< Yoshuwa 8 >
1 Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Kada ka ji tsoro; kada ka karaya. Ka ɗauki dukan sojojin ku kai wa Ai hari, gama na ba ka nasara a kan sarkin Ai, mutanensa, birninsa da kuma ƙasarsa.
Le hoe t’Iehovà am’Iehosoa: Ko hemban-drehe, ko manahelo; miavota naho endeso mindre ama’o mb’e Ày mb’eo ze hene lahin-defoñe, Inao fa natoloko am-pità’o ty mpanjaka’ i Ày naho ondati’eo naho i rova’ey vaho i tane’ey.
2 Za ku yi wa Ai yadda kuka yi wa Yeriko da sarkinta, sai dai za ku kwashe ganima da dabbobinta su zama naku. Ku yi kwanto a bayan birnin.”
Hanoe’o amy Ày naho amy mpanjaka’ey hambañe amy nanoa’o am’ Ieriko naho i mpanjaka’eiy; fe ho tana’ areo ho tsindro’ areo o vara’eo, naho o añombe’eo, Vandroño boak’ am-boho’e ao i rovay.
3 Yoshuwa da dukan sojojin suka fita su kai wa Ai hari. Sai ya zaɓi sojojinsa waɗanda suka fi saura duka iya yaƙi guda dubu talatin, ya tura su da dad dare
Aa le niongake t’Iehosoa rekets’ o hene’ lahin-defoñeo, hionjoñe mb’e Ày mb’eo; jinobo’ Iehosoa ty lahilahy telo-ale, fanalolahy mahavany, vaho nirahe’e mb’eo haleñe.
4 ya ba su umarni ya ce, “Ku ji da kyau, za ku yi kwanto a bayan birnin, kada ku yi nisa da birnin. Kowannenku yă kasance a faɗake.
Nafanto’e ami’ty hoe: Inao! hiampitse amboho’ i rovay nahareo hamandroñe i rovay, ko halavira’ areo i rovay, vaho fonga mihentseña.
5 Ni da waɗanda suke tare da ni za mu nufi birnin, a lokacin da mutanen suka taso mana yadda suka yi dā, sai mu guje musu.
Izaho reketse ze hene’ ondaty amako ro higodañe mb’ amy rovay mb’eo; ie amy zao, naho miakatse hañoridañe anay iereo manahake i teoy, le handripak’ an-day añatrefa’ iareo zahay.
6 Za su bi mu har su yi nisa da birnin, gama za su ce, ‘Suna gudu kamar yadda suka yi dā.’ Saboda haka lokacin da muka guje musu,
Ie miakatse hañoridañe anay, naho fa tinari’ay hisitak’ amy rovay le hanao ty hoe: Hehe t’ie milay an-tikañe manahake tam-pifotora’ey. Izay ty hilaisa’ay aolo’ iareo mb’eo.
7 sai ku tashi daga inda kuka yi kwanto, ku ci birnin da yaƙi, Ubangiji Allahnku zai ba da shi a hannunku.
Hiongak’ am-piampirañe amy zao nahareo hitavañe i rovay; fa hatolo’ Iehovà Andrianañahare’ areo am-pità’ areo.
8 Lokacin da kuka ƙwace birnin, sai ku sa masa wuta. Ku yi abin da Ubangiji ya umarta. Ku tabbata kun yi abubuwan da na ce.”
Ie nivotrake amy rovay, le ampiforeheto añ’ afo i rovay; i tsinara’ Iehovày ty hanoa’ areo aze; inay, fa liniliko.
9 Sai Yoshuwa ya sallame su, suka kuma tafi wurin da za su yi kwanto, suka kwanta suna fako tsakanin Betel da Ai, yamma da Ai, amma Yoshuwa ya kwana tare da mutanen.
Aa le nampionjone’ Iehosa; le nimb’eo iereo niampitse, naho nitobe añivo’ i Betele naho i Ày ahandrefa’ i Ày ao; nialeñe am’ ondatio avao t’Iehosoa.
10 Kashegari da sassafe Yoshuwa ya tattara mutanensa, sai shi da shugabannin Isra’ilawa suka sha gaba suka taka zuwa Ai.
Nañampitso amy loak’ àndroy t’Iehosoa, le nitehafe’e ondatio vaho nionjoñe mb’eo, ie naho o mpiaolo’ Israeleo ty niaolo ondatio mb’e Ày añe.
11 Dukan sojojin da suke tare da shi suka nufi birnin, da suka kai kuwa sai suka kafa sansaninsu a arewancin Ai. Tsakaninsu da Ai akwai kwari.
Aa le nionjom’ beo iaby ondaty nindre ama’eo, o lahindefoñeo, naho nañarine mb’eo, le nijohañe tandrife i rovay, vaho nitobe avara’ i Ày ey; toe añivo’e naho i Ày eo ty vavatane.
12 Yoshuwa ya sa mutum dubu biyar suka yi kwanto tsakanin Betel da Ai, a yammancin birnin.
Nandrambe lahilahy va’e lime-arivo re vaho nampiampire’e añivo’ i Betele naho i Ày ahandrefa’ i rovay.
13 Mutanen suka kafa sansaninsu arewa da birnin, sansani na’yan kwanto kuwa yana yamma da birnin, amma Yoshuwa ya kwana a kwarin.
Aa le nisalahàñe i maroiy: i lahialeñe avara’ i rovaiy naho o nivolio am-piampirañe ahandrefa’ i rovay ao; le nimb’ añ’ ivo’ i vavataney hialeñe t’Iehosoa.
14 Sa’ad da sarkin Ai ya ga haka, shi da duk mutanen birnin suka hanzarta da sassafe don su gamu da Isra’ilawa, su yi yaƙi da su a wani wurin da yake fuskantar Araba. Amma bai san cewa an yi masa kwanto a bayan birnin ba.
Ie amy zao, naho nahaoniñe izay ty mpanjaka’ i Ay le nalisa niongake maraindray o lahilahi’ i rovaio vaho niakatse hiambotrak’ am’ Israele an-kotakotake, ie naho ondati’e iabio, mb’ amy namotoañañey, aolo’ i Arabày; fe tsy napota’e te amboho’ i rovay ty nivoñoñe aze.
15 Yoshuwa da duk Isra’ilawa suka bari aka fafare su, sai suka gudu zuwa cikin jeji.
Nanao sare gioke aolo’ iareo t’Iehosoa naho Israele iaby, le nandripàke mb’ an-dala’ i fatrambeiy mb’eo.
16 Aka kira duk mazan Ai su fafare su, suka kuwa fafari Yoshuwa, aka yaudare su suka yi nisa da birnin.
Aa le kinoike iaby ondati’ i Aio hifanontoñe, hañoridàñe; le nihoridà’ iareo t’Iehosoa, nisitake amy rovay.
17 Ba namijin da ya rage a Ai ko Betel da bai fita don yă fafari Isra’ilawa ba. Suka bar birnin a buɗe, suka tafi fafarar Isra’ilawa.
Tsy nengaeñe ondaty ty e Ay ndra e Betele ao ze tsy niakatse hañotroke Israele; napo’ iareo nisokake i rovay le nañoridañe Israele.
18 Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka riƙe māshin da yake hannunka ka nuna wajen Ai, gama zan ba da birnin a hannunka.” Yoshuwa kuwa ya miƙa māshin ta wajen Ai.
Aa le hoe t’Iehovà am’ Iehosoa: Atora-kitsio mb’amy Ay i lefoñe am-pità’oy; fa hatoloko am-pità’o. Aa le nahiti’ Iehosoa mb’ amy rovay i lefoñe am-pità’ey.
19 Da yin haka kuwa sai mutanen da suka yi kwanto suka tashi nan da nan daga inda suke, suka nufi birnin a guje, suka shiga suka ci birnin da yaƙi, suka kuma cinna mata wuta da sauri.
Nivoratsake boak’ an-toe’e ao amy zao o niampitseo; namorehetse ty lay mb’eo ty amy nañitia’e i fità’eiy naho nimoak’ amy rovay ao, nitavañe aze, vaho namiañe afo amy rovay.
20 Mutanen Ai suka juya suka ga hayaƙin birninsu yana tashi sama, amma ba yadda za su iya tsira ta ko’ina, gama Isra’ilawan da suke gudu zuwa cikin jeji suka juya suka fara fafarar waɗanda suke fafararsu.
Aa ie nitolike naho niisake mañamboho o lahilahi’ i Aio, ingo nañatoeñe mb’ an-dikeramb’eo i rovay, le tsy nioniñe ty hipotatsaha’ iareo ke mb’ atia he mb’ etia amy te nibalike mb’ amo nañoridañe iareoo mb’eo o nilay mb’ ampatrambeio.
21 Lokacin da Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka ga waɗanda suka yi kwanto sun ci birnin da yaƙi, hayaƙi kuwa ya cika birnin, sai suka juya suka kai wa mutanen Ai hari.
Naho nioni’ Iehosoa naho Israele iaby te tinava’ o nanàmpokeo i rovay naho te nionjoñe mañambone ty hatoe’ i rovay, le nibalike, vaho zinama’ iareo o lahilahi’ i Aio.
22 Mutanen da suka yi kwanto su ma suka fito daga birnin suka tasar musu, ya zama an kama su a tsakiya, ga Isra’ilawa daga kowane gefe. Isra’ilawa kuwa suka karkashe su duka ba su bar wani da rai ba, ba kuma wanda ya tsere.
Niakatse i rovay ka o ila’eo hifañatrek’ am’ iareo; aa le niarikoboña’ Israele, etia ty ila’e, atia ty ila’e, vaho binaibai’e iereo ampara’ t’ie po-sehanga’e leo raike tsy nahapoliotse.
23 Amma suka tafi da sarkin Ai da rai suka kawo shi wurin Yoshuwa.
Nenga’ iereo veloñe ty mpanjaka’ i Ay vaho nasese mb’ am’ Iehosoa mb’eo.
24 Da Isra’ilawa suka gama kashe duk mutanen Ai a filaye da kuma a cikin jeji inda suka fafare su, kuma da aka karkashe kowane mutumin Ai da takobi sai dukan Isra’ilawa suka koma Ai suka karkashe duk waɗanda suke cikinsa.
Ie nihenefe’ Israele zamañe o mpimone’ i Ay an-kivoke eio naho i ampatrañe ey nañoridañe iareo rezay, toe nampitsingoritriem-pibara ampara’ t’ie nimongotse, le hene nitolike mb’e Ay mb’eo t’Israele, nanjevoñ’ aze an-dela-pibara.
25 A ranan nan, dukan mutanen Ai da aka kashe, mutum dubu goma sha biyu ne maza da mata.
Ty hamaro nikorovok’ amy andro zay amo lahilahy naho rakembao, le rai-ale-tsi-ro’arivo—ze hene’ondati’ i Ay.
26 Gama Yoshuwa bai janye hannunsa da yake riƙe da māshinsa ba har sai da ya hallaka dukan mazaunan Ai.
Tsy nafore’ Iehosoa ty fità’e nañity i lefoñey ampara’ te nimongore’e ze fonga mpimone’ i Ay.
27 Amma Isra’ilawa suka kwashe ganima da dabbobin birnin nan yadda Ubangiji ya umarci Yoshuwa.
O añombeo naho i vara-fikopa’ i rovay avao ty tinava’ Israele ho fitsindro’e ty amy tsara linili’ Iehovà am’Iehosoay.
28 Yoshuwa kuwa ya ƙone Ai, ya mai da ita tarin ƙasa, ta zama kufai har wa yau.
Aa le finorototo’ Iehosoa ty Ay naho nanoe’e tamboho tsy modo, toe hoake ampara’ henane.
29 Ya rataye sarkin Ai a kan itace, ya bar shi a can har yamma. Da rana ta fāɗi, Yoshuwa ya umarta a ɗauke gawar sarkin a jefa a gaban ƙofar birnin. Suka kuma tara manyan duwatsu a kan gawar, tsibin na nan har wa yau.
Naradorado’e an-katae ty mpanjaka’ i Ay ampara’ te hariva; ie tsofots’ andro le nandily t’Iehosoa naho nazotso’ iareo amy hataey i lolo’ey, naho navokovoko an-dalam-bei’ i rovay vaho naonjoñe ama’e ty votrim-bato jabajaba mbe eo henanekeo.
30 Yoshuwa kuwa ya yi wa Ubangiji, Allah na Isra’ila bagade a Dutsen Ebal,
Le namboara’ Iehosoa kitrely t’Iehovà, Andrianañahare’ Israele, am-bohi’ Ebale eo
31 kamar yadda Musa bawan Ubangiji ya umarci Isra’ilawa. Ya gina bisa ga abin da yake a rubuce a cikin Littafin Dokoki na Musa, bagade na duwatsun da ba a sassaƙa su ba, waɗanda ba wani ƙarfen da ya taɓa su. Suka miƙa wa Ubangiji hadayu na ƙonawa da hadayu na salama a kai.
ty amy nandilia’ i Mosè mpitoro’ Iehovà o ana’ Israeleoy, manahake i sinokitse amy boke Hà’ i Mosèiy, kitrely vato tsy pinèke, tsy nañonjonañe viñe; naho nibanabanae’ iareo soroñe am’ Iehovà, vaho nandenta engan-kanintsiñe.
32 A can, a gaban Isra’ilawa, Yoshuwa ya rubuta dokokin Musa a kan duwatsun.
Sinoki’e amo vatoo ty hambañe amy Tsara’ i Mosèy, nisokire’e añatrefa’ o ana’ Israeleo.
33 Sai Isra’ilawa duka, da baƙi, da haifaffun gida, da dattawansu, da shugabanninsu, da alƙalansu, suka tsaya a gefe-gefen akwatin alkawarin Ubangiji, suna fuskantar waɗanda suke ɗauke da shi, wato, firistoci waɗanda su ne Lawiyawa. Rabin mutanen suka tsaya a gaban Dutsen Gerizim, rabinsu kuma suka tsaya a gaban Dutsen Ebal, kamar yadda Musa bawan Ubangiji ya riga ya umarta, cewa su sa wa mutanen Isra’ilawa albarka.
Hene nijohañe añ’ila’ i vatam-pañinay etoy naho añ’ ila’e eroy añatrefa’ o mpisoroñe nte-Levy nitarazo i vatam-pañina’ Iehovàio t’Israele naho o mpiaolo’eo naho o mpifehe’eo vaho o mpizaka’eo sindre tao ty renetane naho t’indaty; ty ila’e aolo’ i vohi-Gerizimey naho ty ila’e aolo’ i vohi-Ebaley; ty amy nandilia’ i Mosè mpitoro’ Iehovà am-baloha’ey, hitatàñe o ana’ Israeleo.
34 Bayan haka, Yoshuwa ya karanta duk abin da yake a cikin Dokoki, albarku da la’anoni, kamar yadda suke a rubuce a cikin Littafin Dokoki.
Modo izay le vinaki’e o enta’ i Hake iabio, o tatao naho o fatseo, ze hene sinokitse amy boke’ i Hake ao.
35 Babu wata kalmar da Musa ya umarta da Yoshuwa bai karanta wa dukan taron Isra’ilawa ba, haɗe da mata, da yara, da baƙin da suke zama tare da su.
Ndra raik’ amo tsara linili’ i Mosèo tsy nado’ Iehosoa fa hene nivakie añatrefam-pivori-bei’ Israele, naho amo rakembao, naho amo keleiañeo vaho amo renetane niharo am’ iereoo.