< Yoshuwa 5 >

1 To, da dukan sarakunan Amoriyawa na yammancin Urdun, da dukan sarakunan Kan’aniyawan da suke bakin teku suka ji yadda Ubangiji ya busar da kogin Urdun a gaban Isra’ilawa, har sai da dukansu suka ƙetare, zuciyarsu ta narke, suka karaya sosai har ma suka rasa samun ƙarfin hali su fuskanci Isra’ilawa.
Kane ruodhi duto ma jo-Amor modak yo podho chiengʼ mar aora Jordan to gi ruodhi duto mag jo-Kanaan modak e dho nam nowinjo kaka Jehova Nyasaye notwoyo aora Jordan e nyim jo-Israel nyaka negingʼado, chunygi nobwok kendo ne gionge gi chir mar chomo jo-Israel tir.
2 A lokacin nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka yi wuƙaƙe na duwatsu ka yi wa Isra’ilawa kaciya.”
E sechego Jehova Nyasaye nowachone Joshua niya, “Piag pelni mabith mondo ichak terogo jo-Israel nyangu.”
3 Sai Yoshuwa ya yi wuƙaƙe na duwatsu, ya yi wa Isra’ilawa kaciya a Gibeyat-Ha’aralot.
Omiyo Joshua nopiago pelni mabith mi otero jo-Israel nyangu kama iluongo ni Gibeath Haraloth.
4 Dalilin da ya sa ya yi haka shi ne, dukan waɗanda suka fito daga Masar, dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja, sun mutu a cikin jeji a hanya bayan sun bar Masar.
Gima omiyo notimo kamano en nikech ji duto mane oa Misri; ma gin jogo mahikgi noromo kedo e lweny, notho e thim ka gisewuok gia Misri.
5 Dukan mutanen da suka fito daga Masar an yi musu kaciya, amma duk waɗanda aka haifa a jeji a tafiya daga Masar, ba a yi musu ba.
Jogo duto mane oa Misri noseter nyangu, makmana joma nonywol e thim ka gisea Misri ema ne pod ok oter nyangu.
6 Isra’ilawa sun yi tafiya a jeji shekaru arba’in, har sai da dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja da suka bar Masar suka mutu, domin ba su yi wa Ubangiji biyayya ba. Gama Ubangiji ya rantse cewa ba zai bar su su ga ƙasar da ya yi wa iyayensu alkawari da rantsuwa cewa zai ba su ba, ƙasar da zuma da madara suke kwarara, ƙasar da take cike da albarka.
Jo-Israel nosewuotho e thim kuom thuolo maromo higni piero angʼwen manyaka ji duto mahikgi oromo kedo e lweny mane giwuokgo Misri nosetho nikech ne ok giseluoro Jehova Nyasaye. Jehova Nyasaye nosekwongʼorenegi ni ok gininee piny mane osingo ne kweregi mondo omigi, piny mopongʼ gi chak kod mor kich.
7 Sai ya sa yaransu ne suka taso a maimakonsu, su ne waɗanda Yoshuwa ya yi wa kaciya. Sun kasance ba kaciya gama ba a yi musu ba a hanya.
Omiyo yawuotgi mane onywol bangʼe ka gin e thim ema ne Joshua otero nyangu. Ne pod ok otergi nyangu nikech ne oyudo kapod giwuotho e thim.
8 Kuma bayan da aka yi wa al’ummar kaciya dukansu, sai suka dakata a nan, sai da suka warke.
Bangʼ kane ogandani duto oseter nyangu, ne gidongʼ e kambi nyaka ne gichango.
9 Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Yau na kawar muku da zargin Masar.” Saboda haka ake kiran sunan wurin Gilgal har wa yau.
Bangʼ mano, Jehova Nyasaye nowachone Joshua niya, “Kawuono asetieko ajara mar jo-Misri kuomu.” Omiyo kanyo iluongo ni Gilgal nyaka chil kawuono.
10 Da yamman rana ta goma sha huɗu ga wata, lokacin da suke a Gilgal a filin Yeriko, Isra’ilawa suka yi Bikin Ƙetarewa.
Godhiambo mar odiechiengʼ mar apar angʼwen mar dweno, jo-Israel nochokore Gilgal e pewe mag Jeriko kendo negitimo nyasi mar Pasaka.
11 A kashegarin Bikin, a wannan rana, sai suka ci daga cikin amfanin ƙasar, burodi marar yisti da hatsin da aka gasa.
Kinyne bangʼ Pasaka, mana godiechiengno, negichamo bath nyak mar piny kaka, makati ma ok oketie thowi gi chamb abula.
12 Kashegari bayan da suka ci amfanin ƙasar kuwa, Manna ta yanke, mutanen Isra’ila kuma ba su ƙara samunta ba. A wannan shekara suka fara cin amfanin ƙasar Kan’ana.
Bangʼ odiechiengʼ achiel kane gisechamo chiemo moa e pinyno, chiemb manna ne ok ochako biro ni jo-Israel nikech e higano negichamo mana nyak mar Kanaan.
13 To, da Yoshuwa ya yi kusa da Yeriko, ya tā da idanunsa ya duba, sai ya ga wani mutum tsaye a gabansa riƙe da takobi, sai Yoshuwa ya je wurinsa ya ce masa, “Kai namu ne ko na abokan gābanmu?”
Ka koro Joshua ne chiegni chopo Jeriko, nongʼiyo nyime mi oneno ngʼato mochungʼ kotingʼo ligangla e lwete. Joshua nosudo machiegni kode mopenje niya, “In jakorwa koso jasikwa?”
14 Mutumin ya ce, “Babu ko ɗaya, na dai zo ne a matsayin shugaban rundunar sojojin Ubangiji.” Sai Yoshuwa ya kwanta da fuskarsa har ƙasa, ya girmama shi, ya ce masa, “Ranka yă daɗe, wane saƙo kake da shi domin bawanka?”
Ngʼatno nodwoke niya, “Ok an maru kata mar wasiku, to asebiro kaka jatend lweny mar Jehova Nyasaye.” Omiyo Joshua nopodho auma e nyime gi luor, mi openje niya, “En wach mane ma ruodha nigodo ni jatichne?”
15 Shugaban rundunar sojojin Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka cire takalmanka, gama wurin da kake tsaye, mai tsarki ne.” Sai Yoshuwa ya cire takalmansa.
Jatend lweny mar Jehova Nyasaye nodwoko niya, “Gol wuoche manie tiendi, nikech kama ichungoeni en Kama Ler.” Omiyo Joshua notimo kamano.

< Yoshuwa 5 >