< Mahukunta 10 >

1 Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
A poslije Avimeleha usta da izbavi Izrailja Tola sin Fuve sina Dodova, èovjek plemena Isaharova, koji sjeðaše u Samiru u gori Jefremovoj.
2 Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
I bi sudija Izrailju dvadeset i tri godine, pa umrije i bi pogreben u Samiru.
3 Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
Poslije njega usta Jair od plemena Galadova, i bi sudija Izrailju dvadeset i dvije godine;
4 Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
I imaše trideset sinova, koji jahahu na tridesetoro magaradi, i imahu trideset gradova, koji se zovu sela Jairova do danas i jesu u zemlji Galadovoj.
5 Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
I umrije Jair, i bi pogreben u Kamonu.
6 Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
A sinovi Izrailjevi opet èiniše što je zlo pred Gospodom, i služiše Valima i Astarotama, i bogovima Sirskim, i bogovima Sidonskim, i bogovima Moavskim, i bogovima sinova Amonovijeh i bogovima Filistejskim; i ostaviše Gospoda i ne služiše mu.
7 sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
Zato se razgnjevi Gospod na Izrailja, te ih dade u ruke Filistejima i u ruke sinovima Amonovijem.
8 waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
A oni gaziše i satiraše sinove Izrailjeve od one godine osamnaest godina, sve sinove Izrailjeve koji bijahu s onu stranu Jordana, u zemlji Amorejskoj, koja je u Galadu.
9 Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
I prijeðoše sinovi Amonovi preko Jordana da se biju i s Judom i s Venijaminom i s domom Jefremovijem; i bi Izrailj u velikoj nevolji.
10 Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
Tada vapiše sinovi Izrailjevi ka Gospodu govoreæi: sagriješismo ti što ostavismo Boga svojega i služismo Valima.
11 Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
A Gospod reèe sinovima Izrailjevijem: od Misiraca i od Amoreja i od sinova Amonovijeh i od Filisteja,
12 Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
I od Sidonjana i od Amalika i od Maonaca, koji vas muèiše, nijesam li vas izbavljao kad vapijaste k meni?
13 Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
Ali vi ostaviste mene i služiste drugim bogovima; zato vas više neæu izbavljati.
14 Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
Idite i vièite one bogove koje ste izabrali, neka vas oni izbave u nevolji vašoj.
15 Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
A sinovi Izrailjevi rekoše Gospodu: sagriješismo; èini s nama što ti je drago, samo nas sada izbavi.
16 Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
I pobacaše izmeðu sebe bogove tuðe, i stadoše služiti Gospodu; i sažali mu se radi muke sinova Izrailjevijeh.
17 Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
A sinovi Amonovi skupiše se i stadoše u oko u Galadu; skupiše se i sinovi Izrailjevi i stadoše u oko u Mispi.
18 Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”
A narod i knezovi Galadski rekoše jedan drugomu: ko æe poèeti boj sa sinovima Amonovijem? on neka bude poglavar svjema koji žive u Galadu.

< Mahukunta 10 >