< Yoshuwa 1 >

1 Bayan mutuwar Musa bawan Ubangiji, sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa ɗan Nun, mataimakin Musa,
RAB, kulu Musa'nın ölümünden sonra onun yardımcısı Nun oğlu Yeşu'ya şöyle seslendi:
2 “Bawana Musa ya mutu. Yanzu sai ka tashi tare da mutanen nan duka, ku yi shirin ƙetare kogin Urdun zuwa cikin ƙasar da zan ba su Isra’ilawa.
“Kulum Musa öldü. Şimdi kalk, bütün halkla birlikte Şeria Irmağı'nı geç. Size, İsrail halkına vereceğim ülkeye girin.
3 Zan ba ku duk ƙasar da za ku taka, kamar yadda na yi wa Musa alkawari.
Musa'ya söylediğim gibi, ayak basacağınız her yeri size veriyorum.
4 Ƙasar da ta kama daga hamada zuwa Lebanon, zuwa babban Kogin, wato, Kogin Yuferites, da dukan ƙasar Hittiyawa zuwa Bahar Rum, wajen yamma.
Sınırlarınız çölden Lübnan'a, büyük Fırat Irmağı'ndan –bütün Hitit ülkesi dahil– batıdaki Akdeniz'e kadar uzanacak.
5 Ba wanda zai yi tsayayya da kai dukan kwanakin ranka. Yadda na kasance tare da Musa, haka zan kasance tare da kai; ba zan taɓa rabuwa da kai ba; ba zan yashe ka ba.
Yaşamın boyunca hiç kimse sana karşı koyamayacak; nasıl Musa ile birlikte oldumsa, seninle de birlikte olacağım. Seni terk etmeyeceğim, seni yüzüstü bırakmayacağım.
6 “Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, gama kai za ka bi da mutanen nan har su karɓi ƙasar da na yi wa kakanninsu alkawari zan ba su.
“Güçlü ve yürekli ol. Çünkü halkı, atalarına vereceğime ant içtiğim ülkeyi miras almaya sen götüreceksin.
7 Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, ka yi lura fa, ka yi biyayya da dokokin da bawana Musa ya ba ka; kada ka kauce ga bin dokokin ko hagu ko dama, domin ka yi nasara a duk, inda za ka je.
Yeter ki, güçlü ve yürekli ol. Kulum Musa'nın sana buyurduğu Kutsal Yasa'nın tümünü yerine getirmeye dikkat et. Gittiğin her yerde başarılı olmak için bu yasadan ayrılma, sağa sola sapma.
8 Kada ka bar Littafin Dokokin nan yă rabu da bakinka, sai dai ka yi ta tunani game da shi dare da rana, don ka lura, ka yi duk abin da aka rubuta a ciki, ta haka ne za ka yi nasara cikin duk abin da za ka yi.
Yasa Kitabı'nda yazılanları dilinden düşürme. Tümünü özenle yerine getirmek için gece gündüz onu düşün. O zaman başarılı olacak ve amacına ulaşacaksın.
9 Ba ni na umarce ka ba? Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro. Kada ka ji tsoro; kada ka karaya, gama Ubangiji Allahnka zai kasance tare da kai duk inda za ka je.”
Sana güçlü ve yürekli ol demedim mi? Korkma, yılma. Çünkü Tanrın RAB gideceğin her yerde seninle birlikte olacak.”
10 Saboda haka sai Yoshuwa ya umarci shugabannin mutane,
Bunun üzerine Yeşu, halkın görevlilerine şöyle buyurdu:
11 “Ku ratsa cikin sansani, ku gaya wa mutane, ‘Ku shirya guzurinku. Nan da kwana uku za ku ƙetare Urdun a nan, don ku je ka mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ta zama taku.’”
“Ordugahın ortasından geçip halka şu buyruğu verin: ‘Kendinize kumanya hazırlayın. Çünkü Tanrınız RAB'bin size vereceği ülkeye girip orayı mülk edinmek için üç gün sonra Şeria Irmağı'nı geçeceksiniz.’”
12 Amma Yoshuwa ya ce wa mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse,
Yeşu, Ruben ve Gad oymaklarına ve Manaşşe oymağının yarısına da şöyle dedi:
13 “Ku tuna da umarnin da Musa bawan Ubangiji ya yi muku. ‘Ubangiji Allahnku ya ba ku hutawa, ya kuma ba ku wannan ƙasa.’
“RAB'bin kulu Musa'nın, ‘Tanrınız RAB bu ülkeyi size verip sizi rahata erdirecek’ dediğini anımsayın.
14 Matanku, da yaranku, da kuma dabbobinku za su kasance a ƙasar da Musa ya ba ku a gabashin Urdun, amma dole mayaƙanku, su yi shirin yaƙi su haye, su yi gaba tare da’yan’uwanku, za ku taimaki’yan’uwanku
Kadınlarınız, çocuklarınız ve hayvanlarınız Şeria Irmağı'nın doğusunda, Musa'nın size verdiği topraklarda kalsın. Ama sizler, bütün yiğit savaşçılar, silahlı olarak kardeşlerinizden önce ırmağı geçip onlara yardım edin.
15 har sai lokacin da Ubangiji ya ba su hutawa, kamar yadda ya yi muku, kuma har sai su ma sun ƙwace ƙasar da Ubangiji Allahnku ya yi alkawari zai ba su. Bayan haka ne za ku koma ku mallaki ƙasarku, wadda Musa bawan Ubangiji ya ba ku a gabashin Urdun.”
RAB sizi rahata erdirdiği gibi, onları da rahata erdirecek. Onlar Tanrınız RAB'bin vereceği ülkeyi mülk edindikten sonra siz de mülk edindiğiniz topraklara, RAB'bin kulu Musa'nın Şeria Irmağı'nın doğusunda size verdiği topraklara dönüp oraya yerleşin.”
16 Sai suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “Duk abin da ka ce mu yi, za mu yi. Duk inda kuma ka aike mu, za mu je.
Önderler Yeşu'ya, “Bize ne buyurduysan yapacağız” diye karşılık verdiler, “Bizi nereye gönderirsen gideceğiz.
17 Kamar yadda muka yi wa Musa biyayya, haka za mu yi maka biyayya. Ubangiji Allahnka ya kasance tare da Musa.
Her durumda Musa'nın sözünü dinlediğimiz gibi, senin sözünü de dinleyeceğiz. Yeter ki, Musa'yla birlikte olmuş olan Tanrın RAB seninle de birlikte olsun.
18 Duk wanda ya yi wa maganarka tawaye, ya ƙi yă yi biyayya da maganarka, ko da umarnin da ka ba shi, za a kashe shi. Ka dai ƙarfafa ka kuma yi ƙarfi hali!”
Sözünü dinlemeyen, buyruklarına karşı gelip başkaldıran ölümle cezalandırılacaktır. Yeter ki, sen güçlü ve yürekli ol.”

< Yoshuwa 1 >