< Mahukunta 15 >
1 Daga baya, a lokacin girbin alkama, Samson ya ɗauki ɗan akuya ya tafi yă ziyarci matarsa. Sai ya ce, “Zan in shiga ɗakin matata.” Amma mahaifinta ya hana shi shiga.
Hathnukkhu hoi canga lahun navah, Samson ni hmaeca a sin teh, a yu a pâtam. Ahni ni, ka yu koe roe hanelah rakhan thung na kâen sak haw atipouh. Hatei, a na pa ni kâen han pasoung pouh hoeh.
2 Ya ce wa, “Na tabbata ba ka sonta sam-sam, don haka na ba da ita ga abokinka. Ba ƙanuwarta ta fi kyau ba? Ka ɗauke ta a maimako.”
A na pa ni, ka canu hah na pahnawt toe telah ka pouk dawkvah, na hui koe yo ka poe toe. A nawngha teh ahni hlak a mei ahawi nahoehmaw. A hmau e yueng lah a nawngha ma lat lawih atipouh.
3 Samson kuwa ya ce musu, “A wannan lokaci ina da iko in rama a kan Filistiyawa; tabbatacce zan ji musu.”
Samson ni ahnimouh koe, atuteh, Filistinnaw heh patawnae puenghoi ka poe nakunghai, kai teh pathoe han awm hoeh toe telah atipouh.
4 Saboda haka ya tafi ya kama yanyawa ɗari uku ya ɗaura wutsiyoyinsu wutsiya da wutsiya. Sa’an nan ya daure acibalbal a tsakanin ko waɗanne wutsiya biyu,
Hahoi teh, Samson a cei teh, Asuihu 300 touh a man teh, a mai dawk hmaito koung a kawm pouh.
5 sai ya sa wa acibalbal wuta, ya saki yanyawan suka shiga gonakin Filistiyawa. Suka ƙone dammunan hatsi da hatsin da yake tsaye, tare da gonakin inabi da na zaitun.
Hmaitonaw hah hmai a toteh, Filistinnaw e law um a yawng sak teh, cang hai thoseh, cabongnaw hai thoseh, misur takha, olive takhanaw hai thoseh koung a kak pouh.
6 Filistiyawa suka yi tambaya suka ce, “Wane ne ya yi wannan abu?” Sai aka ce musu, “Ai, Samson ne surukin mutumin Timna, domin an ba wa abokinsa matarsa.” Saboda haka Filistiyawa suka haura suka je suka ƙone ta da mahaifinta ƙurmus da wuta.
Filistinnaw ni, het heh apimaw ka sak ati awh. Ahnimouh ni Timnah e cava Samson ni doeh ati awh. A yu a lawp awh teh, a hui a poe pouh awh dawkvah ati awh. Hahoi teh, Filistinnaw ni hote napui hoi a na pa im hmai ngeng a sawi pouh awh.
7 Samson ya ce musu, “Tun da kun aikata wannan, ba zan bari ba har sai na ɗau fansa a kanku.”
Samson ni hettelah na sak awh dawkvah, nangmouh koe let na pathung awh roeroe han. Hathnukkhu doeh duem kaawm ti atipouh.
8 Ya kuwa fāɗa musu ya kuma karkashe su da yawa. Sa’an nan ya gangara ya zauna a kogo a dutsen Etam.
A cusin awh teh, buet touh hai hlout laipalah he a thei. Hahoi ka yawng ni teh Etam lungha kâko dawk a kâhro awh.
9 Filistiyawa suka haura suka yi sansani a Yahuda, suka bazu kusa da Lehi.
Hahoi Filistinnaw teh a takhang awh teh, Judah kho vah a roe awh. Lehi vah tueng a kâyat awh.
10 Mutanen Yahuda suka ce, “Me ya sa kuka zo mana da yaƙi?” Sai suka ce, “Mun zo ne mu kama Samson, a matsayin fursunan yaƙi, mu yi masa kamar yadda ya yi mana.”
Hahoi Judahnaw ni bangkongmaw kaimouh tuk hanlah na tho awh atipouh awh. Ahnimouh ni, Samson man hane hoi, kaimouh ka tak dawk a sak e patetlah a tak dawk sak hanelah ka tho awh atipouh.
11 Sa’an nan mutane dubu uku daga Yahuda suka gangara wajen Samson a kogo a dutsen Etam. Suka ce masa, “Ba ka san cewa Filistiyawa ne suke mulkinmu ba? Me ke nan ka yi mana?” Ya ce musu, “Na ɗan yi musu abin da suka yi mini ne.”
Hottelah, Judahnaw 3,000 touh Etam lungha kâko dawk a yawng awh teh, Samson koevah, Filistinnaw ni na uk awh e heh na panuek awh hoeh maw telah ati. Ahni ni, ahnimouh koe kai ka tak dawk a sak e patetlah ka sak pouh e doeh telah ati.
12 Suka ce masa, “To, mun zo ne mu daure ka mu kai wa Filistiyawa.” Samson ya ce, “Ku rantse mini ba za ku kashe ni da kanku ba.”
Hatei, ahnimouh ni, ama koe Filistinnaw kut dawk na poe nahanelah, nang man hanelah, ka tho atipouh awh. Na thet mahoeh tie lawk kâkam ei telah atipouh awh.
13 Suka ce, “Mun yarda, za mu dai daure ka mu ba da kai gare su. Ba za mu kashe ka ba.” Saboda haka suka daure shi da sababbin igiyoyi biyu, suka saukar da shi daga dutsen.
Ahnimouh ni na thet awh mahoeh. Hatei, kacaklah na katek awh vaiteh, a kut dawk na poe awh han telah atipouh awh. Hahoi tangron katha yung hni touh hoi a katek awh teh, lungsong koe hoi a takhangkhai awh.
14 Yayinda ya zo gab da Lehi, sai Filistiyawa suka sheƙo a guje da ihu suka nufo shi. Ruhun Ubangiji kuwa ya sauko da iko a kansa. Igiyoyin da suke daure a hannuwansa kuwa suka zama kamar abin da wuta ta babbaka, suka tsintsinke suka zuba daga hannuwansa.
Lehi a pha awh toteh, Filistinnaw a tho awh teh, a hramki sin awh. BAWIPA e Muitha a thakaawmpounge hah a tak dawk a pha teh, a kut dawk kateknae ruinaw pueng teh hmai hoi thoukthouk ka kang e patetlah a kut dawk hoi pak a ca pouh.
15 Da ya samo muƙamuƙin jaki, ya ɗauka, sai ya karkashe mutane dubu ɗaya.
La e a kamhru katha a pâphawng teh, hot hoi Filistinnaw 1,000 touh a thei.
16 Sa’an nan Samson ya ce, “Da muƙamuƙin jaki na mai da su jakuna. Da muƙamuƙin jaki na kashe mutum dubu.”
Samson ni telah ati. La e kamhru hoi thouk ka mawk teh, La kamhru hoi tami 1,000 touh ka thei toe.
17 Da ya gama magana, sai ya jefar da muƙamuƙin; aka ba wa wannan wuri suna Ramat Lehi.
Hottelah lawk a dei hnukkhu, la e kamhru a sin e hah a tâkhawng teh, hote hmuen teh Ramathlehi telah ati awh.
18 Saboda ƙishirwa ta kama shi ƙwarai, sai ya ce wa Ubangiji, “Ka ba bawanka wannan babbar nasara. To, sai in mutu da ƙishirwa, har in shiga a hannun marasa kaciyan nan su kashe ni?”
Hahoi, tui hroung a kahran teh, BAWIPA hah a kaw. Nang ni na san e kut heh hno lahoi lentoe e lahoi na rungngang. Atu tui kahran lawi meimei ka due toe. Vuensom ka a hoeh naw e kut dawk maw kai ka kâpoe han toung.
19 Sa’an nan Allah ya buɗe wani rami a Lehi, ruwa kuwa ya fito daga ciki. Da Samson ya sha, sai ƙarfinsa ya dawo, ya kuma wartsake. Aka sa wa wannan maɓulɓula suna En Hakkore, yana nan a Lehi har wa yau.
Cathut ni Lehi hmuen koe a kavi pouh teh, tui a tâco. Hote a nei toteh, a kâha teh a tha bout akawi.
20 Samson kuwa ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin a zamanin Filistiyawa.
Hottelah, Filistinnaw senah, Isarelnaw hah kum 20 touh a uk.