Amma bai san cewa Ubangiji ya rabu da shi ba.
Samson Filistinnaw ni na cusin toe atipouh. Hahoi a inae koehoi a thaw teh, ahmoun e patetlah ka tâco han bout ka hlout han doeh ati. Hatei, BAWIPA ni na ceitakhai toe tie panuek hoeh.
21 Sa’an nan Filistiyawa suka fizge shi, suka ƙwaƙule idanunsa suka gangara da shi zuwa Gaza. Da suka daure shi da sarƙoƙin tagulla, sai aka sa shi yana niƙa a kurkuku.
Filistinnaw ni a man teh, a mitmu a cawngkhawi pouh awh. Gaza kho a ceikhai awh teh, Rahum bawtarui hoi khakpâkhi awh. Thongim thung vah cakang a phawm sak awh.
22 Amma gashi kansa ya fara tohuwa kuma bayan an aske shi.
Samson a lûngaw hnukkhu hoi a sam bout a sai.
23 To, sai Filistiyawa suka taru don su miƙa hadaya ga Dagon allahnsu su kuma yi biki cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu Samson a hannuwanmu.”
Filistinnaw ni amamae cathut dagon koevah, kalen e thuengnae sak hane hoi nawmnae sak hanelah a kamkhuengkhai awh. Mamae cathut ni taran Samson teh maimae kut dawk na poe awh toe telah ati awh.
24 Sa’ad da mutane suka gan shi, sai suka yabi allahnsu, suna cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu a hannunmu, wanda ya lalace ƙasarmu ya kuma raɓanya kisan mutanenmu.”
Tami moikapap ni a hmu navah, cathut a pholen awh. Maimae cathut ni taran teh kut dawk na poe awh toe. Ram karaphoekung, tami moi kathetkung teh maimae kut dawk na poe toe ati awh.
25 Yayinda suke cikin farin ciki, sai suka yi ihu, suka ce, “Fito mana da Samson yă yi mana wasa.” Saboda haka aka zo da Samson daga kurkuku, shi kuwa ya yi wasa a gabansu. Sa’ad da suka tsai da shi a tsakanin ginshiƙai,
A lunghawikhai awh lahun nah, Samson hah paitun nahanelah, kaw awh ati awh. Hahoi Samson teh thongim thung hoi a tâcokhai awh teh, hmalah panuikhai hanlah, a ta awh. Khom hoi khom rahak a kangduesak awh.
26 sai Samson ya ce wa bawan da ya riƙe hannunsa, “Ka kai ni inda zan taɓa ginshiƙan da suke ɗauke da wannan haikali, don in jingina a kai.”
Hahoi, Samson ni, kut dawk hoi ka hrawi e camo koe, hete im a kangduenae khom na tek sak haw, ka kamngawi haw nei atipouh.
27 To, haikalin ya cika da mutane maza da mata; dukan shugabannin Filistiyawa kuwa suna a can, a bisan rufin kuwa akwai mutum wajen dubu uku maza da mata suna kallon Samson yana wasa.
Hote im dawk napui tongpa yikkawi awh. Filistin bawinaw pueng hai hawvah king a kawi awh. Samson panuikhai hanlah, kakhennaw napui tongpa hoi 3, 000 tabang a pha awh.
28 Sa’an nan Samson ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ya Allah ka tuna da ni, ka ƙarfafa ni sau ɗaya nan kaɗai, ka bar ni da bugu ɗaya kawai in ɗauki fansa a kan Filistiyawa domin idanuna.”
Samson ni BAWIPA hah a kaw teh, Oe Bawipa Jehovah pahren lahoi na pahnim hanh lah a. Pahren lahoi atu vai touh dueng ma thaonae bout na poe haw. Oe Cathut, ka mit kahni touh e phu lah Filistinnaw koe na patho sak haw atipouh.
29 Sa’an nan Samson ya kai hannuwansa ga ginshiƙan waɗanda haikalin yake a kai, ya jingina jikinsa, hannunsa dama yana a ɗaya, hannun hagu kuma na ɗayan,
Hahoi, Samson ni bawkim lungui vah a dounnae khompui kahni touh hah, aranglae kut hoi buet touh, avoilah e kut hoi buet touh, ama cawt kamngawi laihoi a kuet.
30 Samson ya ce, “Bari in mutu tare da Filistiyawa!” Sa’an nan da dukan ƙarfinsa ya tura haikali ya fāɗa a kan shugabanni da dukan mutanen da suke ciki. Ta haka ya kashe mutane da yawa fiye da yayinda yake da rai.
Samson ni Filistinnaw hoi mek na dout sak lawih atipouh. Hahoi, a tha a kâla teh, bawinaw hoi a thung e kaawm taminaw pueng bawkim pui ni koung a ten awh. A hring nah a thei e hlak a duekhai e hah a paphnawn.
31 Sa’an nan’yan’uwansa da dukan dangin mahaifinsa suka gangaro don su ɗauke shi. Suka kawo shi suka binne tsakanin Zora da Eshtawol a kabarin Manowa mahaifinsa. Ya yi mulkin Isra’ila shekara ashirin.
Hahoi teh, a hmaunawnghanaw hoi a imthungkhu abuemlah a tho awh teh, a takhangkhai awh. Zorah hoi Eshtaol rahak a na pa Manoah pakawpnae hmuen koe a pakawp awh. Hottelah kum 20 touh thung Isarelnaw hah a uk.

< Mahukunta 16 >