< Mahukunta 11 >
1 Yefta mutumin Gileyad, jarumi ne ƙwarai. Mahaifinsa ne Gileyad; mahaifiyar kuwa karuwa ce.
Yefeda da mae beda: iwane gasa bagade dadi gagui dunu esalu. E da Gilia: de sogega esalu. Ea ame da wadela: i hamosu uda (ea da: i hodo bidi lasu uda). Ea ada dio da Gilia: de.
2 Matar Gileyad ta haifa masa’ya’ya maza, kuma sa’ad da suka yi girma, sai suka kore Yefta, suka ce “Ba ka da gādo a cikin iyalinmu, domin kai ɗan wata mace ce.”
Gilia: de da dunu mano eno esalu. Ilia da ea udadafa amoga lalelegei. Ilia da asigilaloba, Yefeda amo ilia diasuga sefasi. Ilia da ema amane sia: i, “Di da ninia ada ea nana liligi hame lamu. Bai di da wamomano. Di da uda eno ea mano.”
3 Saboda haka Yefta ya tsere daga’yan’uwansa ya zauna a ƙasar Tob, inda waɗansu’yan iska suka kewaye shi suka bi shi.
Yefeda da yolali ilima hobeale, Dobe soge ganodini esalu. Amogawi, udigili esalebe dunu eno da ema gilisili, ilia da gilisili lalu.
4 Ana nan, sa’ad da Ammonawa suka kai wa Isra’ilawa hari,
Amo fa: no, A:mounaide dunu da Isala: ili dunuma gegemusa: misi.
5 dattawan Gileyad suka je suka nemo Yefta daga ƙasar Tob.
Amo hou da doaga: beba: le, Gilia: de soge ouligisu dunu da Yefeda bu oule misa: ne, Dobe sogega asi.
6 Suka ce masa, “Ka zo ka zama mana shugaba, don mu yaƙi Ammonawa.”
Ilia amane sia: i, “Ninia da A: mounaide dunu ilima noga: le gegemusa: gini, di da ninima bisili ilibi gaguma.”
7 Yefta ya ce musu, “Ba kun ƙi ni kuka kuma kore ni daga gidan mahaifina ba? Me ya sa kuke zuwa wurina yanzu sa’ad da kuke cikin wahala?”
Be Yefeda da bu adole i, “Dilia da nama bagadewane higabeba: le, na ada ea diasuga sefasi dagoi. Amaiba: le, dilia da wali se nababeba: le, abuliba: le nama misibala: ?”
8 Mutanen Gileyad suka ce masa, “Duk da haka, muna juyo wajenka yanzu, ka zo tare da mu mu yaƙi Ammonawa, za ka kuma zama shugaban duk wanda yake zama a Gileyad.”
Ilia da Yefedama bu adole i, “Ninia da di da nini A: mounaide dunuma gegemusa: ouligimu amola Gilia: de dunu huluane ilima ouligisu esalumu, amo hanaiba: le, wali dima misi.”
9 Yefta ya ce, “A ce kun dawo da ni in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba da su a hannuna, zan zama shugabanku?”
Yefeda da ilima amane sia: i, “Dilia da na amo na sogega A: mounaide dunu ilima gegemusa: oule ahoasea, amola Hina Gode da fidibiba: le, ninia da amo dunuma hasalasisia, na da dilima ouligisu dunu esalumu.”
10 Dattawan Gileyad suka ce, “Ubangiji ne shaidanmu; za mu yi duk abin da ka ce.”
Ilia da bu adole i, “Defea! Hina Gode ba: ma: ne, ninia da di, ninia ouligisu hamoma: ne ilegele sia: sa.”
11 Saboda haka Yefta ya tafi tare da dattawan Gileyad, mutanen kuwa suka naɗa shi shugabansu da kuma sarkinsu. Ya kuwa maimaita dukan maganarsa a gaban Ubangiji a Mizfa.
Amaiba: le, Yefeda da Gilia: de ouligisu dunu amo sigi asi. Ilia da Yefeda ilia ouligisu amo hamoi. Yefeda ea musa: sia: i, amo huluane e da Misiba moilai amo ganodini, Hina Gode nabima: ne, bu sia: i.
12 Sa’an nan Yefta ya aiki jakadu zuwa wurin sarkin Ammonawa su tambaya, “Me ya haɗa ka da ni, da ka kawo wa ƙasata yaƙi?”
Amalalu, Yefeda da sia: adole iasu dunu amo A: mone hina bagade ema asunasi. Ilia ema amane adole ba: i, “Di da abuliba: le ninima gegesala: ? Di da abuliba: le ninima gegemusa: ninia soge ganodini golili sa: i?”
13 Sarkin Ammonawa ya ce wa jakadu, “Sa’ad da Isra’ilawa suka fito daga Masar, sun ƙwace mini ƙasa tun daga Arnon zuwa Yabbok, har zuwa Urdun. Yanzu ka mayar mini ita cikin salama.”
A: mounaide hina bagade da Yefeda ea asunasi adole iasu dunuma bu adole i, “Isala: ili dunu da Idibidi soge fisili, ga asili, ilia da na soge amo ea defei da Anone Hano asili Ya: boge Hano amola Yodane Hano amoga doaga: i, amo soge Isala: ili dunu da wamolai. Dilia amo soge bu mae gegenane, nama bu ima.”
14 Yefta ya sāke aikan jakadu wurin sarki,
Be Yefeda da eno adole iasu dunu A: mounaide hina bagade ema asunasi.
15 yana cewa, “Ga abin da Yefta yake faɗi, Isra’ila ba tă ƙwace ƙasar Mowab ko ta Ammonawa ba.
Ilia da ema amane sia: i, “Dia sia: i amo Isala: ili dunu da Moua: be soge amola A: mone soge wamolai da ogogosa.
16 Amma sa’ad da suka bar Masar, Isra’ila ta bi ta hamada zuwa Jan Teku har suka zo Kadesh.
Hou da agoane ba: i. Isala: ili dunu da Idibidi soge fisili, ilia da hafoga: i wadela: i soge amo ganodini asili, Maga: me Hano Wayabo amoga doaga: i. Asili, ilia da Ga: idese sogega doaga: i.
17 Sa’an nan Isra’ila ta aiki jakadu zuwa ga sarkin Edom cewa, ‘Ka ba mu izini mu ratsa ƙasarka,’ amma sarkin Edom bai saurara ba. Suka kuma aika wa sarkin Mowab, shi ma ya ƙi. Saboda haka Isra’ila ta zauna a Kadesh.
Amalalu, ilia da Idome hina bagade ema sia: adola masa: ne dunu asunasi. Ilia da Isala: ili dunu da ea soge amoga golili sa: ili baligimusa: adole ba: i. Be Idome hina bagade da ilia sia: hame nabi. Amalalu, ilia da Moua: be hina bagade amane adole ba: i. Be e amola da ilia logo ga: i dagoi. Amaiba: le, Isala: ili dunu da Ga: idese amoga bu esalu.
18 “Daga can suka ci gaba ta hamada, suka zaga ƙasashen Edom da Mowab, suka wuce ta gabashin ƙasar Mowab, sa’an nan suka yi sansani a ɗaya gefen Arnon. Ba su shiga yankin Mowab ba, gama Arnon ce iyakarta.
Amalalu, ilia da wadela: i hafoga: i soge amo ganodini bu ahoanu, ilia da Idome soge amola Moua: be soge mae golili sa: ili, la: ididili asili, ilia da Anone Hano na: iyadodili (Moua: be soge amo eso mabe la: idiga diala) amoga doaga: i. Ilia da amoga abula moilai gaguli esalu be Anone Hano hame degei. Bai amo hano da Moua: be soge ea eso mabe defei galu.
19 “Sa’an nan Isra’ila ta aiki jakadu zuwa ga Sihon sarkin Amoriyawa, wanda yake mulki a Heshbon, ta ce masa, ‘Ka bar mu mu ratsa ƙasarka mu wuce zuwa wurinmu.’
Amalalu, Isala: ili dunu da A: moulaide hina bagade Hesiabone moilai bai bagade ganodini esalu ea dio amo Saihone ema sia: adola ahoasu dunu asunasi. Ilia da ilia soge amoga doaga: musa: , ea soge golili sa: ili, baligimusa: adole ba: i.
20 Sihon dai, bai amince da Isra’ila su ratsa ƙasarsa ba. Ya tattara dukan mutanensa suka yi sansani a Yahza suka kuwa yaƙi Isra’ila.
Be Saihone da “hame mabu” sia: i. E da ea dadi gagui dunu huluane gilisili, Ya: iha: se sogega fiafiale fi. Amalalu, e da Isala: ili dunuma doagala: i.
21 “Sa’an nan Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da Sihon da dukan mutanensa a hannun Isra’ila, suka kuwa ci nasara a kansu. Isra’ila ta ƙwace dukan ƙasar Amoriyawa da suke zaune a ƙasar,
Be Isala: ili ilia Hina Gode da fidibiba: le, ilia da Saihone amola ea dadi gagui dunu hasali. Amalalu, Isala: ili dunu da A: moulaide dunu huluane amo sogega esalu ilia soge huluane lai dagoi.
22 suka ƙwace dukan yankin Amoriyawa tun daga ƙasar Arnon zuwa Yabbok, daga hamada har zuwa Urdun.
Ilia da A: moulaide soge huluane gesowale fi. Soge defei da gagoe (south) Anone Hano amola gagoe (north) da Ya: boge Hano. Eso mabadili alalo da hafoga: i wadela: i soge amola eso dabe la: idi alalo da Yodane Hano.
23 “To, da yake Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya kori Amoriyawa a gaban mutanensa Isra’ila, wane’yanci kake da shi da za ka karɓe ta?
Amaiba: le, Hina Gode Hisu da Ea fi dunu (Isala: ili fi) amo soge ili gesowale fima: ne, A:moulaide dunu sefasi dagoi.
24 Ba za ka karɓi abin da allahnka Kemosh ya ba ka ba? Haka mu ma, duk abin da Ubangiji Allahnmu ya riga ya ba mu, za mu mallake shi.
Di da amo soge bu samogema: bela: ? Hame mabu! Dia ‘gode’ liligi amo Gimose da soge dilima i, amo dia gagumu da defea. Be liligi amola soge huluane amo ninia Hina Gode da ninima i, amo huluane ninia da gagumu.
25 Ka fi Balak ɗan Ziffor, sarkin Mowab ne? Ka taɓa ji ya yi hamayya da Isra’ila ko yă yi yaƙi da su?
Moua: be hina bagade amo Bela: ge (Sibo egefe) e da Isala: ili fi ilima gegemusa: logebela: ? Hame mabu! E da eso afaega ninima gegebela: ? Hame mabu! Di da ea hou baligisa amo dawa: sala: ?
26 Shekara ɗari uku Isra’ilawa suka yi zamansu a Heshbon, Arower da ƙauyukan kewayenta da dukan biranen da suke gefen Arnon. Me ya sa ba ka karɓe su a lokacin ba?
Isala: ili dunu da ode 300 amoga Hesiabone, Aloue amola eno moilai amo sisiga: sa moilai Anone Hano bega: diala, amo ganodini esalu. Di da abuliba: le amo ode ganodini amo soge bu hame samogebela: ?
27 Ban yi maka laifi ba, amma kana musguna mini ta wurin kawo mini hari. Bari Ubangiji yă zama Alƙali, yă yanke hukunci tsakani Isra’ilawa da Ammonawa.”
Hame mabu! Na da dima wadela: le hame hamoi. Di da nama gegemusa: dawa: beba: le, wadela: le hamosa. Hina Gode Hisu da fofada: su dunu. E da wali eso Isala: ili dunu da moloi o A: mounaide dunu da moloi, Hi fawane da sia: mu.”
28 Duk da haka sarkin Ammonawa bai kula da saƙon da Yefta ya aika ba.
Be A: mounaide hina bagade da Yefeda ea adole iasisu amo hame nabi.
29 Sa’an nan Ruhun Ubangiji ya sauko wa Yefta. Sai ya haye Gileyad da Manasse, ya ratsa ta Mizfa zuwa Gileyad, daga can kuma ya kai wa Ammonawa hari.
Amalalu, Hina Gode Ea A: silibu da Yefeda amoma aligila sa: i. E da asili, Gilia: de soge amola Mana: se soge baligili, Misiba moilai (Gilia: de soge ganodini) amoga buhagi. Amalalu, e da A: mone sogega asi.
30 Yefta kuwa ya yi wa’adi da Ubangiji ya ce, “In ka ba da Ammonawa a hannuwana,
E da Hina Godema amane sia: i, “Dia fidimuba: le, na da A: mounaide dunu fane legesea,
31 duk abin da ya fara fitowa daga ƙofar gidana don yă tarye ni, sa’ad da na komo daga yaƙi da Ammonawa, zai zama na Ubangiji, zan miƙa shi hadaya ta ƙonawa.”
na da na diasuga bu masea, adi liligi nama yosia: musa: na diasu logoga masea, na da amo Dima gobele salasu hamoma: ne gobele salimu.”
32 Sa’an nan Yefta ya haye zuwa wajen Ammonawa don yaƙi da su. Ubangiji kuwa ya ba da su a hannuwansa.
Amalalu, Yefeda da A: mounaide dunuma gegemusa: , hano degei dagoi. Amola Hina Gode da fidibiba: le, e da A: mounaide dunu hasali dagoi.
33 Ya hallaka birane ashirin tun daga Arower zuwa yankin Minnit, har zuwa Abel-Keramim. Haka Isra’ila ta cinye Ammonawa ƙaf.
E da ilima doagala: i. E da Aloue moilai amola soge amo da Minidi moilai sisiga: i, amola moilai bai bagade huluane da20amoma doagala: le, A:mounaide dunu sefasili, A:ibele Gelamimi moilai bai bagadega doaga: i. Isala: ili dunu da A: mounaide dunu hasali amola ilia da A: mounaide dunu osea: i medole legei.
34 Sa’ad da Yefta ya komo gida a Mizfa, wa ya fito yă tarye shi,’yarsa tilo, tana rawa kiɗin ganguna! Ita ce kaɗai’yarsa. Ban da ita ba shi da ɗa ko’ya.
Yefeda da Misiba moilaiga buhagili, idiwi da ilibu dusa amola gagafola, hahawane ema yosia: musa: manebe ba: i. E da ea mano afadafa fawane esalu.
35 Da ya gan ta, sai ya yayyage tufafinsa ya yi kuka ya ce, “Kaito!’Yata! Kin karya mini gwiwa, kuma na lalace, domin na yi wa’adi ga Ubangiji da ba zan iya in karya ba.”
Yefeda da idiwi ba: beba: le, se bagade nabi. E da ea abula gadelale, amane sia: i, “Nadiwi! Na da diba: le se bagadedafa naba! Bai na da Hina Godema dafawane hamomusa: ilegele sia: i dagoiba: le, bu afadenemu da hamedei galebe.”
36 Ta ce, “Mahaifina, idan ka riga ka yi wa Ubangiji magana, sai ka yi da ni yadda ka yi alkawari, da yake Ubangiji ya ɗau maka fansa a kan Ammonawa.”
Idiwi da ema bu adole i, “Na ada! Di da Hina Godema amane hamoma: ne ilegele sia: i dagoi. Hina Gode da dia ha lai dunu amo A: mounaide dunu amo fane legei dagoi. Amaiba: le, di da dia musa: Godema sia: i amo hou nama hamomu da defea.
37 Sai ta kuma ce, “Sai dai, ka biya mini wannan bukata guda. Ka ba ni wata biyu in yi ta yawo da ni da ƙawayena a kan duwatsu mu yi makoki, domin ba zan yi aure ba.”
Be na da liligi afadafa dima edegesa. Na da oubi aduna amoga agolo soge ganodini ahoanumu amola na na: iyado huluane gilisili dimu da defeala: ? Bai na da dunuma hamedafa fimu.”
38 Ya ce mata, “Ki tafi,” Ya bar ta tă tafi har wata biyu. Ita da’yan matan suka tafi a kan duwatsu suka yi ta makoki domin ba za tă taɓa aure ba.
Yefeda da amane sia: i, “Defea! Di masa! Oubi aduna amoga agoane hamoma.” Amalalu, e amola ea na: iyado a: fini eno ilia da agolo sogega asili, dinanu. Bai e da dunuga mae lale, mano mae lalelegele bogomu dawa: beba: le dinanu.
39 Bayan watanni biyu ɗin sai ta komo wurin mahaifinta ya kuwa yi da ita yadda ya yi wa’adi. Ita kuwa ba tă taɓa san namiji ba. Wannan ya zama al’ada a Isra’ila,
Oubi aduna uduli, e da ea ada ema buhagili, ea eda e Hina Godema ilegele sia: i defele ema hamoi dagoi. Yefeda idiwi da dunuma gilisili mae golale bogoi. Isala: ili dunu da amo dawa: beba: le, agoane hou hamonana.
40 cewa kowace shekara’yan mata sukan fita kwana huɗu don yin bikin tunawa da’yar Yefta mutumin Gileyad.
Ode huluane ganodini, Isala: ili a: fini huluane da sogega asili, eso biyadu amoga Yefeda (Gilia: de dunu) ea idiwi amo dawa: le, dinana.