< Yahuda 1 >
1 Yahuda, bawan Yesu Kiristi, ɗan’uwan Yaƙub, Zuwa ga waɗanda aka kira, waɗanda Allah Uba yake ƙauna, waɗanda kuma Yesu Kiristi ya kiyaye.
Jesuh Khrih kah sal, James kah a mana Judah loh Pa Pathen lamloh a lungnah tih Jesuh Khrih ah khoem tangtae la a khue rhoek taengah kan yaak sak.
2 Jinƙai, salama da kuma ƙauna, su kasance tare da ku a yalwace.
Rhennah, ngaimongnah neh lungnah tah nangmih taegah ping saeh.
3 Abokaina ƙaunatattu, ko da yake na yi marmari ƙwarai in rubuta muku game da ceton nan namu, sai na ga ya dace in rubuta, in gargaɗe ku ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya wadda aka danƙa wa mutane masu tsarki na Allah sau ɗaya tak.
Thintlo rhoek, mamih kah khangnah pakhat te nangmih taengah daek ham thahluenah muep om. Hlangcim rhoek taengah a paek tangnah te rhenten tungaep ham neh hloep ham te nangmih taengah kan daek he a kueknah la ka hmuh.
4 Na faɗa haka ne domin waɗansu mutanen da aka rubuta hukuncinsu tun dā sun shiga cikinku a ɓoye. Su fa marasa tsoron Allah ne. Su ne waɗanda suka mai da alherin Allahnmu ya zama dalilin yin fasikanci, suna kuma mūsun Yesu Kiristi wanda shi ne Makaɗaici Mai Iko Duka da kuma Ubangijinmu.
Hlang a ngen tah hawn uh coeng. Te rhoek tah laitloeknah ham ana daek dingrhae coeng he. Baltalh rhoek loh mamih Pathen kah lungvatnah te omthenbawnnah la a thovael uh tih mamih kah a boeikung neh boeipa Jesuh Khrih paengrhaeng te a hnawt uh.
5 Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.
Nangmih thoelh sak ka cai te boeih na ming uh coeng. Boeipa loh a pilnam te Egypt kho lamkah rhenten a hlawt tih aka tangnah pawt rhoek te a pabae ah a phae te ta.
6 Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios )
Te phoeiah a hmakhuen te a ngaithuen uh pawt tih a imlo aka toeng puencawn rhoek te laitloeknah khohnin puei ham a hmuepnah khuiah hloong neh dungyan a khoh coeng. (aïdios )
7 Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios )
Sodom neh Gomorrah neh a taengvai khopuei rhoek bangla te rhoek kah omih te phek om. Cukhalh uh tih pumsa hnukah a hloeh la aka cet tah dungyan dantatnah hmai a yook te cueihlohnah lo a tawn coeng. (aiōnios )
8 Haka yake da masu mafarke-mafarken nan, gama sun ƙazantar da jikunansu, suka ƙi bin masu mulki, suna ɓata sunan talikan sararin sama.
Amih vanbangla aka man long khaw pumsa la boi uh. Te dongah taemrhainah te a hnawt uh tih thangpomnah te a soehsal uh.
9 Kai, ko Mika’ilu babban shugaban mala’iku ma, sa’ad da yake mūsu da Iblis game da gawar Musa, bai yi garajen ɗora masa laifi da baƙar magana ba, sai dai ya ce, “Ubangiji yă tsawata maka!”
Tedae puencawn boei Maikhael loh Moses kah rhok kawng ah rhaithae te a boelhkhoeh tih a oelh. Te vaengah soehsalnah a hong tih laitloeknah te a ngaingaih pawt dongah, “Boeipa loh nang n'toel saeh,” a ti nah.
10 Duk da haka mutanen nan suna maganar banza a kan kome da ba su gane ba; kuma abubuwan da suka fahimta bisa ga jiki, kamar dabbobi marasa hankali, waɗannan abubuwa ne suke hallaka su.
Tedae amih loh a soehsal uh te rhep a ming uh moenih. A omnoek nen te suva bangla khohmang rhaita la a hmat uh tih te nen te poeih uh.
11 Kaitonsu! Gama sun kama hanyar Kayinu; sun ruga a guje garin neman riba cikin kuskure kamar Bala’am; aka kuma hallaka su cikin tawayen Kora.
Anunae amih aih, Kain kah longpuei ah pongpa uh. Balaam kah tholhhiknah thapang te a suntlak thil uh tih Korah kah pakainah dongah poci uh.
12 Waɗannan mutane sun zama kamar ƙazanta a taronku na soyayya, suna ta ciye-ciye a cikinku, ba kunya ba tsoro. Su masu kiwo ne da suke ciyar da kansu kawai. Su kamar hadari ne da babu ruwa da iska take kori. Su kamar itatuwa ne, marasa’ya’ya da rani, waɗanda aka tumɓuke, ko kamar itatuwan da aka tumɓuke suka kuma mutu ƙurmus.
Na lungnah rhoek te tah thaelngong ah om tih loloh cahnoo uh. Amamih dawndah uh thae dae khohli loh khomai tuihang bangla a khuen. Cangpa thingkung aka hul tah a phuk tih hnavoei la duek.
13 Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn )
Tuitunli kah tuiphu aka lueng loh amih kah yahkoi te a hom sak. Aisi hlangpoeng rhoek loh amih te yinnah khuikah a hmuepnah ah kumhal duela a khoem. (aiōn )
14 Enok ma, wanda yake na bakwai daga Adamu, ya yi annabci game da waɗannan mutane cewa, “Duba, Ubangiji yana zuwa da dubu dubban tsarkakansa
Te dongah Adam lamloh a parhih kah Enok long khaw amih taengah a phong tih, “Boeipa tah amah kah hlangcim rhoek a thawngsang neh ha pawk coeng ke.
15 don yă yi wa kowa shari’a, yă kuma hukunta duk marasa tsoron Allah game da dukan ayyukansu na rashin tsoron Allah da suka aikata ta hanyar rashin tsoron Allah, da kuma dukan baƙaƙen kalmomin da masu zunubi marasa tsoron Allah suka faɗa game da shi.”
A cungkuem te laitloeknah saii ham neh amih kah hlangrhong khoboe boeih kongah hinglu boeih te toeltham ham om. Te nen te halang uh tih a cungkuem dongah mangkhak uh. Amah khaw te nen te hlangtholh neh baltalh la a cal thil uh.
16 Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
Amih tah kohuetkung neh muenyang la om uh. Amamih kah hoehhamnah bangla cet uh. Amih kah ka te khaw a puehkan la cal. Amah kah hoeikhangnah ham maelhmai a koeh uh.
17 Amma ku abokaina ƙaunatattu, ku tuna da abin da manzannin Ubangijinmu Yesu Kiristi suka faɗa a dā.
Tedae thintlo nangmih tah, mamih Boeipa Jesuh Khrih kah caeltueih rhoek lamloh a thui ollung te poek uh.
18 Sun ce muku, “A kwanakin ƙarshe za a kasance da masu ba’a waɗanda za su bi sha’awace-sha’awacensu na rashin tsoron Allah.”
Nangmih taengah, “Khohnin hnukkhueng ah tamdaengkung rhoek om ni, amih te hoehhamnah ah hlangrhong la pongpa uh,” a ti uh.
19 Waɗannan mutanen ne, suke kawo rabe-rabe, masu bin abin da jiki yake so, marasa Ruhu.
Amih tah aka paekboe sak rhoek ni. A coengnah loh mueihla a khueh uh moenih.
20 Amma ku, abokaina ƙaunatattu, ku gina kanku cikin bangaskiyarku mafi tsarki, ku kuma yi addu’a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Tedae thintlo rhoek, nangmih loh namamih kah tangnah cim dongah namamih te tlingtlawn uh lamtah Mueihla Cim ah thangthui uh.
21 Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios )
Pathen kah lungnah dongah namamih te tuem uh. Dungyan hingnah ham mamih Boeipa Jesuh Khrih kah rhennah te lamtawn uh. (aiōnios )
22 Ku ji tausayin waɗanda suke shakka;
Aka boelhkhoeh te khaw rhen uh mai.
23 ku cece waɗansu ta wurin fizge su daga wuta. Ga waɗansu kuma ku ji tausayinsu, amma tare da tsoro, har ma ku yi ƙyamar tufafin da suka ɓata da ayyukansu na jiki.
Te dongah amih a poelyoe rhoek te hmai khui lamloh khang uh. A tloe rhoek te rhihnah nen khaw rhen uh. Pumsa kah a nook angki te khaw tuei uh.
24 To, yabo yă tabbata a gare shi, shi wanda yake da iko yă tsare ku daga fāɗuwa, yă kuma miƙa ku marasa laifi a gaban ɗaukakarsa da matuƙar farin ciki.
Te long te na paicak ham n'tuem tih a thangpomnah hmaiah kohoenah neh a cuemthuek la m'pai sak thai coeng.
25 Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn )
Mamih khangkung Pathen bueng te mamih kah Boeipa Jesuh Khrih rhangneh thangpomnah, Boeilennah, thaomnah neh saithainah loh khosuen daengrhae hlan neh tahae lamkah kumhal boeih ah om saeh. Amen. (aiōn )