< Yahuda 1 >
1 Yahuda, bawan Yesu Kiristi, ɗan’uwan Yaƙub, Zuwa ga waɗanda aka kira, waɗanda Allah Uba yake ƙauna, waɗanda kuma Yesu Kiristi ya kiyaye.
Yuda, mutuung'wa wang'wa Yesu kilisto, nu muluna nuakwe uYakobo, ku awo naza itangilwe, ni alowa mung'wa Itunda Tata, ni nai aikilwe ang'wa Yesu kilisto;
2 Jinƙai, salama da kuma ƙauna, su kasance tare da ku a yalwace.
ukede nu ulyuuku nu ulowa yongeeligwe kitalanyu.
3 Abokaina ƙaunatattu, ko da yake na yi marmari ƙwarai in rubuta muku game da ceton nan namu, sai na ga ya dace in rubuta, in gargaɗe ku ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya wadda aka danƙa wa mutane masu tsarki na Allah sau ɗaya tak.
Alowa, itungo naza ntulaa kituma ukamatiku kumukulisilya unyenye kutula ugunwa witu kihi, ai insingilye kumukilisilya ku nsoko kumusija iti kikilya ku uhuiili u uhuuili niiza aiwatulaa winkiigwenkua ing'wi duu ku ahuiili.
4 Na faɗa haka ne domin waɗansu mutanen da aka rubuta hukuncinsu tun dā sun shiga cikinku a ɓoye. Su fa marasa tsoron Allah ne. Su ne waɗanda suka mai da alherin Allahnmu ya zama dalilin yin fasikanci, suna kuma mūsun Yesu Kiristi wanda shi ne Makaɗaici Mai Iko Duka da kuma Ubangijinmu.
Kunsoko antu a kituunga i ingiiye ku kimpinyi mpinyi mukati anyu - antu naza aikiwe logo kunsok a ulamulwa - antu ni shanga eligwa naza ikailaa u ukende nu ang'wa Itunda witu kuu wii, nu kumuhita uMukulu witu wing'wene nu Mukulu uYesu kilisto.
5 Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.
Itungili ndoilwe kumukimbukiilya unyenye anga ize likoli itungo ai mulingile ku ukondaniili kina uMukulu ai uagunile i antu kupuma ku Misri, kuiti panyambele kualimilya awo nai shanga amuhuiie.
6 Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios )
Nu malaika naza shanga asungilye u ukulu nuao akola kuiti akaleka u likalo nu lao Itunda waaikile mu minyololo a kali na kali, mukati a kiti, kunsoko a ulamulwa nua luhiku ulo nu lukulu. (aïdios )
7 Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios )
Anga iti iSodoma ni Gomora ni isali ni yiipilimikiiye, naiza yiingiye inkola mu usambo nu kutyata nsula ni shanga nia upuumo. Ai alagiiwe anga mpyani a awo naza agisha mu ulamulwa nua moto nua kali na kali. (aiōnios )
8 Haka yake da masu mafarke-mafarken nan, gama sun ƙazantar da jikunansu, suka ƙi bin masu mulki, suna ɓata sunan talikan sararin sama.
Ga ni iti, ku nzila yiyo yiiyo alota ndoti awa ishapulaa ga ni miili ao, nu kuhita u unyangulu, hangi ni ituntaa u uteele kung'wa mukuligwa.
9 Kai, ko Mika’ilu babban shugaban mala’iku ma, sa’ad da yake mūsu da Iblis game da gawar Musa, bai yi garajen ɗora masa laifi da baƙar magana ba, sai dai ya ce, “Ubangiji yă tsawata maka!”
Kuiti ga nu Mikaeli malaika nu mukulu, itungo nai watulaa ukikilya nu mulugu nu kikolenkeelya nu ng'wenso kunsoko a muili nuang'wa Musa, kuiti badala akwe ai uligitilye,
10 Duk da haka mutanen nan suna maganar banza a kan kome da ba su gane ba; kuma abubuwan da suka fahimta bisa ga jiki, kamar dabbobi marasa hankali, waɗannan abubuwa ne suke hallaka su.
“Mukulu wakupatye” Kuiti antu awa iletaa uteele ku kinya kihi nishanga akilingile. Ni iko nishanga akilingile - iko naiza i ikali ni igila imahala ilingaa ku kupepwa aya yayo ai aagazangilye.
11 Kaitonsu! Gama sun kama hanyar Kayinu; sun ruga a guje garin neman riba cikin kuskure kamar Bala’am; aka kuma hallaka su cikin tawayen Kora.
Ukia nu ao ku nsoko agendile mu nzila ang'wa Kaini, nu kuutyata uutumuli nuang'wa Balaamu. Alimiilie mu upiluki nuang'wa Kora.
12 Waɗannan mutane sun zama kamar ƙazanta a taronku na soyayya, suna ta ciye-ciye a cikinku, ba kunya ba tsoro. Su masu kiwo ne da suke ciyar da kansu kawai. Su kamar hadari ne da babu ruwa da iska take kori. Su kamar itatuwa ne, marasa’ya’ya da rani, waɗanda aka tumɓuke, ko kamar itatuwan da aka tumɓuke suka kuma mutu ƙurmus.
Awa inge matalagwe mu ilooelya nuanyu nu a ulowa, akilooelya tili ni minyala, akilisa udu ienso. Ingi malunde ni magila imazi, nikenkwaa nu ng'wega, ingi makota nalagae ni magila inkali ni ikule nkua akabiili, ni ipilwe i mili.
13 Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn )
Ingi maingu a luzi akete iyogo azepumya i minyala ao akola, Ingi nzota ni yikupilimikiilya niiza u wilwaalu nua kiti uikilwe kunsoko ao ikali na kali (aiōn )
14 Enok ma, wanda yake na bakwai daga Adamu, ya yi annabci game da waɗannan mutane cewa, “Duba, Ubangiji yana zuwa da dubu dubban tsarkakansa
Enoko, nua mupungati mu ulelwa nuan'wa Adamu, ai ulotile kutula enso, wazeligitya “Goza; uMukulu upembilye ni magana ku magana a eligwa niakwe,
15 don yă yi wa kowa shari’a, yă kuma hukunta duk marasa tsoron Allah game da dukan ayyukansu na rashin tsoron Allah da suka aikata ta hanyar rashin tsoron Allah, da kuma dukan baƙaƙen kalmomin da masu zunubi marasa tsoron Allah suka faɗa game da shi.”
iti witume ulamulwa migulya a kila muntu, nu kingilya utumuli ni shanga imukulya Itunda migulya a ntendo ni ao yihi nai akondyaa kituma mu nzila ni shanga ya weligwaa, nu ku makani ihi na utaki niiza ni shanga eligwa nu kumakani ihi nishanga a utaki niiza ni shanga eligwa amaligitilye ku ng'waakwe”
16 Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
Awa ingi wawo niisusumya, ni itushaa niiza ityataa nsula ni ao niya ubii, ni iketaa nangaluu, naza ku nsailo ao ikongelaa iauya.
17 Amma ku abokaina ƙaunatattu, ku tuna da abin da manzannin Ubangijinmu Yesu Kiristi suka faɗa a dā.
Kuiti unyeye, alowa, kumbukiilyi i makani naiza aligitigwe ikali ni alagiiligwa ang'wa Mukulu uYesu kilisto.
18 Sun ce muku, “A kwanakin ƙarshe za a kasance da masu ba’a waɗanda za su bi sha’awace-sha’awacensu na rashin tsoron Allah.”
Ai aligiilye kitalanyu, “Mu matungo a mpelo yikutula ni antu ni isensa naza ityataa nsula ni yao ni shanga ya weligwa.”
19 Waɗannan mutanen ne, suke kawo rabe-rabe, masu bin abin da jiki yake so, marasa Ruhu.
Antu awa ingi atemanuli, ahumeigwe ni nsula ni ya upumoo, hangi agila u ng”wau ng”welu.
20 Amma ku, abokaina ƙaunatattu, ku gina kanku cikin bangaskiyarku mafi tsarki, ku kuma yi addu’a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Kuiti unyenye, alowa, anga ni mizengaa mu uhuiili nu anyu ni welu nangaluu, ni anga nimilompaa mu ng'wau ng'welu,
21 Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios )
ikendegeeli mu ulowa nuang'wa Itunda nu kulindiila u ukende nua Mukulu itu uYesu kilisto niiza wi wikupeza u upanga nua kali na kali. (aiōnios )
22 Ku ji tausayin waɗanda suke shakka;
Lagiili u upolo ku awo niakete u wisinsili. 23
23 ku cece waɗansu ta wurin fizge su daga wuta. Ga waɗansu kuma ku ji tausayinsu, amma tare da tsoro, har ma ku yi ƙyamar tufafin da suka ɓata da ayyukansu na jiki.
Aguni auya ku kuasapula kupuma mu moto. ku auya lagiili kinya uwai ku woa muze mubipiwe ga nu ng'wenda nuikiwe idoa nu muili.
24 To, yabo yă tabbata a gare shi, shi wanda yake da iko yă tsare ku daga fāɗuwa, yă kuma miƙa ku marasa laifi a gaban ɗaukakarsa da matuƙar farin ciki.
Itugili ku ng'waakwe nuhumule kumusunja muleke ki kwatya, nu kumusasha mimike ntongeela a ikulyo ni lakwe, tili ubii nu kutula nu ulowa ukulu,
25 Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn )
kung'waakwe Itunda wing'wene muguni kukiila uYesu kilisto Mukulu nu itu, ikulyo litule kung'waakwe, ukulu, uhumi, ni ngulu ze ikili i mtungo ihi, ni itungili ga i kali na kali. Amina. (aiōn )