< Yahuda 1 >
1 Yahuda, bawan Yesu Kiristi, ɗan’uwan Yaƙub, Zuwa ga waɗanda aka kira, waɗanda Allah Uba yake ƙauna, waɗanda kuma Yesu Kiristi ya kiyaye.
Jesus Christ i naseam, James i suapuipa keima Jude in Pa Pathian i hong thianthosak na le Jesus Christ i hong kepna le hong saptuam te:
2 Jinƙai, salama da kuma ƙauna, su kasance tare da ku a yalwace.
Note tung ah hesuakna, thinnopna le itna te hong khang tahen.
3 Abokaina ƙaunatattu, ko da yake na yi marmari ƙwarai in rubuta muku game da ceton nan namu, sai na ga ya dace in rubuta, in gargaɗe ku ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya wadda aka danƙa wa mutane masu tsarki na Allah sau ɗaya tak.
Ka it te awng, ih nei khop tek ngupna thu note tung ah thasan in kong at tu ciang in, mithiangtho te tung ah a ki ap khawm pai upna thu atu, hanciam in kepcing tu thu lai thak in note kong hanthot tu kisam hi.
4 Na faɗa haka ne domin waɗansu mutanen da aka rubuta hukuncinsu tun dā sun shiga cikinku a ɓoye. Su fa marasa tsoron Allah ne. Su ne waɗanda suka mai da alherin Allahnmu ya zama dalilin yin fasikanci, suna kuma mūsun Yesu Kiristi wanda shi ne Makaɗaici Mai Iko Duka da kuma Ubangijinmu.
Banghangziam cile Pathian thuthiamna sia maizum heak ngawl na taw, khatbek a om Topa Pathian le i Topa Jesus Christ nial a, mawna thukhenna thuak tu in nidang lai pek pan in nasep a ki piasa, Pathian nei ngawl te na kidop ngawl kal in hong tum hi.
5 Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.
Tua ahikom na heaksa uh hi napi, na phaw tawntung natu uh in kong sonnop thu sia, Topa in Israel mite Egypt ngam pan a suatak zawkciang in, a um ngawl te siatsua kik hi.
6 Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios )
Taciang amate dinmun masa keamcing ngawl in a ommun a nusia vantungmi te sia thukhenna ni thupi atu in khuamial sung ah tawntung thikkol taw hen in khum hi. (aïdios )
7 Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios )
Tasia bangma in Sodom, Gomorrah le a kim a om khuapite zong, a tung ah a sonsa bangma in, paktat mawna, ngualdang zi taw mawna sung ah a nuntak uh hu in, tawntung mei taw thukkikna a thuakna sia ette tu in koi hi. (aiōnios )
8 Haka yake da masu mafarke-mafarken nan, gama sun ƙazantar da jikunansu, suka ƙi bin masu mulki, suna ɓata sunan talikan sararin sama.
Tasia bangma in hi phuatawm mangman te in pumpi vawtsia a, ukna thusimngawl in le mi minthangte phatngawlna son tawntung uh hi.
9 Kai, ko Mika’ilu babban shugaban mala’iku ma, sa’ad da yake mūsu da Iblis game da gawar Musa, bai yi garajen ɗora masa laifi da baƙar magana ba, sai dai ya ce, “Ubangiji yă tsawata maka!”
A lianbel vantungmi Michael sia, Moses luanghawm taw kisai in doaimangpa taw thu a ki nial ciang zong, kamsia taw mawsiat ngam ngawl hi, ahihang, Topa in hong tei tahen, ci hi.
10 Duk da haka mutanen nan suna maganar banza a kan kome da ba su gane ba; kuma abubuwan da suka fahimta bisa ga jiki, kamar dabbobi marasa hankali, waɗannan abubuwa ne suke hallaka su.
Ahihang hi mite in amate i heak ngawl te sia a pha ngawl in son hi: a hitazong ngaisutna nei ngawl nganhing te bang in amate heakna in amate ma ngim pia hi.
11 Kaitonsu! Gama sun kama hanyar Kayinu; sun ruga a guje garin neman riba cikin kuskure kamar Bala’am; aka kuma hallaka su cikin tawayen Kora.
Amate a mailam uh bing hi! banghangziam cile, Cain i lampi zui uh a, Balaam in a thaman tu in a khial bang in, duhop na taw Balaam nung pan del hon uh hi, taciang Korah bang in thu ki nial na pha ngawl hang in lalcip siat hi.
12 Waɗannan mutane sun zama kamar ƙazanta a taronku na soyayya, suna ta ciye-ciye a cikinku, ba kunya ba tsoro. Su masu kiwo ne da suke ciyar da kansu kawai. Su kamar hadari ne da babu ruwa da iska take kori. Su kamar itatuwa ne, marasa’ya’ya da rani, waɗanda aka tumɓuke, ko kamar itatuwan da aka tumɓuke suka kuma mutu ƙurmus.
Amate sia itna poai na vawt na mun uh ah ninteak te a hi uh hi, na kung uh ah an a neak uh ciang in lau ngawl in amate le amate ki bak uh hi: hui i mut keak nguatui ki hel ngawl meii; a nga pul siat in, a nga om ngawl, ni vei thi in, a zung pan a ki botkeak thingkung te a hi uh hi;
13 Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn )
Tuipi sung ah tuihual ngilo a phuan suak bang in, amate maizumna tuiphuan le aksi vakthap bang hi uh a; amate atu in tawntung khuazing ngammial pi koisak khol hi. (aiōn )
14 Enok ma, wanda yake na bakwai daga Adamu, ya yi annabci game da waɗannan mutane cewa, “Duba, Ubangiji yana zuwa da dubu dubban tsarkakansa
Adam pan in khang sali na Enok zong in, hi thu te sonkhol zo hi, en vun, Topa sia a mithiangtho tulsawm te taw hongpai tu a,
15 don yă yi wa kowa shari’a, yă kuma hukunta duk marasa tsoron Allah game da dukan ayyukansu na rashin tsoron Allah da suka aikata ta hanyar rashin tsoron Allah, da kuma dukan baƙaƙen kalmomin da masu zunubi marasa tsoron Allah suka faɗa game da shi.”
Mi theampo tung ah thukhen tu hi, Pathian nei ngawl te amate sep le vawt te ahizong, Pathian langpan in kamsia a pau uh te ahizong, ki langsak tu hi.
16 Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
Hi mihing te sia a phun hat te, ngual mawsiat te, amate cilesa deina bang in a nungta te; a hi na uh sang in a valkai in kampau te, amate phattuam natu in ngualdang a sialpok te a hi uh hi.
17 Amma ku abokaina ƙaunatattu, ku tuna da abin da manzannin Ubangijinmu Yesu Kiristi suka faɗa a dā.
Ahihang ka it te awng, ih Topa Jesus Christ i sawltakte mai ah a son thu te phawktawn tung vun;
18 Sun ce muku, “A kwanakin ƙarshe za a kasance da masu ba’a waɗanda za su bi sha’awace-sha’awacensu na rashin tsoron Allah.”
Ni tawpkhak ni ciang ngual zawngsak te, amate Pathian nei ngawl te ngeina taksa deina bang in a nungta te om tu hi.
19 Waɗannan mutanen ne, suke kawo rabe-rabe, masu bin abin da jiki yake so, marasa Ruhu.
Tabang te sia pawlkhen te, Thaa nei ngawl, cilesa mi a hi uh hi.
20 Amma ku, abokaina ƙaunatattu, ku gina kanku cikin bangaskiyarku mafi tsarki, ku kuma yi addu’a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Ahihang no ka it te awng, a thiangthobel na upna uh tung ah noma le noma inn bang in a khotak in ki sa vun a, Tha Thiangtho sung ah thungen vun,
21 Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios )
Pathian itna sung ah noma le noma ki keamcing in, i Topa Jesus Christ i hesuakna sia tawntung nuntakna atu in ngak tavun. (aiōnios )
22 Ku ji tausayin waɗanda suke shakka;
Khentel thei na nei in, mi pawlkhat te tung ah hesuakna nei tavun:
23 ku cece waɗansu ta wurin fizge su daga wuta. Ga waɗansu kuma ku ji tausayinsu, amma tare da tsoro, har ma ku yi ƙyamar tufafin da suka ɓata da ayyukansu na jiki.
Cilesa deina taw a ki ninsak puansil nangawn ensan vun a, ngualdang te mei sung pan in dawkkik in; patau na taw hun vun.
24 To, yabo yă tabbata a gare shi, shi wanda yake da iko yă tsare ku daga fāɗuwa, yă kuma miƙa ku marasa laifi a gaban ɗaukakarsa da matuƙar farin ciki.
Tu in na liik ngawl natu in, hong keam thei a, ama minthanna mai ah lungdamna lianpi taw maw nei ngawl in note hong ap tu pa,
25 Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn )
Ama bek a ciim Pathian ahi Ngumpa tung ah minthanna, vangletna, thahatna le thuneina sia, a bo sa hun theampo sung, tu le a tawntung in om tahen. Amen. (aiōn )