< Yahuda 1 >
1 Yahuda, bawan Yesu Kiristi, ɗan’uwan Yaƙub, Zuwa ga waɗanda aka kira, waɗanda Allah Uba yake ƙauna, waɗanda kuma Yesu Kiristi ya kiyaye.
Yuda omukosi wa Yesu Kristo, omumula wabho Yakobo, kubhanu bhabhilikiwe, bhanu abendwa na Lata Nyamuanga, bhanu bhabhikilwe kulwokwenda kwa Yesu Kristo.
2 Jinƙai, salama da kuma ƙauna, su kasance tare da ku a yalwace.
Mwongesibhwe echisa no omulembe ne elyenda.
3 Abokaina ƙaunatattu, ko da yake na yi marmari ƙwarai in rubuta muku game da ceton nan namu, sai na ga ya dace in rubuta, in gargaɗe ku ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya wadda aka danƙa wa mutane masu tsarki na Allah sau ɗaya tak.
Emwe abhendwa, ao naliga ninikomesha kwa amanaga okubhandilika ingulu yo omwelulo gweswe bhona, yabhee bhusi bhusi kwanye nibhandikile kwo okubhasombolela ati mwisigombele elikilisha linu bhayabhilwe abhekilisha lugendo lumwi lwenyele.
4 Na faɗa haka ne domin waɗansu mutanen da aka rubuta hukuncinsu tun dā sun shiga cikinku a ɓoye. Su fa marasa tsoron Allah ne. Su ne waɗanda suka mai da alherin Allahnmu ya zama dalilin yin fasikanci, suna kuma mūsun Yesu Kiristi wanda shi ne Makaɗaici Mai Iko Duka da kuma Ubangijinmu.
Kulwokubha abhanu bhandi kwa imbisike bheingisishe agati yemwe, abhanu abho bhatelehyeko olunyamo lwa indamu, ni bhanu bhanu bhatakulamya abhaindula echigongo cha Nyamuanga weswe nibhakola bhujabhi, nibhamulema Omukama weswe wechimali Yesu Kristo.
5 Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.
Mbe olyanu enenda okubhechusya ka lugendo ona mwaliga nimumenya chimwi chimwi ati Omukama achunguye abhanu okusoka muchalo cha Misiri, nawe namala nasingalicha bhanu bhatekilisishe.
6 Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios )
Na bhamalaika bhanu bhatalindile obhukama bhwebhwe nawe nibhasiga obhwikalo bhwebhwe Nyamuanga nabhabhoya jingulwema akajanende, mumwilima, koleleki bhalamulwe ku lunaku luliya olukulu. (aïdios )
7 Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios )
Lwa kutyo Sodoma na Gomora ne ebhikale bhinu bhyaliga bhijongele emisi ejo, ona nijingila mubhusiani nibhalubhilisha inamba inu itali yo obhusimuka. Mbe jinu jabhabhwene jaliga jili bhijejekanyo bhya bhanu abhanyaka mundamu yo omulilo gwa akajanende. (aiōnios )
8 Haka yake da masu mafarke-mafarken nan, gama sun ƙazantar da jikunansu, suka ƙi bin masu mulki, suna ɓata sunan talikan sararin sama.
Nyabhuliko, munjila eyo eyo abhalota echiloto, bhanu ona abhakotya emibhili jebhwe, na abhalema obhuinga, na abhaloma olulimi ingulu yo Omunu wa likushyo.
9 Kai, ko Mika’ilu babban shugaban mala’iku ma, sa’ad da yake mūsu da Iblis game da gawar Musa, bai yi garajen ɗora masa laifi da baƙar magana ba, sai dai ya ce, “Ubangiji yă tsawata maka!”
Nawe nolwo malaika omukulu Mikaeli, ao aliga nayambana na shetani nokubhusyanya nage ingulu yo omubhili gwa Musa, atalegejishe okusosha indamu yolulimi ingulu yaye, mbe nawe asigilejo jona naika ati, “Nyamuanga akugonye!”
10 Duk da haka mutanen nan suna maganar banza a kan kome da ba su gane ba; kuma abubuwan da suka fahimta bisa ga jiki, kamar dabbobi marasa hankali, waɗannan abubuwa ne suke hallaka su.
Nawe abhanu bhanu abhaleta olulimi ingulu ya chonachona chinu bhatakumenya. Nachinu bhatakumenya, chinu jintyanyi jinu jitali na bhwenge ejichimenya okulubhana na obhusimuka bhwajo. Mbe amagambo nkago nigo agabhanyamula.
11 Kaitonsu! Gama sun kama hanyar Kayinu; sun ruga a guje garin neman riba cikin kuskure kamar Bala’am; aka kuma hallaka su cikin tawayen Kora.
Jilibhabhona! Kulwokubha bhatulile munjila ya Kaini, nokulubhilisha echikayo cha Balaamu. Bhasingalikiye mukwigana kwa Kora.
12 Waɗannan mutane sun zama kamar ƙazanta a taronku na soyayya, suna ta ciye-ciye a cikinku, ba kunya ba tsoro. Su masu kiwo ne da suke ciyar da kansu kawai. Su kamar hadari ne da babu ruwa da iska take kori. Su kamar itatuwa ne, marasa’ya’ya da rani, waɗanda aka tumɓuke, ko kamar itatuwan da aka tumɓuke suka kuma mutu ƙurmus.
Mbe abhanu bhanu nimatale mumalya gemwe age elyenda, nibhanyenyega bhila nswalo, nibhelishala abhene. Nimele ganu gatali na ng'ubha, ganu gagegelwe no omuyaga, ni mati ganu gaungulusishe gatali na amatwasho ganu gafuye kwiya kabhili, ganu gakulile gakulile emisi.
13 Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn )
Ni makonjo aga inyanja gali na iyogele na agasosha jinswalo genyele, ni njota jinu ejigosola gosola jibhikiwe obhwilafulu bhwo omwilima akajanende. (aiōn )
14 Enok ma, wanda yake na bakwai daga Adamu, ya yi annabci game da waɗannan mutane cewa, “Duba, Ubangiji yana zuwa da dubu dubban tsarkakansa
Enoko, omunu wamusanju mulubhala lwa Adamu, alagile ingulu yebhwe, naika ati, “Lola! Omukama kaja ne bhiumbi kwe bhiumbi ebhya abhalengelesi bhae,
15 don yă yi wa kowa shari’a, yă kuma hukunta duk marasa tsoron Allah game da dukan ayyukansu na rashin tsoron Allah da suka aikata ta hanyar rashin tsoron Allah, da kuma dukan baƙaƙen kalmomin da masu zunubi marasa tsoron Allah suka faɗa game da shi.”
koleleki bhakole indamu ingulu ya bhuli munu, nokubhata muntambala bhanu bhatamulamya Nyamuanga ingulu ye bhikolwa bhyebhwe bhyona bhinu bhalakolele bhinu bhitali bhya bhulengelesi, na kulwamagambo gona agobhululu kuganu bhalomaga gatali ga bhulengelesi ingulu yae.”
16 Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
Bhanu nibhaliya bhafwaga omwoyo, bhanu bhatekilishanyaga bhanu bhalubhaga obhuligisi bhwebhwe bhwo bhujabhi, bhanu bhekuyaga muno, abho kwo lubhala lwebhwe abhajigaga abhandi.
17 Amma ku abokaina ƙaunatattu, ku tuna da abin da manzannin Ubangijinmu Yesu Kiristi suka faɗa a dā.
Nawe emwe, bhendwa, Mwijuke emisango jinu jaikilwe na Jintumwa no Omukama Yesu Kristo.
18 Sun ce muku, “A kwanakin ƙarshe za a kasance da masu ba’a waɗanda za su bi sha’awace-sha’awacensu na rashin tsoron Allah.”
Bhabhabhwiliye ati, “Mukatungu ka jinsiku jokumalisha bhalibhayo abhanu bhaligayo, bhanu bhalilubhilishaga inamba jinu jitali jo okulamya Nyamuanga.”
19 Waɗannan mutanen ne, suke kawo rabe-rabe, masu bin abin da jiki yake so, marasa Ruhu.
Abhanu abho abhataganyisha, abhatangasibhwa na inamba ejobhusimuka, nanbhatali na Mwoyo Mweru.
20 Amma ku, abokaina ƙaunatattu, ku gina kanku cikin bangaskiyarku mafi tsarki, ku kuma yi addu’a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Nawe emwe, bhendwa, lwakutyo omumbaka mulikilisha lyemwe elyeru muno, na lwakutyo omusabhwa Mubhweru Bwe echinyamwoyo,
21 Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios )
muchulele mulyenda lya Nyamuanga, mutegelee echisa cho Omukama weswe Yesu Kristo chinu echibhayana obhukama bhwa akajanende. Mbe nimwoleshe echisa kubhanu (aiōnios )
22 Ku ji tausayin waɗanda suke shakka;
bhali ne echitimato.
23 ku cece waɗansu ta wurin fizge su daga wuta. Ga waɗansu kuma ku ji tausayinsu, amma tare da tsoro, har ma ku yi ƙyamar tufafin da suka ɓata da ayyukansu na jiki.
Abhandi nimubhachungule kwo kubhachungula mumulio. Ku bhandi mweleshe echisa na obhubha, ni mubhiilililwa nolwo omwenda gunu kutehyeko lidoa no omubhili gundi
24 To, yabo yă tabbata a gare shi, shi wanda yake da iko yă tsare ku daga fāɗuwa, yă kuma miƙa ku marasa laifi a gaban ɗaukakarsa da matuƙar farin ciki.
Mbe olyanu ku unu katula okubhalinda mwasiga okwikujula, na unu katula okubhemelengushu imbele ya likusho lyaye, obhutabhona nkofu nawe mulu na likondelwa enene,
25 Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn )
Ku Nyamuanga omwerusi enyele, Kristo Omukama weswe, likusho libhe kumwene, obhukulu, obhutulo na amanaga gachaliga okubhao amaimbo gona, olyani nolwo nakajanende. (aiōn )