< Mahukunta 10 >

1 Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
Abimelege da bogoi dagoloba, Doula (Bua ea mano amola Doudou ea aowa) da Isala: ili dunu amo gaga: musa: misi. Doula da Isaga fi dunu galu. E da Sia: ime moilai bai bagade Ifala: ime agolo soge ganodini esalu.
2 Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
E da Isala: ili dunu huluane ode 23 amanega ouligisu. Amanoba, e da bogole, Sia: ime moilai bai bagade amo ganodini uli dogone sali.
3 Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
Doula da bogobeba: le, Gilia: de dunu ea dio amo Ya: ie, da Isala: ili fi ouligima: ne misi. E da Isala: ili dunu ode 22 amoga ouligisu.
4 Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
Ea dunu mano 30 agoane esalu. Ilia da dougi 30 amo da: iya fila heda: su. Ilia da Gilia: de soge amo ganodini moilai bai bagade 30 agoane lai. Amo moilai bai bagade da wali amola da Ya: ie ea moilai ilia da sia: sa.
5 Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
Ya: ie da bogole, ilia da ea da: i hodo Ga: imone sogega uli dogone sali.
6 Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
Isala: ili dunu da Hina Godema bu wadela: le hamoi. Ilia da ogogosu ‘gode’ liligi amo Ba: ile amola A: sadade elama nodone sia: ne gadoi. Amola ilia da Silia, Saidone, Moua: be, A:mone amola Filisidia dunu fi ilia ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadoi. Ilia Hina Gode amo fisili, Ema hame nodone sia: ne gadoi.
7 sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
Amaiba: le, Hina Gode da Isala: ili dunu ilima ougi galu. E da Filisidini dunu amola A: mounaide dunu ili hasalima: ne, logo doasi dagoi.
8 waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
Amo dunu da ode 18 amoga, Isala: ili dunu da A: moulaide soge Yodane Hano eso mabadili la: idi Gilia: de soge ganodini esalu, ilima gegene, se bagade iasu.
9 Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
Amo hou baligili, A:mounaide dunu da Yodane Hano degele, Yuda fi, Bediamini fi amola Ifala: ime fi ilima gegesu. Isala: ili dunu da se bagade nabasu.
10 Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
Amalalu, Isala: ili dunu da Hina Godema se nabawane wele sia: i. Ilia da amane sia: i, “Dafawane! Ninia da Dima wadela: le hamoi. Di da ninia Godedafa, be ninia da Di fisili, ogogosu Ba: ile ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu.”
11 Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
Hina Gode da ilia wele sia: i nabi. E da ilima bu adole i, amane, “Musa: , Idibidi dunu, A:moulaide dunu, A:mounaide dunu, Filisidini dunu,
12 Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
Saidounia dunu, Ama: legaide dunu amola Ma: ionaide dunu da musa: dilima se bagade iasu. Dilia da Nama wele sia: beba: le, Na da hedolo dili fidila misi amola ili dili mae hasalasima: ne, dili gaga: i.
13 Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
Be dilia da amo hou mae dawa: le, Na fisili, ogogosu ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadosu. Amaiba: le, Na da dili bu hame gaga: mu.
14 Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
Dilia ogogosu ‘gode’ liligi ilima fa: no bobogemu hanaiba: le, defea, ilima wele sia: ma. Dilia se nabasea, ilia da dili gaga: mu da defea.”
15 Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
Be Isala: ili dunu da Hina Godema amane sia: i, “Dafawane! Ninia da wadela: le hamoi dagoi. Dia hanaiga, ninima hamoma. Be wali eso nini gaga: ma.”
16 Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
Amalalu, Isala: ili dunu da ga fi ilia ‘gode’ liligi ilia lai, amo fadegale, Hina Godema fawane fa: no bobogei. Amola Hina Gode da ilia se nabasu ba: beba: le, ilima asigiba: le se nabi.
17 Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
Amalalu, A:mounaide dadi gagui gilisisu da ilima gegemusa: misini, Gilia: de sogega fi dialu. Isala: ili dunu huluane da gilisili, Misiba moilai Gilia: de soge ganodini amoga, ilia awalia ahoasu moilai gagui.
18 Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”
Amogawi Isala: ili fi ouligisu dunu huluane da gilisili sia: dasu, amane, “Ninia A: mounaide dunu ilima gegesea, nowa da ninima bisili ilibi gagui hamoma: bela: ? Nowa dunu ninia da ilibi gaguma: ne ilegesea, e da Gilia: de soge ganodini esalebe dunu huluane ilima ouligisu ba: mu.”

< Mahukunta 10 >