< Yoshuwa 1 >

1 Bayan mutuwar Musa bawan Ubangiji, sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa ɗan Nun, mataimakin Musa,
Kane Musa jatich Jehova Nyasaye osetho, Jehova Nyasaye nowachone Joshua wuod Nun, jakony Musa niya,
2 “Bawana Musa ya mutu. Yanzu sai ka tashi tare da mutanen nan duka, ku yi shirin ƙetare kogin Urdun zuwa cikin ƙasar da zan ba su Isra’ilawa.
Musa jatichna osetho. Omiyo sani, in kod jogi duto, ikreuru mondo ungʼad Aora Jordan e piny makoro achiegni miyo jo-Israel.
3 Zan ba ku duk ƙasar da za ku taka, kamar yadda na yi wa Musa alkawari.
Kamoro amora ma tiendu nonyon anamiu, kaka nasingora ni Musa.
4 Ƙasar da ta kama daga hamada zuwa Lebanon, zuwa babban Kogin, wato, Kogin Yuferites, da dukan ƙasar Hittiyawa zuwa Bahar Rum, wajen yamma.
Gwengʼi nochakre e kuonde motwo nyaka Lebanon, kendo koa e aora maduongʼ, ma en Yufrate; piny mar jo-Hiti duto; nyaka chop e Nam Mediterania mantiere yo podho chiengʼ.
5 Ba wanda zai yi tsayayya da kai dukan kwanakin ranka. Yadda na kasance tare da Musa, haka zan kasance tare da kai; ba zan taɓa rabuwa da kai ba; ba zan yashe ka ba.
Onge ngʼama noloyi e ndalo duto mar ngimani. Kaka ne an kod Musa, bende e kaka abiro bedo kodi; ok anaweyi kata jwangʼi.
6 “Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, gama kai za ka bi da mutanen nan har su karɓi ƙasar da na yi wa kakanninsu alkawari zan ba su.
“Bed motegno kendo gi chir; nikech ibiro telone jogi nyaka e piny mar girkeni mane akwongʼora ni kweregi ni namigi.
7 Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, ka yi lura fa, ka yi biyayya da dokokin da bawana Musa ya ba ka; kada ka kauce ga bin dokokin ko hagu ko dama, domin ka yi nasara a duk, inda za ka je.
Bed motegno kendo gi chir mogundho. Bed motangʼ mondo iluor chike duto mane jatichna Musa omiyi; kik ilokri korachwich kata koracham kiweyo chikegi, mano nomi ibed gi hawi kamoro amora midhiye.
8 Kada ka bar Littafin Dokokin nan yă rabu da bakinka, sai dai ka yi ta tunani game da shi dare da rana, don ka lura, ka yi duk abin da aka rubuta a ciki, ta haka ne za ka yi nasara cikin duk abin da za ka yi.
Kik iwe Kitabu mar Chikni oa e dhogi; par wechene matut odiechiengʼ kod otieno, mondo mi ibed motangʼ kitimo gik moko duto mondik e iye. Mano biro miyo ibedo gi hawi e gimoro amora mitimo.
9 Ba ni na umarce ka ba? Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro. Kada ka ji tsoro; kada ka karaya, gama Ubangiji Allahnka zai kasance tare da kai duk inda za ka je.”
Par kaka asechiki. Bed motegno kendo gi chir. Kik iluor kendo kik chunyi nyosre; nikech an Jehova Nyasaye ma Nyasachi abiro bedo kodi kamoro amora midhiye.”
10 Saboda haka sai Yoshuwa ya umarci shugabannin mutane,
Omiyo Joshua nochiwo chik ni jotend Israel niya,
11 “Ku ratsa cikin sansani, ku gaya wa mutane, ‘Ku shirya guzurinku. Nan da kwana uku za ku ƙetare Urdun a nan, don ku je ka mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ta zama taku.’”
“Dhiuru e kambi kendo unyis ji ni, ‘Ikuru gigeu mag lweny. Ndalo adek koa kawuono ubiro kalo aora Jordan gikae mondo udhi kendo ukaw mwandu mar piny ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou kaka maru owuon.’”
12 Amma Yoshuwa ya ce wa mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse,
To joka Reuben, gi joka Gad kod nus mar dhood joka Manase, Joshua nowachonegi niya,
13 “Ku tuna da umarnin da Musa bawan Ubangiji ya yi muku. ‘Ubangiji Allahnku ya ba ku hutawa, ya kuma ba ku wannan ƙasa.’
“Paruru chike mane Musa jatich mar Jehova Nyasaye nomiyou, kowacho ni: ‘Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou kar yweyo kendo osechiwonu pinyni.’
14 Matanku, da yaranku, da kuma dabbobinku za su kasance a ƙasar da Musa ya ba ku a gabashin Urdun, amma dole mayaƙanku, su yi shirin yaƙi su haye, su yi gaba tare da’yan’uwanku, za ku taimaki’yan’uwanku
Mondeu, nyithindu kod kweth mag jambu nyalo dak e piny mane Musa omiyou yo ka wuok chiengʼ mar aora Jordan, makmana jou makedo duto, moikore gi gige lweny, nyaka uidh loka kutelo e nyim oweteu ma jo-Israel. Konyuru oweteu,
15 har sai lokacin da Ubangiji ya ba su hutawa, kamar yadda ya yi muku, kuma har sai su ma sun ƙwace ƙasar da Ubangiji Allahnku ya yi alkawari zai ba su. Bayan haka ne za ku koma ku mallaki ƙasarku, wadda Musa bawan Ubangiji ya ba ku a gabashin Urdun.”
nyaka Jehova Nyasaye migi yweyo, mana kaka osetimoni, kendo nyaka gin bende gikaw mwandu mar piny ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu dhi miyogi. Bangʼ mano, unyalo dok kendo udagie pinyu owuon, mane Musa, jatich Jehova Nyasaye nomiyou bath aora Jordan ma yo wuok chiengʼ.”
16 Sai suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “Duk abin da ka ce mu yi, za mu yi. Duk inda kuma ka aike mu, za mu je.
Eka negidwoko Joshua niya, “Gimoro amora misechikowa wabiro timo, kendo kamoro amora mi iorowae wabiro dhiyoe.
17 Kamar yadda muka yi wa Musa biyayya, haka za mu yi maka biyayya. Ubangiji Allahnka ya kasance tare da Musa.
Mana kaka ne waluoro Musa, bende e kaka wabiro luoroi. Mad Jehova Nyasaye ma Nyasachu bed kodi kaka nobedo gi Musa.
18 Duk wanda ya yi wa maganarka tawaye, ya ƙi yă yi biyayya da maganarka, ko da umarnin da ka ba shi, za a kashe shi. Ka dai ƙarfafa ka kuma yi ƙarfi hali!”
Ngʼato angʼata modagi winjo wachni kendo ok oluoro wecheni bende ok odewo chike mimiyogi, ibiro negi. Bed mana motegno kendo jachir!”

< Yoshuwa 1 >