< Mahukunta 16 >

1 Wata rana Samson ya tafi Gaza, inda ya ga wata karuwa. Ya shiga wurinta ya kwana.
Samson te Gaza la a caeh vaengah pumyoi nu a hmuh hatah a taengla a kun thil.
2 Aka gaya wa mutanen Gaza, “Ai, Samson yana a nan!” Saboda haka suka zo suka kewaye wurin suka yi kwanto dukan dare a bakin ƙofar birni. A daren nan ba su motsa nan da can ba, suna cewa, “Gari yana wayewa za mu kashe shi.”
Azzathi rhoek loh, “Samson he la ha pawk coeng,” a ti uh. Te dongah a vael uh tih khoyin puet khopuei vongka ah rhongngol uh. Khoyin puet te hil a phah uh tih mincang khothaih hlanah ng'ngawn pawn ni,” a ti uh.
3 Amma Samson ya yi kwanciyarsa har tsakiyar dare. Sa’an nan ya tashi ya kama ƙofofin birnin, tare da madogarai biyunsu, ya tumɓuke, ya aza su a kafaɗarsa, ya kai su kan dutsen da yake a fuskantar Hebron.
Tedae Samson te khoyin boengli duela yalh tih khoyin boengli ah koep thoo. Te vaengah khopuei vongka kah thohkhaih te rhungsut rhoi neh rhen a tuuk tih thohkalh khaw a phil. Te phoeiah a laengpang ah a tloeng tih Hebron dan kah tlang som la a koh.
4 Bayan ɗan lokaci, sai ya shiga ƙaunar wata mace, mai suna Delila a Kwarin Sorek.
Te tlam te a om phoeiah Sorek soklong kah huta pakhat, a ming ah Delilah te a lungnah.
5 Sai shugabannin Filistiyawa suka tafi wurinta suka ce, “Ki yi ƙoƙari ki ga ko za ki rarrashe shi yă nuna miki asirin ƙarfinsa da yadda za mu iya shan ƙarfinsa don mu ɗaura shi mu yi nasara a kansa. Kowannenmu zai ba ki shekel dubu ɗari ɗaya na azurfa.”
Te vaengah Delilah te Philisti boei rhoek loh a paan uh tih, “Anih te hloih lamtah ba nen lae a thadueng a len tih ba nen lae anih n'na eh ti han so laeh. Te vaengah anih phaep ham ka khit uh saeh lamtah nang te kaimih loh tangka thawngkhat yakhat rhip kam pae uh eh,” a ti nah.
6 Saboda haka Delila ta ce wa Samson, “Ka faɗa miki asirin ƙarfinka da yadda za a ɗaura ka a yi nasara a kanka.”
Te dongah Samson te Delilah loh, “Me nen lae na thadueng a len tih nang phaep ham te ba nen lae ng'khih eh tite kai taengah bet han thui lah,” a ti nah.
7 Samson ya ce mata, “In wani ya ɗaura ni da sababbin igiyoyin da ba su bushe ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Tedae anih te Samson loh, “Kai he kuelrhui aka rhae pawh a thingsup yungrhih nen te ng'khit uh koinih ka kha sut vetih hlang mailai banglam ni ka om eh?,” a ti nah.
8 Sa’an nan shugabannin Filistiyawa suka kawo mata sababbin igiyoyi guda bakwai da ba su bushe ba, sai ta daure shi da su.
Te dongah Delilah ham Philisti boei rhoek te kuelrhui aka rhae pawh yungrhih te a thingsup la a khuen pa uh tih Samson te a khih.
9 Da mutane a ɓoye a cikin ɗaki tare da ita, sai ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Da jin haka sai ya tsintsinke igiyoyin kamar zaren da ya yi kusa da harshen wuta. Saboda haka asirin ƙarfinsa bai tonu ba.
Delilah te imkhui ah a rhongngol doela om tih, “Samson nang pum dongkah Philisti rhoek te,” a ti nah hatah hmai loh a laeh vaengkah hamnak rhui a pat bangla kuelrhui te a bawt. Te dongah a thadueng te ming uh pawh.
10 Sa’an nan Delila ta ce wa Samson, “Ka mai da ni wawiya; ka ruɗe ni. Yanzu, ka gaya mini yadda za a daure ka.”
Tedae Samson te Delilah loh, “Kai taengah na omsaa tih kai taengah laithae na thui he. Tahae ah kai ham han thui laeh, ba nen lae ng'khih eh?,” a ti nah.
11 Ya ce, “In wani ya ɗaura ni sosai da sababbin igiyoyin da ba a taɓa amfani da su ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Te dongah, “Kai he bitat a saii nah mueh rhuivaeh a thai neh n'khih la n'khih uh atah ka kha sut vetih hlang mailai banglam ni ka om eh?,” a ti nah.
12 Saboda haka Delila ta ɗauki sababbin igiyoyi ta ɗaura shi da su. Sa’an nan, tare da mutane a ɓoye a ɗakin, ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Amma sai ya tsintsinke su kamar zare.
Te dongah Delilah loh rhuivaeh a thai te a loh tih Samson a khih. Te phoeiah, “Samson na pum dongkah Philisti rhoek te,” a ti nah. Te vaengah imkhui ah aka rhongngol thil khaw om coeng dae a ban dongkah te rhuihet bangla but a bawt.
13 Sa’an nan Delila ta ce, “Har yanzu, ka mai da shashasha, kana mai da ni wawiya kana kuma yin mini ƙarya. Ka gaya mini yadda za a daure ka mana.” Ya ce mata, “In kin yi kitson gashin kaina guda bakwai kika ɗaura su da zare kika buga su da akwasha, zan rasa ƙarfi in zama kamar kowa.” Saboda haka yayinda yake barci, sai Delila ta yi kitson gashin kansa guda bakwai ta ɗinka su da zare,
Te dongah Samson te Delilah loh, “Tahae duela kai taengah na omsaa tih kai taengah laithae na thui, kai taengah thui laeh, ba nen lae ng'khih eh?,” a ti nah. Te vaengah, “Ka lu kah samtum parhih he hnitah dongah na tah atah,” a ti nah.
14 ta kuma ɗaura su da akwasha. Ta sāke yin ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka.” Ya tashi daga barcinsa ya tumɓuke akwashan tare da zaren da aka ɗaura gashin kansa da su.
Te dongah a sam te ciphuem neh khak a hen pah tih, “Samson na pum dongkah Philisti rhoek te,” a ti nah. Te vaengah a ih kung lamkah haenghang tih ciphuem te tampai neh hnitah neh rhen a dueng.
15 Sa’an nan ta ce masa, “Yaya kake cewa kana sona alhali ba ka yarda da ni ba? Wannan shi ne sau na uku kana mai da ni wawiya kuma ba ka nuna mini asirin ƙarfinka ba.”
Te phoeiah, “Nang loh, 'Kan lungnah,’ tila metlamlae na thui thai, na lungbuei te kai taengah a om pawt dongah kai taengah voei thum na omsaa tih, me tla na thadueng a len khaw kai taengah na thui moenih,” a ti nah.
16 Da irin wannan fitina ta tsokane shi kwana da kwanaki har sai da ya gaji kamar zai mutu.
Tedae Samson te hnin takuem ah a ol neh a kilh tih a toeh a oeih dongah duek ham ni a hinglu long a hnuenah coeng.
17 Saboda haka sai ya faɗa mata kome ya ce, “Ba a taɓa sa reza a kaina ba, domin ni Naziri ne keɓaɓɓe ga Allah tun haihuwa. In kuwa an aske kaina, ƙarfina zai rabu da ni, sai in zama kamar kowa.”
Te dongah a lungbuei kah boeih te Delilah taengah a thui pah. Te vaengah, “Kai he a nu bung khui lamloh Pathen kah hlangcoelh la ka om dongah thiha loh ka lu a ben moenih. Vo koinih ka thadueng he kai lamloh nong vetih ka tlo ni. Te vaengah hlang boeih banglam ni ka om eh?,” a ti nah.
18 Da Delila ta gane ya gaya mata kome yanzu, sai ta aika saƙo zuwa ga shugabannin Filistiyawa ta ce, “Ku ƙara zuwa sau ɗayan nan, ai, ya gaya mini kome.” Saboda haka shugabannin Filistiyawa suka dawo tare da azurfa a hannuwansu.
A lungbuei kah aka om boeih te a thui coeng tila Delilah loh a hmuh. Te dongah tah Philisti boei rhoek te a tah tih a khue vaengah, “Anih long he kamah taengah a lungbuei kah boeih te a phoe coeng dongah vai ah halo uh saeh,” a ti nah. Te dongah Philisti boei rhoek loh Delilah taengla halo uh tih a kut dongah tangka hang khuen uh.
19 Bayan ta sa shi ya yi barci a cinyarta, sai ta kira wani ya zo ya aske kitso guda bakwai nan a kansa, aka fara rinjayensa. Ƙarfinsa kuwa ya rabu da shi.
A khuklu dongah Samson a soei tih hlang a khue. Samson lu dongkah samtum parhih te a vok pah tih Samson te phaep ham te a poeih. Te dongah a thadueng khaw Samson dong lamloh viik nong.
20 Sa’an nan ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Sai ya farka daga barci yana tsammani cewa, “Zan fita kamar dā in miƙe jikina.” Amma bai san cewa Ubangiji ya rabu da shi ba.
Te vaengah, “Samson, na pum dongkah Philisti rhoek te,” a ti nah tih a ih lamkah haenghang. A noek noek vaengkah bangla ka thoo vetih ka khoek bitni a ti. Tedae anih taeng lamloh BOEIPA a nong te amah loh ming pawh.
21 Sa’an nan Filistiyawa suka fizge shi, suka ƙwaƙule idanunsa suka gangara da shi zuwa Gaza. Da suka daure shi da sarƙoƙin tagulla, sai aka sa shi yana niƙa a kurkuku.
Te dongah Samson te Philisti rhoek loh a tuuk uh tih a mik a koeih pauh. Gaza la a suntlak puei uh tih rhohum neh a khih uh. Te dongah Samson tah thongtla im ah sum aka kuelh la a khih uh.
22 Amma gashi kansa ya fara tohuwa kuma bayan an aske shi.
Tedae a vok vanbangla a lu dongkah a sam loh pahoi a cawn pah.
23 To, sai Filistiyawa suka taru don su miƙa hadaya ga Dagon allahnsu su kuma yi biki cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu Samson a hannuwanmu.”
Te vaengah Philisti boei rhoek loh amamih kah Dagon pathen taengah hmueih puei nawn ham tingtun uh. Te dongah kohoenah neh, “Mamih kah thunkha Samson tah mamih kah pathen loh mamih kut ah m'paek coeng,” a ti uh.
24 Sa’ad da mutane suka gan shi, sai suka yabi allahnsu, suna cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu a hannunmu, wanda ya lalace ƙasarmu ya kuma raɓanya kisan mutanenmu.”
Pilnam loh a hmuh vaengah a pathen te a thangthen uh tih, “Mamih kah khohmuen a khah tih mamih rhok aka pung sak, mamih kah thunkha tah mamih kut ah pathen loh m'paek coeng,” a ti uh.
25 Yayinda suke cikin farin ciki, sai suka yi ihu, suka ce, “Fito mana da Samson yă yi mana wasa.” Saboda haka aka zo da Samson daga kurkuku, shi kuwa ya yi wasa a gabansu. Sa’ad da suka tsai da shi a tsakanin ginshiƙai,
A lungbuei a umya a umya uh vaengah ah, “Samson te khue lamtah mamih ham luem lah saeh,” a ti uh. Te dongah thongtla im kah a pael Samson te a khue uh. Samson te amih mikhmuh ah a lawn uh tih tung laklo ah a pai sakuh.
26 sai Samson ya ce wa bawan da ya riƙe hannunsa, “Ka kai ni inda zan taɓa ginshiƙan da suke ɗauke da wannan haikali, don in jingina a kai.”
Te vaengah Samson loh a kut dongah aka pangtung camoe pakhat taengah, “Kai ng'khuen lamtah im tung te ka yam lah eh. Te dongah te a naep la ka duem lah eh,” a ti nah.
27 To, haikalin ya cika da mutane maza da mata; dukan shugabannin Filistiyawa kuwa suna a can, a bisan rufin kuwa akwai mutum wajen dubu uku maza da mata suna kallon Samson yana wasa.
Te vaengah huta tongpa loh im khuiah muep thet uh tih Philisti boei rhoek boeih tah imphu ah ngoluh. Samson kah luem aka so huta tongpa thawng thum tluk louh.
28 Sa’an nan Samson ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ya Allah ka tuna da ni, ka ƙarfafa ni sau ɗaya nan kaɗai, ka bar ni da bugu ɗaya kawai in ɗauki fansa a kan Filistiyawa domin idanuna.”
Tedae Samson loh BOEIPA a khue tih, “Ka Boeipa Yahovah aw, kai m'poek laem lamtah tahae ah kai he Pathen loh voeikhat mah n'talong lah saeh, te daengah ni ka mik rhoi ham Philisti soah pakhat la phulohnah neh phu ka loh eh?,” a ti nah.
29 Sa’an nan Samson ya kai hannuwansa ga ginshiƙan waɗanda haikalin yake a kai, ya jingina jikinsa, hannunsa dama yana a ɗaya, hannun hagu kuma na ɗayan,
Te vaengah Samson loh im laklung kah tung rhoi taengla hoi uh. Te rhoi dongah tawn uh tih pakhat te a bantang ah, pakhat te a banvoei ah a duel thil.
30 Samson ya ce, “Bari in mutu tare da Filistiyawa!” Sa’an nan da dukan ƙarfinsa ya tura haikali ya fāɗa a kan shugabanni da dukan mutanen da suke ciki. Ta haka ya kashe mutane da yawa fiye da yayinda yake da rai.
Te phoeiah Samson loh, “Ka hinglu he Philisti rhoek neh hmaih duek saeh,” a ti tih thadueng neh a tulh. Te dongah boei rhoek neh a khuikah pilnam boeih te im loh a cungku thil. A duek vaengah a ngawn tih aka duek he a hing vaengkah a ngawn lakah a yet ngai om.
31 Sa’an nan’yan’uwansa da dukan dangin mahaifinsa suka gangaro don su ɗauke shi. Suka kawo shi suka binne tsakanin Zora da Eshtawol a kabarin Manowa mahaifinsa. Ya yi mulkin Isra’ila shekara ashirin.
Te vaengah a mana rhoek neh a napa cako te boeih suntla uh tih rhok a loh uh. Te phoeiah a khuen uh tih Zorah laklo neh Eshtaol laklo kah a napa Manoah phuel ah a up uh. Israel te anih loh kum kul lai a tloek pah.

< Mahukunta 16 >