< Mahukunta 12 >

1 Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
Les hommes d'Éphraïm, s'étant rassemblés, partirent pour le nord, et dirent à Jephthé: Pourquoi es-tu allé combattre contre les enfants d'Ammon, sans nous avoir appelés à marcher avec toi? Nous brûlerons ta maison, et nous te brûlerons aussi.
2 Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
Et Jephthé leur dit: Nous avons eu de grandes contestations avec les enfants d'Ammon, moi et mon peuple; et quand je vous ai appelés, vous ne m'avez pas délivré de leurs mains.
3 Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
Et voyant que vous ne me délivriez pas, j'ai exposé ma vie, et j'ai marché contre les enfants d'Ammon, et l'Éternel les a livrés en ma main. Pourquoi donc êtes-vous montés aujourd'hui contre moi, pour me faire la guerre?
4 Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
Puis Jephthé, ayant rassemblé tous les gens de Galaad, combattit contre Éphraïm; et les hommes de Galaad battirent ceux d'Éphraïm, parce que ceux-ci avaient dit: Vous êtes des fugitifs d'Éphraïm! Galaad est au milieu d'Éphraïm, au milieu de Manassé!
5 Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
Et Galaad s'empara des gués du Jourdain, avant que ceux d'Éphraïm n'y arrivassent. Et quand un des fugitifs d'Éphraïm disait: Laissez-moi passer; les gens de Galaad lui disaient: Es-tu Éphratien? et il répondait: Non.
6 sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
Alors ils lui disaient: Eh bien, dis: Shibboleth (fleuve); et il disait Sibboleth, sans faire attention à bien prononcer; alors, le saisissant, ils le mettaient à mort aux gués du Jourdain. Il périt en ce temps-là quarante-deux mille hommes d'Éphraïm.
7 Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
Jephthé jugea Israël six ans. Puis Jephthé, le Galaadite, mourut, et fut enseveli dans une des villes de Galaad.
8 Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
Après lui, Ibtsan de Bethléhem jugea Israël.
9 Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
Il eut trente fils, et il maria hors de sa maison trente filles. Il fit venir de dehors trente filles pour ses fils, et il jugea Israël sept ans.
10 Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
Puis Ibtsan mourut et fut enseveli à Bethléhem.
11 Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
Après lui, Élon, le Zabulonite, jugea Israël; il jugea Israël dix ans.
12 Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
Puis Élon, le Zabulonite, mourut, et fut enseveli à Ajalon, dans la terre de Zabulon.
13 Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
Après lui Abdon, fils d'Hillel, le Pirathonite, jugea Israël.
14 Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
Il eut quarante fils, et trente petits-fils, qui montaient sur soixante et dix ânons; et il jugea Israël huit ans.
15 Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.
Puis Abdon, fils d'Hillel, le Pirathonite, mourut, et fut enseveli à Pirathon, dans le pays d'Éphraïm, dans la montagne des Amalécites.

< Mahukunta 12 >