< Yoshuwa 9 >

1 To, sa’ad da dukan sarakunan yammancin Urdun suka ji waɗannan abubuwa, sai waɗanda suke kan tudu, da na cikin kwari a yammanci, da dukan waɗanda suke gefen Bahar Rum har zuwa Lebanon (sarakunan Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa)
Jordan tui kanîloumlah mon dawkvah, tanghling Lebanon mon namran tuipui tengpam pueng kaawm e, Hitnaw, Amornaw, Kanaannaw, Periznaw, Hivnaw, hoi Jebusitnaw e siangpahrang pueng ni kamthang a thai toteh,
2 suka haɗa kansu don su yaƙi Yoshuwa da Isra’ila.
Joshua hoi Isarelnaw tuk hanelah lung kângingcalah a kamkhueng sak awh.
3 Amma da mutanen Gibeyon suka ji abin da Yoshuwa ya yi wa Yeriko da Ai,
Hahoi Gibeon kaawm e taminaw ni Jeriko kho, Ai kho dawkvah Joshua ni a sak e hno a thai awh torei teh,
4 sai suka shirya wata dabara ta ruɗu, suka shirya ɗan abinci don tafiya, suka ɗauki tsofaffin buhuna a kan jakunansu da tsofaffin salkuna na ruwan inabi, yagaggu da suka sha ɗinki.
huenghai hoi laicei patetlah a kâsak teh, la dawkvah ka pon e yawngyanaw a phu sak awh, ka pon ni teh a bo awh e misurumnaw a sin awh.
5 Suka sa tsofaffin takalman da suka sha gyara, suka sa tsofaffin tufafi. Dukan abincinsu na tafiya ya bushe ya yi fumfuna.
Karuem e a bo awh e khokkhawmnaw a khawm awh teh, karuem e khohnanaw a khohna awh. Amo ka cawt e naw hah lamvon lah a sin awh.
6 Sai suka je wurin Yoshuwa a sansanin Gilgal suka ce masa da mutanen Isra’ila, “Daga ƙasa mai nisa muka fito, yanzu fa, sai ku yi alkawari da mu.”
Joshua onae Gilgal rim koe a pha toteh, kaimanaw teh, kâhuiko hanelah, kahlatpoung e ram koehoi ka tho awh telah Joshua hoi Isarelnaw koe ati awh.
7 Mutanen Isra’ila kuwa suka ce wa Hiwiyawa, “Wataƙila kuna kusa da mu, ta yaya za mu yi alkawari da ku?”
Isarel miphunnaw ni nangmanaw teh kaimae teng na o hoi na o hoeh hane hai ka panuek thai awh hoeh. Bangtelah hoi maw lawkkamnae na sak thai telah atipouh navah,
8 Suka ce wa Yoshuwa, “Mu bayinku ne.” Amma Yoshuwa ya tambaye su ya ce, “Ku wane ne, kuma daga ina kuka zo?”
ahnimouh ni kaimanaw teh, nangmae san doeh telah Joshua koe atipouh awh. Joshua ni nangmanaw teh bangtelae tami maw, na lahoi maw na tho awh telah a pacei.
9 Suka amsa suka ce, “Bayinka sun zo ne daga ƙasa mai nisa gama Ubangiji Allahnka ya yi suna sosai. Gama mun ji labarin abubuwan da ya yi. Dukan abubuwan da ya yi a Masar
Ahnimouh ni nange BAWIPA Cathut min kecu dawk nange na sannaw ni ka hlatpoung e ram koehoi ka tho awh toe. BAWIPA Cathut e kamthang hah Izip ram hoi a sak e hnonaw hoi,
10 da kuma duk abubuwan da ya yi wa sarakuna biyu na Amoriyawa gabas da Urdun, Sihon sarkin Heshbon, da Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot.
Jordan palang kanîtholah kaawm e Amor siangpahrang Heshbon, Sihon, Ashtaroth kaawm e Bashan Siangpahrang Og dawkvah a sak e pueng hah a thai awh toe.
11 Dattawanmu da duk mazaunan ƙasar, suka ce mana, ‘Ku ɗauki abincin tafiyar da za ku riƙe; ku je ku same su ku ce musu, “Mu bayinku ne, ku yi alkawari da mu.”’
Hatdawkvah kaimouh koevah kacuenaw hoi kho ka sak e abuemlah ni lamvon sin awh vaiteh, ahnimouh dawn hanelah cet awh. Maimanaw teh, ahnimae san lah o hane hoi kâhuiko hanelah kâhei awh han telah lawk na thui toe.
12 Abincin tafiyan nan namu yana da ɗumi lokacin da muka kintsa tashi daga gida a ranar da za mu kama hanya zuwa wurinku. Amma yanzu duba yadda ya bushe, ya yi fumfuna.
Nang koe tho hanelah kamthaw hnin vah lamvon hanelah kamamouh im hoi na sin awh e vaiyai teh, ka bethuepcalah, ao rah. Atu khenhaw! ka ke ni teh a mocu toe.
13 Waɗannan salkuna kuma da muka cika ruwan inabi, sababbi ne amma duba yadda suka yayyage. Tufafinmu da takalmanmu duk sun yayyage don doguwar tafiya.”
Misur ka kawi e misurumnaw hai a katha e ei, khenhaw! a kâbawng toe. Khohna e, khokkhawmnaw hai ka hlatpoung e lah ao dawkvah a ruem toe ati awh.
14 Mutanen Isra’ila suka ɗiba daga cikin abincin tafiyar amma ba su nemi nufin Ubangiji ba.
Isarelnaw ni BAWIPA koe pacei laipalah ahnimae lamvon teh a ca awh.
15 Sa’an nan Yoshuwa ya yi alkawari zaman salama da su, cewa ba zai kashe su ba, sai shugabannin mutanen Isra’ila kuwa suka tabbatar musu da haka ta wurin yin rantsuwa.
Joshua ni hai ahnimouh teh, kâtuknae dawk hoi hlout sak teh, hlout awh nahanelah kâhuikokhai awh. Rangpui kahrawinaw hai thoekâbonae sak.
16 Kwana uku bayan sun yi alkawari da Gibeyonawa, sai Isra’ilawa suka ji cewa Gibeyonawa maƙwabtansu ne, waɗanda suke zaune kurkusa da su.
Kâhuikonae a sak awh hnukkhu, hnin thum touh a loum toteh, ahnimanaw teh, kho thung kaawm e telah Isarel miphunnaw a panue awh.
17 Saboda haka Isra’ilawa suka tashi a rana ta uku suke je biranen mutanen, wato, Gibeyon, Kefira, Beyerot da Kiriyat Yeyarim.
Hat toteh, apâthum hnin vah, ahnimae khonaw dawk a pha awh. Ahnimouh khonaw teh, Gibeon, Kephirah, Beeroth, Kiriath-Jearim doeh.
18 Amma Isra’ilawa ba su kai musu hari ba domin shugabanninsu sun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila. Mutane Isra’ila duka kuwa suka yi gunaguni a kan shugabannin.
Rangpui kahrawinaw ni Isarel miphunnaw e BAWIPA Cathut koe thoekâbonae lawkkam a sak awh toung dawkvah Isarel miphunnaw ni ahnimanaw teh thet awh hoeh. Rangpuinaw ni kahrawikungnaw yon a pen awh.
19 Amma shugabanni suka amsa musu suka ce, “Mun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila, saboda haka ba za mu taɓa su ba yanzu.
Kahrawikungnaw ni maimanaw teh Isarel miphunnaw e BAWIPA Cathut koe thoebonae lawkkam toung dawkvah, ahnimanaw hah tek thai awh mahoeh toe.
20 Ga abin da za mu yi musu, za mu bar su da rai don kada fushin Allah yă sauka a kanmu gama mun riga mun rantse musu.”
Ahnimouh koe thoebonae sak awh toung dawkvah, a lungkhueknae phat langvaih tie a taki awh. A hringnae hlout sak dawkvah bangtelamaw ti han tie teh,
21 Suka ƙara da cewa, “Mu bar su da rai, amma bari su zama masu yankan itace da masu ɗibo mana ruwa.” Haka shugabannin suka cika alkawarinsu.
Kahrawikungnaw ni lawk a kam e patetlah a hringnae hlout sak vaiteh, rangpuinaw hanelah thing ka bouk hane, tui ka do hanelah o sak han telah rangpuinaw koe atipouh.
22 Yoshuwa kuwa ya aika aka kira Gibeyonawa ya ce musu, “Don me kuka ruɗe mu kuka ce, ‘Mun zo ne daga wuri mai nisa,’ bayan kuwa kuna nan kurkusa da mu?
Joshua ni ahnimanaw a kaw teh, nangmanaw teh kaimae teng na o awh nahlangva, ka hlatpoung koehoi ka tho e na kâti awh teh, bangkongmaw kaimouh na dum awh.
23 Yanzu ku la’anannu ne. Ba za ku daina zama mana masu yankan itace da kuma masu ɗebo ruwa domin haikalin Allahnmu ba.”
Atuteh nangmanaw ni thoe na kâbo awh toung dawkvah, san lah na o awh vaiteh, kaie Cathut e im hanelah, thing bouk, tuido, e thaw buet touh hai na hlout awh mahoeh, atipouh.
24 Suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “An gaya wa bayinka dalla-dalla yadda Ubangiji Allahnka ya umarci bawansa Musa yă ba ka ƙasar duka, ka kuma kashe duk masu zama a cikinta, muka ji tsoro cewa za ka kashe mu shi ya sa muka yi haka.
Ahnimouh ni hai hete ram pueng hah nangmanaw na poe teh, khocaramca pueng teh, nangmae hmalah be thei hanelah, nange BAWIPA Cathut ni amae san Mosi koe lawk a thui tie hah, kaimouh ni khei ka thai awh teh ka panue awh dawkvah, nangmae kut dawk due hanelah ka takipoung dawkvah, hete hno hah ka sak awh toe.
25 Yanzu, a hannunka muke, ka yi duk abin da ka ga ya yi maka kyau.”
Atu kaimouh teh nange kut dawk ka o awh. Kaimouh dawk na sak hanelah a kamcu tie na pouk e patetlah sak yawkaw telah Joshua koe atipouh awh.
26 Yoshuwa kuwa ya cece su daga hannun Isra’ilawa, har ba su kashe su ba.
Hottelah Joshua ni a sak teh, ahnimae a hring hlout nahanelah, Isarelnaw e kut dawk hoi a rungngang.
27 A ranar Yoshuwa ya sa Gibeyonawa suka zama masu yankan itace da ɗebo ruwa wa jama’ar Isra’ila da kuma domin haikalin Ubangiji a inda Ubangiji zai zaɓa. Abin da suke ke nan har wa yau.
BAWIPA ni a rawi e hmuen koe thuengnae khoungroe hane hoi rangpuinaw hanelah ahnimanaw ni atu totouh thing a bouk awh teh, tui do nahanelah, hatnae tueng dawkvah lawk a tâtueng awh.

< Yoshuwa 9 >