< Mahukunta 10 >

1 Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
Abimelek hnukkhu Isarelnaw ka rungngang hanlah Issakhar miphun thung e Dodo capa, Puah capa Tola a tâco teh Ephraim mon Shamir vah ao.
2 Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
Kum 23 touh thung Isarelnaw a uk teh, hat hnukkhu hoi a due. Shamir vah a pakawp awh.
3 Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
Ahni hnukkhu Gilead tami lawkcengkung Jair a tâco. Kum 22 touh thung Isarel hah a uk.
4 Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
A capa 30 touh lacanaw dawk ouk kâcui e a tawn. Gilead ram dawk kaawm e kho 30 touh hai a tawn. Hahoi atu totouh Havath Jair telah ati awh.
5 Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
Hahoi Jair teh a due toe. Kamon vah a pakawp awh.
6 Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
Isarelnaw ni BAWIPA mithmu vah yonnae bout a sak awh. Baal hoi Ashtaroth, Siria cathut hoi Sidon cathut, Moab cathut, Ammon cathutnaw e a thaw hoiyah Filistinnaw e cathut thaw hah a tawk awh. Jehovah a pahnawt awh teh, a thaw tawk awh hoeh toe.
7 sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
Hahoi BAWIPA ni Isarelnaw taranlahoi a lungkhuek teh Filistin hoi Ammonnaw e kut dawk koung a yo.
8 waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
Jordan palang namran Amor catounnaw e ram Gilead ram kaawm e Isarel catoun kaawm e pueng hah hatnae kum hoi kamtawng teh kum 18 touh thung a rektap awh.
9 Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
Ammon miphunnaw ni hai Jordan palang a raka awh teh, Judah miphun, Benjamin miphun, Ephraim miphunnaw a tuk awh teh, Isarelnaw teh puenghoi a reithai awh.
10 Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
Hahoi Isarelnaw ni, mamae BAWIPA pahnawt awh teh BAWIPA koe yon awh toe. Baal cathut e thaw ka tawk awh toe telah BAWIPA koe a hram awh.
11 Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
BAWIPA ni Isarelnaw koe Izipnaw hoi Amornaw, Ammonnaw hoi Filistinnaw thung hoi kai ni na rungngang awh nahoehmaw.
12 Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
Sidonnaw, Ameleknaw, Moannaw ni hai na rektap awh navah, kai na kaw awh teh, a kut dawk hoi na rungngang awh.
13 Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
Hatei, nangmouh ni kai na pahnawt awh teh, alouke cathutnaw e thaw na tawk takhai dawkvah, kai ni bout na rungngang awh mahoeh toe.
14 Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
Na kârawi awh e cathut koe hram awh lawih khe. Ama ni na reithainae tueng dawk na rungngang naseh, telah atipouh.
15 Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
Isarelnaw niyah, BAWIPA koe ka payonae awh toe. Nang nama ni ahawi na tie lahoi kaimouh ka tak dawk sak nateh, atu vai touh dueng mah kaimouh na rungngang ei hottelah atipouh.
16 Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
Hottelah alouke cathutnaw a pahnawt awh teh, BAWIPA e thaw a tawk awh. Hahoi teh, Isarelnaw ni rucatnae kecu dawk a lungpataw awh.
17 Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
Hahoi Ammonnaw ni cungtalah a kamkhueng awh teh, Gilead vah a roe awh. Hahoi Isarelnaw ni king a kamkhueng awh teh, Mizpah vah a roe awh.
18 Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”
Gilead kahrawikungnaw tami buet touh hoi buet touh a kâdei awh teh, apinimaw Ammonnaw hmaloe a tuk han, hote tami teh Gilead kho lathueng vah kahrawikung lah awm seh atipouh.

< Mahukunta 10 >