< Mahukunta 12 >

1 Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
A ljudi od plemena Jefremova skupiše se, i prešavši na sjever rekoše Jeftaju: zašto si išao u boj na sinove Amonove a nas nijesi pozvao da idemo s tobom? spaliæemo ognjem dom tvoj i tebe.
2 Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
A Jeftaj im reèe: imah veliku raspru sa sinovima Amonovijem ja i moj narod, i pozvah vas, ali me ne izbaviste iz ruku njegovijeh.
3 Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
Pa videæi da me ne izbaviste, stavih dušu svoju u ruku svoju, i otidoh na sinove Amonove, i Gospod mi ih dade u ruke; pa što ste sada došli k meni da se bijete sa mnom?
4 Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
Tada Jeftaj skupi sve ljude od Galada, i udari na Jefrema; i ljudi od Galada pobiše Jefrema; jer govorahu: bjegunci ste Jefremovi vi, ljudi od Galada, koji se bavite meðu Jefremom i meðu Manasijom.
5 Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
I Galad uze Jefremu brodove Jordanske. I kad koji od Jefrema dobježe i reèe: pusti me da prijeðem, rekoše mu oni od Galada: jesi li od Jefrema? I kad on reèe: nijesam,
6 sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
Onda mu rekoše: reci: Šibolet. A on reèe: Sibolet, ne moguæi dobro izgovoriti. Tada ga uhvatiše i zaklaše na brodu Jordanskom. I pogibe u ono vrijeme iz plemena Jefremova èetrdeset i dvije tisuæe.
7 Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
I Jeftaj bi sudija Izrailju šest godina; i umrije, i bi pogreben u gradu Galadskom.
8 Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
A poslije njega bi sudija Izrailju Avesan iz Vitlejema.
9 Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
I imaše trideset sinova i trideset kæeri, koje razuda iz kuæe, a trideset djevojaka dovede sinovima svojim iz drugih kuæa; i bi sudija Izrailju sedam godina.
10 Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
Potom umrije Avesan, i bi pogreben u Vitlejemu.
11 Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
A poslije njega bi sudija Izrailju Elon od Zavulona; on bi sudija Izrailju deset godina.
12 Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
Potom umrije Elon od Zavulona i bi pogreben u Ajalonu u zemlji Zavulonovoj.
13 Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
Poslije njega bi sudija Izrailju Avdon sin Elilov Faratonjanin.
14 Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
On imaše èetrdeset sinova i trideset unuka, koji jahahu sedamdesetoro magaradi. I bi sudija Izrailju osam godina.
15 Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.
Potom umrije Avdon sin Elilov Faratonjanin, i bi pogreben u Faratonu u zemlji Jefremovoj na gori Amalièkoj.

< Mahukunta 12 >