< Mahukunta 13 >

1 Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, saboda haka ya ba da su a hannun Filistiyawa shekara arba’in.
Abantwana bakoIsrayeli babuya-ke benza okubi emehlweni eNkosi. INkosi yasibanikela esandleni samaFilisti iminyaka engamatshumi amane.
2 Akwai wani mutumin Zora, mai suna Manowa, daga kabilar Dan, matarsa kuwa bakararriya ce, ba ta haihuwa.
Kwakukhona-ke umuntu othile weZora, owosendo lwakoDani, obizo lakhe lalinguManowa; lomkakhe wayeyinyumba engazali.
3 Mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare ta ya ce, “Ga shi ke bakararriya ce ba kya haihuwa, amma za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa.
Ingilosi yeNkosi yasibonakala kowesifazana yathi kuye: Khangela-ke, uyinyumba, kawuzali, kodwa uzathatha isisu uzale indodana.
4 To, sai ki lura kada ki sha ruwan inabi ko wani abu mai sa maye, kada kuma ki ci wani abu marar tsarki,
Ngakho-ke ake uqaphelise, unganathi wayini lokunathwayo okulamandla, ungadli lalutho olungcolileyo,
5 gama za ki yi ciki, ki haifi ɗa. Aska ba za tă taɓa kansa ba, domin yaron zai zama Banazare, keɓaɓɓe ga Allah tun daga haihuwa, shi ne kuwa zai soma ceton Isra’ilawa daga hannuwan Filistiyawa.”
ngoba khangela, uzathatha isisu uzale indodana. Impuco kayiyikudlula ekhanda layo, ngoba umfana uzakuba ngumNaziri kaNkulunkulu kusukela esizalweni; yena uzaqala ukusindisa uIsrayeli esandleni samaFilisti.
6 Sa’an nan matar ta tafi wajen mijinta ta faɗa masa cewa, “Wani mutumin Allah ya zo wurina. Ya yi kama da mala’ikan Allah, yana da bantsoro ƙwarai. Ban tambaye shi inda ya fito ba, kuma bai gaya mini sunansa ba.
Owesifazana wasesiza wabikela indoda yakhe esithi: Kufikile kimi umuntu kaNkulunkulu, ukubonakala kwakhe kwakunjengokubonakala kwengilosi kaNkulunkulu, kusesabeka kakhulu; kodwa kangimbuzanga ukuthi uvela ngaphi, futhi kangitshelanga ibizo lakhe.
7 Sai dai ya ce mini, ‘Za ki yi ciki, ki kuma haifi ɗa. To, fa, kada ki sha ruwan inabi ko abu mai sa maye kada kuma ki ci abin da yake marar tsarki, gama ɗan zai zama Banazare na Allah tun daga haihuwa har ranar mutuwarsa.’”
Kodwa uthe kimi: Khangela, uzathatha isisu, uzale indodana; khathesi-ke unganathi wayini lokunathwayo okulamandla, ungadli lalutho olungcolileyo, ngoba umfana uzakuba ngumNaziri kaNkulunkulu kusukela esizalweni kuze kube sosukwini lokufa kwakhe.
8 Sai Manowa ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji, ina roƙonka, bari mutumin Allahn da ka aiko mana yă sāke zuwa don yă koya mana yadda za mu goyi yaron da za a haifa.”
UManowa waseyincenga iNkosi wathi: Hawu Nkosi yami, umuntu kaNkulunkulu omthumileyo ake abuye futhi kithi, asifundise ukuthi sizakwenza njani emfaneni ozazalwa.
9 Allah ya ji Manowa, sai mala’ikan Allah ya sāke zuwa wurin matar yayinda take gona; amma Manowa mijinta ba ya tare da ita.
UNkulunkulu waselizwa ilizwi likaManowa, lengilosi kaNkulunkulu yafika futhi kowesifazana ehlezi egangeni; kodwa uManowa umkakhe wayengelaye.
10 Sai matar ta ruga don ta faɗa wa mijinta, ta ce, “Ga shi ya zo! Mutumin da ya bayyana mini ran nan!”
Owesifazana wasehaluzela wagijima wabikela umkakhe wathi: Khangela, lowomuntu ubonakele kimi owafika kimi mhlalokhuyana.
11 Manowa ya tashi ya bi matarsa. Da ya zo wurin mutumin, sai ya ce, “Kai ne wanda ka yi magana da matata?” Ya ce, “Ni ne.”
UManowa wasesukuma walandela umkakhe, wafika kulowomuntu wathi kuye: Unguye yini lowomuntu owakhuluma kulowesifazana? Wasesithi: Nginguye.
12 Saboda haka Manowa ya tambaye shi ya ce, “Sa’ad da maganarka ta cika, me za tă zama dokar rayuwar yaron da kuma aikinsa?”
UManowa wasesithi: Kaweze-ke amazwi akho; izakuba yini indlela yomfana, lomsebenzi wakhe?
13 Mala’ikan Ubangiji ya ce, “Dole matarka ta kiyaye duk abin da na riga na gaya mata.
Ingilosi yeNkosi yasisithi kuManowa: Kukho konke engakutshoyo kowesifazana akuqaphelise;
14 Kada tă ci kowane iri abin da ya fito daga inabi, ba kuwa za tă sha ruwan inabi, ko abu mai sa maye ko ta ci abu marar tsarki ba. Dole tă kiyaye duk abin da na umarce mata.”
angadli okolutho oluphuma evinini lewayini, anganathi wayini lokunathwayo okulamandla, angadli lutho olungcolileyo; konke engamlaya khona akugcine.
15 Manowa ya ce wa mala’ikan Ubangiji, “Muna roƙonka ka jira mu yanka maka ɗan akuya.”
UManowa wasesithi engilosini yeNkosi: Ake sikubambelele, silungise phambi kwakho izinyane lembuzi.
16 Mala’ikan Ubangiji ya ce, “Ko kun sa na tsaya, ba zan ci abincinku ba. Amma in kun shirya hadaya ta ƙonawa, ku miƙa wa Ubangiji.” (Manowa bai gane cewa mala’ikan Ubangiji ne ba.)
Ingilosi yeNkosi yasisithi kuManowa: Uba ungibambelela, kangiyikudla okwesinkwa sakho; njalo uba ulungisa umnikelo wokutshiswa, unikele eNkosini. Ngoba uManowa wayengazi ukuthi yayiyingilosi yeNkosi.
17 Sa’an nan Manowa ya sāke tambayi mala’ikan Ubangiji ya ce, “Mene ne sunanka, don mu girmama ka sa’ad da maganarka ta tabbata.”
UManowa wasesithi kuyo ingilosi yeNkosi: Ungubani ibizo lakho, ukuze kuthi lapho amazwi akho esiza sikuhloniphe.
18 Ya ce, “Me ya sa kake tambaya sunana? Ai, ya wuce fahimta.”
Ingilosi yeNkosi yasisithi kuye: Ubuzelani kanje ngebizo lami lokhu liyamangalisa?
19 Sa’an nan Manowa ya ɗauki ɗan akuya, tare da hadaya ta hatsi ya miƙa wa Ubangiji a kan dutse. Ubangiji kuwa ya yi abin mamaki yayinda Manowa da matarsa suke kallo.
UManowa wasethatha izinyane lembuzi lomnikelo wokudla, wakunikela eNkosini phezu kwedwala, yasisenza ngokumangalisayo, njalo uManowa lomkakhe bekhangele.
20 Yayinda harshen wuta ya yi sama daga bagaden, sai mala’ikan Ubangiji ya haura cikin harshen wutar. Da ganin wannan Manowa da matarsa suka fāɗi da fuskokinsu har ƙasa.
Kwasekusithi lapho ilangabi lisenyuka elathini liqonde emazulwini, ingilosi yeNkosi yenyuka ngelangabi lelathi, uManowa lomkakhe bekhangele, bathi mbo ngobuso babo emhlabathini.
21 Da mala’ikan Ubangiji bai ƙara bayyana kansa ga Manowa da matarsa ba, sai Manowa ya gane cewa mala’ikan Ubangiji ne.
Kodwa ingilosi yeNkosi kayiphindanga isabonakala kuManowa lomkakhe. Khona uManowa wazi ukuthi kwakuyingilosi yeNkosi.
22 Ya ce wa matar, “Ba shakka za mu mutu, gama mun ga Allah!”
UManowa wasesithi kumkakhe: Sizakufa lokufa ngoba sibone uNkulunkulu.
23 Amma matar ta ce, “Da Ubangiji yana nufin kashe mu ne, da ba zai karɓi hadaya ta ƙonawa da hadaya ta hatsi daga hannunmu, ko yă nuna mana dukan waɗannan abubuwa ko abin da ya gaya mana ba.”
Kodwa umkakhe wathi kuye: Uba iNkosi ibithanda ukusibulala, ibingayikwemukela esandleni sethu umnikelo wokutshiswa lomnikelo wokudla, njalo ibingayikusitshengisa zonke lezizinto, njalo ibingayikusizwisa ngalesisikhathi izinto ezinjengalezi.
24 Matar kuwa ta haifi ɗa, aka sa masa suna Samson. Ya yi girma Ubangiji kuma ya albarkace shi,
Owesifazana wasebeletha indodana, wayitha ibizo layo wathi nguSamsoni; umfana wasekhula, leNkosi yambusisa.
25 Ruhun Ubangiji kuwa ya fara iza shi yayinda yake a Mahane Dan, tsakanin Zora da Eshtawol.
UMoya weNkosi waseqala ukumvusa enkambeni kaDani phakathi kweZora leEshitawoli.

< Mahukunta 13 >