< Yoshuwa 5 >

1 To, da dukan sarakunan Amoriyawa na yammancin Urdun, da dukan sarakunan Kan’aniyawan da suke bakin teku suka ji yadda Ubangiji ya busar da kogin Urdun a gaban Isra’ilawa, har sai da dukansu suka ƙetare, zuciyarsu ta narke, suka karaya sosai har ma suka rasa samun ƙarfin hali su fuskanci Isra’ilawa.
BAWIPA ni Isarel miphunnaw raka sak hanelah, Jordan palang a hak sak tie hah, Jordan palang kanîloumlah kaawm e Amor siangpahrang abuemlah, tuipui teng kaawm e Kanaan siangpahrang abuemlah ni a thai awh torei teh, a taranhawinae awm awh hoeh. Isarel miphunnaw kecu dawk a lung koung apout awh.
2 A lokacin nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka yi wuƙaƙe na duwatsu ka yi wa Isra’ilawa kaciya.”
Hahoi Cathut ni Joshua a kaw teh, lungtaw ramanaw sak nateh, Isarel miphunnaw vuensom bout na a pouk han atipouh.
3 Sai Yoshuwa ya yi wuƙaƙe na duwatsu, ya yi wa Isra’ilawa kaciya a Gibeyat-Ha’aralot.
Hatdawkvah, Joshua ni lungtaw ramanaw a sak teh, Gilgal e hmuen koe Isarel miphunnaw e vuensom a a pouh.
4 Dalilin da ya sa ya yi haka shi ne, dukan waɗanda suka fito daga Masar, dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja, sun mutu a cikin jeji a hanya bayan sun bar Masar.
Hottelah vuensom a a pouh ngainae teh Izip ram hoi ka tâcawt e ransa tongpa pueng kahrawngum koung a due awh dawk doeh.
5 Dukan mutanen da suka fito daga Masar an yi musu kaciya, amma duk waɗanda aka haifa a jeji a tafiya daga Masar, ba a yi musu ba.
Hote ram dawk hoi ka tâcawt e pueng teh vuensoma e lah ao awh toe. Kahrawngum a cei awh nah ka khe e pueng teh vuensoma e lah awm hoeh rah.
6 Isra’ilawa sun yi tafiya a jeji shekaru arba’in, har sai da dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja da suka bar Masar suka mutu, domin ba su yi wa Ubangiji biyayya ba. Gama Ubangiji ya rantse cewa ba zai bar su su ga ƙasar da ya yi wa iyayensu alkawari da rantsuwa cewa zai ba su ba, ƙasar da zuma da madara suke kwarara, ƙasar da take cike da albarka.
Izip ram hoi ka tâcawt e taran ka tuk thai e pueng teh Cathut e lawk a ngâi hoeh dawkvah be a due totouh Isarel miphunnaw kum 40 touh thung kahrawngum a kâhei awh. Cathut ni, na poe han ti teh na mintoenaw koe ka kam pouh e ram, sanutui hoi khoitui ka lawng e ram hah, hotnaw ni hmawt awh mahoeh ti teh thoe a bo.
7 Sai ya sa yaransu ne suka taso a maimakonsu, su ne waɗanda Yoshuwa ya yi wa kaciya. Sun kasance ba kaciya gama ba a yi musu ba a hanya.
Ahnimae yueng lah a canaw ni lam vah, vuensom a a awh e a hmu hoeh rah dawkvah, Joshua ni vuensom bout a a pouh.
8 Kuma bayan da aka yi wa al’ummar kaciya dukansu, sai suka dakata a nan, sai da suka warke.
Taminaw pueng vuensom a a hnukkhu hoi, a hmâ hawihoeh roukrak rim dawk ao awh.
9 Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Yau na kawar muku da zargin Masar.” Saboda haka ake kiran sunan wurin Gilgal har wa yau.
Cathut ni Izip ram e dudamnae nangmouh koehoi sahnin kai ni koung ka takhoe toe, telah Joshua koe atipouh. Hatdawkvah, hote hmuen teh sahnin totouh Gilgal telah ati awh.
10 Da yamman rana ta goma sha huɗu ga wata, lokacin da suke a Gilgal a filin Yeriko, Isra’ilawa suka yi Bikin Ƙetarewa.
Isarel miphunnaw teh Gilgal hmuen koevah rim a sak awh teh, hote thapa hnin hrahlaipali hnin tangmin Jeriko tanghling dawkvah ceitakhai pawi a sak awh.
11 A kashegarin Bikin, a wannan rana, sai suka ci daga cikin amfanin ƙasar, burodi marar yisti da hatsin da aka gasa.
Ceitakhai pawi a sak awh hnukkhu, a tangtho hnin vah Kanaan kho e cakang hoi a sak awh e tawn thum hoeh e vaiyeinaw hoi capanaw hnin touh thung a ca awh.
12 Kashegari bayan da suka ci amfanin ƙasar kuwa, Manna ta yanke, mutanen Isra’ila kuma ba su ƙara samunta ba. A wannan shekara suka fara cin amfanin ƙasar Kan’ana.
Kanaan kho hoi ka tâcawt e a ca awh teh, a tangtho hoi teh mana teh apout toe. Hatnae kum dawk hoi Kanaan ram hoi ka tâcawt e a paw hah a ca awh.
13 To, da Yoshuwa ya yi kusa da Yeriko, ya tā da idanunsa ya duba, sai ya ga wani mutum tsaye a gabansa riƙe da takobi, sai Yoshuwa ya je wurinsa ya ce masa, “Kai namu ne ko na abokan gābanmu?”
Joshua ni Jeriko kho teng aonae koehoi a khet nah tami buet touh ni tahloi a tabu dawk hoi a rasa teh, ka kangdout e a hmu navah, ahni koe lah a cei teh, nang hah kaimouh koe lah kampang e maw, kaimae taran lah kaawm e maw telah a pacei.
14 Mutumin ya ce, “Babu ko ɗaya, na dai zo ne a matsayin shugaban rundunar sojojin Ubangiji.” Sai Yoshuwa ya kwanta da fuskarsa har ƙasa, ya girmama shi, ya ce masa, “Ranka yă daɗe, wane saƙo kake da shi domin bawanka?”
Hatnavah, ahni ni telah nahoeh, BAWIPA Cathut e ransahu ka hrawi e lah kai teh atu nang koe ka tho e doeh atipouh. Joshua ni talai dawk a tabo teh, a bawk. BAWIPA, na san koe bangmaw na dei han telah a pacei.
15 Shugaban rundunar sojojin Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka cire takalmanka, gama wurin da kake tsaye, mai tsarki ne.” Sai Yoshuwa ya cire takalmansa.
BAWIPA e ransabawi ni na khokkhawm hah rading, nang ni na coungroe e hmuen teh kathounge doeh atipouh e patetlah Joshua ni a sak.

< Yoshuwa 5 >