< Yoshuwa 4 >

1 Da al’umma gaba ɗaya suka ƙetare Urdun, Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
A PAU ka lahuikanaka i ka hele i kela kapa o Ioredane, alaila olelo mai la o Iehova ia Iosua, i mai la,
2 “Ka zaɓi mutum goma sha biyu daga cikin mutane, ɗaya daga kowace kabila,
E lawe oukou no oukou iho, i umi kanaka a me kumamalua, mailoko mai o ka poe kanaka, e pakahi ke kanaka i ka ohana hookahi.
3 ka ce musu kowa yă ɗauki dutse ɗaya daga tsakiyar Urdun daidai inda firistoci suka tsaya, ku kai su, ku ajiye a inda za ku sauka yau.”
A e kauoha aku ia lakou, penei, E lawe aku oukou, mailoko aku o Ioredane nei no kahi i ku ai na wawae o na kahuna, i na pohaku he umi a me kumamalua, a e lawe pu ia mau mea me oukou, a e waiho ma kahi a oukou e hoomoana'i i keia po.
4 Sai Yoshuwa ya kira mutum goma sha biyu da ya zaɓa daga cikin Isra’ilawa, ɗaya daga kowace kabila
Hea aku la o Iosua i ka poe kanaka he umikumamalua, ana i hoomakaukau ai no na mamo a Iseraela, pakahi ke kanaka i ka ohana hookahi;
5 ya ce musu, “Ku je tsakiyar Urdun inda akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku yake. Kowannenku yă ɗauki dutse ɗaya a kafaɗarsa, bisa ga yawan kabilan Isra’ila,
Olelo mai la o Iosua ia lakou, E hele ae oukou mamua o ka pahu o Iehova, o ko oukou Akua, maloko o Ioredane, a e lawe pakahi ke kanaka ma kona poohiwi i ka pohaku no oukou; e hoohalike i ka helu'na me na ohana o na mamo a Iseraela.
6 yă zama muku alama. Nan gaba in yaranku suka tambaye ku suka ce, ‘Mece ce ma’anar kasancewar duwatsun nan a nan?’
I lilo keia i hoailona no oukou, i ka wa e ninau mai ai ka oukou poe keiki mahope aku nei, i ka i ana mai, He mea aha keia mau pohaku ia oukou?
7 Sai ku ce musu, ruwan Urdun ya yanke a gaban akwatin alkawari na Ubangiji, a lokacin da akwatin alkawarin ya ƙetare Urdun. Waɗannan duwatsu za su zama abin tuni ga Isra’ilawa har abada.”
Alaila, e hai aku oukou ia lakou, Ua hookaawaleia na wai o Ioredane imua o ka pahuberita o Iehova, I ka wa i hele ai ia maloko o Ioredane, ua hookaawaleia na wai o Ioredane; a e lilo no keia mau pohaku i hoailona mau loa e hoomanao ai na mamo a Iseraela.
8 Isra’ilawa kuwa suka yi yadda Yoshuwa ya umarce su. Suka ɗauki duwatsu guda goma sha biyu bisa ga yawan kabilan Isra’ila, yadda Ubangiji ya gaya wa Yoshuwa; suka tafi da su masauƙinsu, a can suka ajiye su.
Hana iho la na mamo a Iseraela pela, e like me ka Iosua i kauoha mai ai, a lawe lakou i umikumamalua pohaku, mailoko mai o Ioredane, me ka olelo a Iehova ia Iosua, e like hoi me ka helu ana o na ohana o na mamo a Iseraela, a lawe pu ae la me lakou a hiki i kahi a lakou i moe ai, a waiho iho la malaila.
9 Yoshuwa ya ɗora duwatsu goma sha biyun a tsakiyar Urdun daidai inda firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya. Suna nan a can har wa yau.
Kukulu iho la o Iosua i umikumamalua pohaku maloko o Ioredane, ma kahi i ku ai na kapuwai o na kahuna, o ka poe lawe i ka pahuberita. Malaila no i waihoia'i ia mau mea a hiki loa mai i keia la.
10 Firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawari suka tsaya a tsakiyar Urdun, har aka gama dukan abin da Ubangiji ya umarci Yoshuwa yă gaya wa mutane, kamar yadda Musa ya ce Yoshuwa yă yi. Mutanen suka wuce da sauri.
A o na kahuna, ka poe i lawe i ka pahu, ku malie lakou maloko o Ioredane, a pau i ka hanaia na mea a Iehova i kauoha mai ai ia Iosua e olelo mai i kanaka, e like hoi me na mea a pau a Mose i kauoha mai ai ia Iosua. Wikiwiki iho la na kanaka, a hele aku la i kela kapa.
11 Sai da dukan mutanen suka wuce sa’an nan akwatin alkawari da firistoci suka sha gaba.
A pau na kanaka i ka hele ae, alaila, hele ae la no ka pahu o Iehova, a me na kahuna imua o na kanaka.
12 Mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse suka ƙetare da shirin yaƙi, suka wuce gaban Isra’ila kamar yadda Musa ya ce su yi.
A o na mamo a Reubena, a me na mamo a Gada a me ka ohana hapa a Manase, hele makaukau lakou mamua o na mamo a Iseraela, e like me ka olelo a Mose ia lakou.
13 Wajen mutum dubu arba’in shirye domin yaƙi, suka wuce a gaban Ubangiji zuwa filayen Yeriko.
Hookahi kanaha tausani o ia puali makaukau i ke kaua, i hele ae imua o Iehova i ke kaua i na wahi papu o Ieriko.
14 A ranan nan Ubangiji ya ɗaukaka Yoshuwa a gaban Isra’ilawa; suka kuma ba shi girma dukan kwanakin ransa, kamar yadda suka girmama Musa.
Ia la, hookiekie mai la o Iehova ia Iosua, i na maka o ka Iseraela a pau, a makau no lakou ia ia i na la a pau o kona ola ana, me lakou i makau ai ia Mose.
15 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
Olelo mai la o Iehova ia Iosua, i mai la,
16 “Ka umarci firistocin da suke ɗauke da akwatin Shaida su fito daga cikin Urdun.”
E kauoha ae oe i na kahuna, i ka poe i lawe i ka pahu kanawai, e pii lakou mailoko mai o Ioredane.
17 Sai Yoshuwa ya umarci firistoci ya ce, “Ku fito daga cikin Urdun.”
Kauoha mai la no o Iosua i na kahuna, i mai la, E pii mai oukou mailoko mai o Ioredane.
18 Firistocin kuwa suka fito daga kogin ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji. Nan da nan da ƙafafunsu suka taɓa busasshiyar ƙasa, sai ruwan Urdun ya gangaro ya cika kogin kamar yadda yake a dā.
A i ka wa i pii aku ai na kahuna, ka poe i lawe i ka pahuberita o Iehova, mailoko mai o Ioredane, a pae na kapuwai o na kahuna ma kahi maloo, alaila, hoi hou na wai o Ioredane i ko lakou wahi, a kahe hou no maluna o kona kapa a pau, e like mamua.
19 A rana ta goma ga wata na farko, mutane suka haura daga Urdun suka sauka a Gilgal a gabashin iyakar Yeriko.
Pii aku la na kanaka a pau, mailoko mai o Ioredane, i ka la umi o ka malama mua, a hoomoana iho la lakou ma Gilegala ma ka palena o Ieriko, aia ma ka hikina.
20 Sai Yoshuwa ya kafa duwatsu goma sha biyun nan da suka ɗauko daga Urdun.
A o kela mau pohaku, he umikumamalua a lakou i lawe mai ai, mai Ioredane mai, kukulu iho la o Iosua ma Gilegala.
21 Ya ce wa Isra’ilawa, “Nan gaba in yaranku suka tambayi iyayensu suka ce, ‘Mece ce ma’anar waɗannan duwatsun?’
Olelo mai la ia i na mamo a Iseraela, i mai la, I ka wa e ninau mai ai ka oukou poe keiki i ko lakou makuakane mahope aku nei, i ka i ana mai, He mea aha keia mau pohaku?
22 Ku ce musu, ‘Isra’ilawa sun ƙetare kogin Urdun a kan busasshiyar ƙasa.’
Alaila, e hoike aku oukou i ka oukou poe keiki, me ka i ana aku, Ma kahi maloo i hele mai ai ka Iseraela, a hiki i keia aoao o Ioredane nei.
23 Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruwan Urdun ya yanke a gabanku, har sai da kuka gama wucewa, kamar yadda ya yi a Jan Teku, a lokacin da ya busar da shi a gabanmu har sai da muka gama wucewa.
No ka mea, ua hoomaloo mai o Iehova, ko oukou Akua i na wai o Ioredane, mamua o oukou, a pau oukou i ka hele ae, e like me ka Iehova ko oukou Akua i hana'i i ke Kaiula, i ka mea ana i hoomaloo ai mamua o kakou, a hala ae kakou;
24 Ya yi wannan ne domin dukan mutanen duniya su san cewa Ubangiji mai iko ne, domin kuma ku zama masu tsoron Ubangiji Allahnku.”
I ike na kanaka a pau o ka honua nei i ka lima o Iehova, ua ikaika ia; i makau hoi oukou ia Iehova, i ko oukou Akua, i na la a pau loa.

< Yoshuwa 4 >