< Yoshuwa 7 >
1 Amma Isra’ilawa ba su yi aminci game da kayan da aka hallaka ba; Akan ɗan Karmi, ɗan Zabdi, ɗan Zera, na kabilan Yahuda ya kwashi waɗansu abubuwa, saboda haka fushin Ubangiji ya sauka a kan Isra’ilawa.
Hateiteh, Judah miphun, Jerah, Zabdi, Karmi e capa Akhan ni thoebo e hno hah a la teh, hote hno dawk hoi Isarel miphunnaw ni payonnae yon lah ao dawkvah, BAWIPA teh, ahnimouh koe a lungkhuek.
2 Sai Yoshuwa ya aika mutane daga Yeriko zuwa Ai kusa da Bet-Awen gabas da Betel, ya ce musu, “Ku je ku leƙo ku ga yadda yankin yake.” Sai mutanen suka je suka leƙo asirin ƙasar Ai.
Joshua ni Jeriko khopui hoi taminaw hah a patoun teh, nangmouh ni Bethel kho kanîtholah Bethaven kho teng kaawm e Ai kho cet awh nateh, hote ram hah tuet awh atipouh e patetlah ahnimouh ni a cei awh teh, Ai kho a tuet awh.
3 Da suka dawo wurin Yoshuwa suka ce, “Ba lalle dukan jama’a su je yaƙi da Ai ba, ka aika mutum dubu biyu ko dubu uku su je su ciwo ƙasar da yaƙi, ba sai ka dami mutane duka ba, gama mutanen wurin kaɗan ne.”
Joshua koe bout a ban awh teh, hete taminaw abuemlah cetsak hanh tami 2000 hoehpawiteh 3000 tabang cei vaiteh, Ai kho tuk awh naseh. Hote kho dawk cei hane hah, hate tami pueng patang sak hanh. Kho thung e tami pap awh hoeh atipouh.
4 Saboda haka sai kimanin mutum duba uku suka haura; amma mutanen Ai suka fatattake su,
Hatdawkvah, tami 3,000 tabang a cei awh, hatei Ai kho e taminaw hmalah a yawng awh.
5 suka kashe Isra’ilawa wajen mutum talatin da shida, suka fafari Isra’ilawa tun daga bakin ƙofar birnin har zuwa wurin da ake fasa duwatsu. Suka karkashe su a gangare. Wannan ya sa zuciyar Isra’ilawa ta narke suka zama kamar ruwa.
Ai kho e taminaw ni tami 36 touh a thei awh. Kho longkha koehoi Sebarim hmuen totouh a pâlei awh. Hote hmuen koe a kum awh navah a thei awh dawkvah, tami pueng e lungthin teh, tui lah a kamyawt teh, tui patetlah ao.
6 Sai Yoshuwa ya yaga tufafinsa ya fāɗi rubda ciki a gaban akwatin alkawarin Ubangiji, yana can har yamma. Dattawan Isra’ila ma suka yi haka, suka zuba toka a kawunansu.
Joshua ni amae khohna a phi teh, Isarel miphunnaw, kacue kanaw abuemlah a lû dawk vaiphu a kâphuen awh teh, BAWIPA e thingkong e hmalah karumsaning totouh a tabo awh.
7 Yoshuwa kuma ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, me ya sa ka sa mutanen nan suka ƙetare Urdun don ka bari mu shiga hannun Amoriyawa su hallaka mu? Kila da mun haƙura mun zauna a ɗaya gefen Urdun da ya fi mana!
Joshua ni, oe BAWIPA nang ni hete tami pueng heh, Amor miphunnaw e kut dawkvah na poe vaiteh, raphoe sak hanelah Jordan palang namran lah bangkongmaw na hrawi awh. Kaimanaw ni lungkuepnae lungthin ka tawn awh dawkvah, Jordan palang kanîtholah na awm sak haw.
8 Ya Ubangiji me zan ce, yanzu da abokan gāban Isra’ilawa suka ci ƙarfinsu?
Oe BAWIPA, Isarel miphunnaw ni tarannaw hmalah hnuklah kamlang takhai toung dawkvah, kai ni bangtelamaw ka dei han toung.
9 Yanzu Kan’aniyawa da sauran jama’a za su ji, za su zo su kewaye mu su share sunanmu daga duniya. To, yanzu me za ka yi don girman sunanka?”
Kanaan taminaw a onae ram thung taminaw ni, hote kamthang a thai awh navah, kaimanaw na ven awh vaiteh, kaimae ka min teh, talai dawk hoi na takhoe awh han toe. Nange na min lentoe nahanelah bangtelamaw na ti han toung telah atipouh awh.
10 Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka tashi! Me kake yi kwance rubda ciki?
BAWIPA ni thaw haw, bangkong sut na tahung,
11 Isra’ilawa sun yi zunubi, sun karya sharaɗin da na yi musu. Sun ɗauki waɗansu abubuwan da aka keɓe; sun yi sata, sun yi ƙarya, sun ɓoye su cikin kayansu.
Isarel miphunnaw na yon awh toe. Kai ni lawk na thui awh e lawkkam hah na raphoe awh toe. Thoe ka bo e hno na paru awh teh, dumyennae na sak awh teh, namamae hno thung na hruek awh toe.
12 Shi ne ya sa Isra’ilawa suka kāsa yin tsayayya da abokan gābansu; suka juya suka gudu domin za a hallaka su. Ba zan sāke kasancewa tare da ku ba sai in kun hallaka duk abin da aka keɓe don hallaka.
Hottelah Isarel miphunnaw ni thoebo e tami lah na o dawkvah, na tarannaw e hmalah na kangdout thai awh hoeh. Hnuklah na kamlang takhai awh. Thoebo kawi lah kaawm hane tami hah nangmouh thung dawk hoi na takhoe hoehpawiteh kai teh nangmouh hoi rei kaawm mahoeh.
13 “Tashi, ka je ka tsarkake mutane. Ka ce musu su tsarkake kansu, su yi shiri domin gobe; gama ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, a cikinku akwai abubuwan da aka keɓe, ya Isra’ilawa. Ba za ku iya yin tsayayya da abokan gābanku ba sai in kun rabu da abubuwan nan da aka haramta.
Thaw nateh, na taminaw hah thoung sak haw. Tangtho e hnin hanlah namahoima thoung sak haw atipouh. Isarel miphunnaw e BAWIPA ni kâ na poe e teh, oe Isarel miphunnaw, thoebo e hno teh, nangmae thung vah ao. Hote hno hah nangmouh koehoi na takhoe awh hoehroukrak na tarannaw hmalah na kangdout thai awh mahoeh.
14 “‘Da safe ku zo kabila-kabila. Kabilar da Ubangiji ya ware, za tă zo gaba gida-gida; gidan da Ubangiji ya ware, za su zo gaba iyali-iyali. Iyalin kuma da Ubangiji ya ware, za su zo gaba mutum bayan mutum.
Tangtho amom miphun miphun lahoi kai koe ka hnai lah na tho awh han. BAWIPA ni a la e miphun teh, a miphun lahoi na hnai awh han. BAWIPA ni a la e imthungkhu kuep lahoi na hnai awh han. BAWIPA ni a la e imthungkhu teh, tami buetbuet touh hoi na hnai awh han.
15 Mutumin da aka same shi da haramtattun abubuwan kuwa za a ƙone shi, duk da mallakarsa domin ya karya sharaɗin da Ubangiji ya yi muku, ya yi abin kunya a Isra’ila!’”
Thoebo e hno ka sin e teh, a la e tami hoi a tawn e hno pueng hoi hmaisawi han. Bangkongtetpawiteh, ahni ni BAWIPA e lawkkam hah a raphoe teh, Isarel miphun thung dawk kaya ka tho e hno a sak toe telah Joshua koe atipouh.
16 Kashegari da sassafe Yoshuwa ya sa Isra’ilawa suka fito kabila-kabila, aka ware kabilar Yahuda.
Amom lah Joshua a thaw teh, Isarel miphunnaw a miphun lahoi a thokhai teh, Judah miphunnaw hah a la.
17 Gidan Yahuda suka zo gaba, sai aka ware gidan Zera, aka sa suka fito iyali-iyali, sai aka ware Zabdi.
Judah miphunnaw a thokhai teh, Zerahnaw hah a la. Zerah imthungkhu pueng hah a thokhai teh, Zebdi imthungnaw hah a la.
18 Yoshuwa kuwa ya sa iyalin Zabdi suka fito mutum-mutum, sai kuwa aka ware Akan ɗan Karmi, ɗan Zimri, ɗan Zera na kabilar Yahuda.
Hote imthung dawk hoi tami buet touh hoi a thokhai teh, Judah miphun Zerah, Zabdi, Karminaw dawk hoi ka tho e Akhan hah a la.
19 Sai Yoshuwa ya ce wa Akan, “Ɗana, sai ka ba Ubangiji, Allah na Isra’ila ɗaukaka, ka yi masa yabo. Ka gaya mini abin da ka yi; kada ka ɓoye mini.”
Joshua ni ka ca Isarel miphunnaw e BAWIPA pholen nateh, a hmalah na yonnae pâpho haw. Nang ni na sakpayon e hno hah, kai koe na dei pouh haw, hrawk hanh telah Akhan hah atipouh.
20 Akan kuwa ya amsa ya ce, “Gaskiya ne! Na yi wa Ubangiji, Allah na Isra’ila zunubi. Ga abin da na yi.
Akhan ni ka payon toe. Isarel miphunnaw e BAWIPA koe ka yon toe.
21 A cikin ganimar, na ga doguwar riga mai kyau irin ta Babilon, da shekel ɗari biyu na azurfa, da kuma sandan zinariya mai nauyin shekel hamsin, sai raina ya so su, na kuwa kwashe su. Na tona rami a cikin ƙasa a tentina; na ɓoye.”
Kai ni ka yon e hno teh, Lawp awh e hno thung dawk a phu kaawm poung e Babilon hnicu, ngun shekel cum hni, Sui shekel 50, kai ni ka noe teh, ka kuem toe. Kama e rim thung talai dawk ka pakawp teh, ngun teh, athungpoung lah ao telah Joshua koe a dei poeh.
22 Sai Yoshuwa ya aiki’yan aika suka tafi da gudu zuwa tenti ɗin, haka kuwa suka same su a ɓoye a tentinsa, da azurfa a ƙarƙashi.
Hahoi Joshua e patounenaw ni rim koe lah a yawng awh teh, hote hnonaw rim thung talai dawk a pakawp e ngun hah a hmu awh toteh,
23 Suka kwashe kayan daga tenti ɗin suka kawo wa Yoshuwa da sauran Isra’ilawa, suka baza su a gaban Ubangiji.
rim thung e a la awh teh, Joshua koe, Isarel miphunnaw hmalah a sin awh teh, BAWIPA e hmalah a ta awh.
24 Sai Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka ɗauki Akan ɗan Zera, da azurfar, doguwar rigar, sandan zinariya,’ya’yansa maza da mata, shanunsa, jakuna da tumaki, tentinsa da duk abin da yake da shi, suka kai su Kwarin Akor.
Joshua hoi Isarel miphunnaw abuemlah ni Zerah e capa Akhan koehoi, ngun, hnicu, suitueng, a canaw, tu, maito, la, rim khuehoi a ma koe kaawm e pueng, Akhor tanghling dawk a ceikhai awh teh,
25 Yoshuwa ya ce, “Me ya sa ka jawo mana wahala haka? Ubangiji zai kawo maka wahala kai ma a yau.” Sai dukan Isra’ilawa suka jajjefe shi, bayan da suka gama jifarsa sai suka ƙone sauran.
Joshua ni kaimanaw han bangkongmaw runae na poe, sahnin BAWIPA ni nang teh runae na poe van han atipouh teh, Isarel miphunnaw abuemlah ni talung hoi a dei awh. A dei awh hnukkhu hmai a sawi awh.
26 Suka tara manyan duwatsu a kan Akan, tarin duwatsun na nan a can har wa yau. Sa’an nan Ubangiji ya huce daga fushinsa mai zafi. Saboda haka ake kiran wurin Kwarin Akor.
Ahni e a van vah talung a pum awh teh, sahnin totouh ao. BAWIPA e a lungkhueknae a roum. Hote hmuen teh sahnin totouh Akhor tanghling telah a phung awh.