< Mahukunta 12 >

1 Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
Možje iz Efrájima so se zbrali skupaj in odšli proti severu in rekli Jefteju: »Zakaj prehajaš preko, da se boriš zoper Amónove otroke, nas pa nisi poklical, da gremo s teboj? Nad teboj bomo tvojo hišo požgali z ognjem.«
2 Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
Jefte jim je rekel: »Jaz in moje ljudstvo smo bili v velikem boju z Amónovimi otroki in ko sem vas poklical, me niste osvobodili iz njihovih rok.
3 Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
Ko sem videl, da me niste osvobodili, sem svoje življenje vzel v svoje roke in šel preko, proti Amónovim otrokom in Gospod jih je izročil v mojo roko. Zakaj ste torej vi ta dan prišli gor do mene, da se borite zoper mene?«
4 Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
Potem je Jefte zbral skupaj vse gileádske može in se bojeval z Efrájimom in gileádski možje so udarili Efrájim, ker so rekli: »Vi Gileádčani ste ubežniki iz Efrájima med Efrájimci in Manásejci.«
5 Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
Gileádčani so pred Efrájimci zavzeli jordanske prehode. In bilo je tako, da ko so tisti Efrájimci, ki so pobegnili, rekli: »Naj grem preko, « da so mu gileádski možje rekli: » Ali si Efrájimec?« Če je rekel: »Ne, «
6 sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
potem so mu rekli: »Reci sedaj Šibólet« in je rekel »Sibólet, « kajti tega ni mogel pravilno naglasiti. Potem so ga prijeli in usmrtil pri jordanskih prehodih in tam jih je ob tistem času izmed Efrájimcev padlo dvainštirideset tisoč.
7 Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
Jefte je Izraelu sodil šest let. Potem je Gileádčan Jefte umrl in bil pokopan v enem izmed mest Gileáda.
8 Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
Za njim je Izraelu sodil Ibcán iz Betlehema.
9 Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
Ta je imel trideset sinov in trideset hčera, ki jih je poslal naokrog in za svoje sinove je vzel trideset hčera od drugod. Izraelu je sodil sedem let.
10 Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
Potem je Ibcán umrl in je bil pokopan pri Betlehemu.
11 Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
Za njim je Izraelu sodil Zábulonec Elón. Izraelu je sodil deset let.
12 Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
Zábulonec Elón je umrl in je bil pokopan v Ajalónu, v deželi Zábulon.
13 Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
Za njim je Izraelu sodil Abdón, sin Piratónca Hiléla.
14 Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
Ta je imel štirideset sinov in trideset nečakov, ki so jahali na sedemdesetih osličjih žrebetih. Izraelu je sodil osem let.
15 Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.
Abdón, sin Piratónca Hiléla, je umrl in je bil pokopan v Piratónu, v deželi Efrájim, na gori Amalečanov.

< Mahukunta 12 >