< Yoshuwa 24 >

1 Yoshuwa ya tattara dukan kabilan Isra’ila a Shekem. Ya aika a kira dattawa, shugabanni, alƙalai da manyan ma’aikatan Isra’ila, suka kai kansu gaban Allah.
Shromáždil pak Jozue všecka pokolení Izraelská v Sichem a svolal starší Izraelské a přední z nich, i soudce a správce jejich, i postavili se před oblíčejem Božím.
2 Yoshuwa ya ce wa dukan mutanen, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Dā can, kakanninku, Tera mahaifin Ibrahim, da Nahor sun zauna a hayin Kogin Yuferites suka yi wa waɗansu alloli sujada.
I řekl Jozue všemu lidu: Toto praví Hospodin Bůh Izraelský: Za řekou bydlili otcové vaši za starodávna, jmenovitě Táre, otec Abrahamův a otec Náchorův, a sloužili bohům cizím.
3 Amma na ɗauki mahaifinku Ibrahim, daga ƙasar da take can a hayin Kogin Yuferites, na kawo shi ƙasar Kan’ana, na kuma ba shi’ya’ya masu yawa. Na ba shi Ishaku,
I vzal jsem otce vašeho Abrahama z místa, kteréž jest za řekou, a provedl jsem jej skrze všecku zemi Kananejskou, a rozmnožil jsem símě jeho, dav jemu Izáka.
4 ga Ishaku kuwa na ba shi Yaƙub da Isuwa. Na ba Isuwa ƙasar kan tudu ta Seyir, amma Yaƙub da’ya’yansa maza suka gangara zuwa Masar.
A Izákovi dal jsem Jákoba a Ezau. I dal jsem Ezau horu Seir, aby vládl jí; Jákob pak a synové jeho sstoupili do Egypta.
5 “‘Sai na aiki Musa da Haruna, na aukar wa Masarawa annobai, ta wurin abin da na yi ne na fitar da ku.
I poslal jsem Mojžíše a Arona, a zbil jsem Egypt, a když jsem to učinil u prostřed něho, potom vyvedl jsem vás.
6 Lokacin da na fitar da iyayenku daga Masar, suka zo teku, sai Masarawa suka fafare su da kekunan yaƙi da dawakai har zuwa Jan Teku.
A vyvedl jsem otce vaše z Egypta, i přišli jste k moři, a honili Egyptští otce vaše s vozy a jezdci až k moři Rudému.
7 Amma suka yi kuka ga Ubangiji don taimako, ya kuwa sa duhu ya raba tsakaninsu da Masarawa; ya sa teku ya rufe Masarawa. Kun gani da idanunku abin da na yi wa Masarawa, sa’an nan kuka zauna a jeji na tsawon lokaci.
Tedy volali k Hospodinu, kterýž postavil mrákotu mezi vámi a Egyptskými, a uvedl na ně moře, i zatopilo je; anobrž viděly oči vaše i to, co jsem učinil při Egyptu, a bydlili jste na poušti za dlouhý čas.
8 “‘Na kawo ku ƙasar Amoriyawa waɗanda suke gabas da Urdun. Suka yi yaƙi da ku, amma na ba da su a hannunku, na hallaka su a gabanku, kuka kuma mallaki ƙasarsu.
Potom uvedl jsem vás do země Amorejského, kterýž bydlil za Jordánem, a bojovali s vámi; i dal jsem je v ruku vaši, a opanovali jste zemi jejich, a zahladil jsem je před tváří vaší.
9 Lokacin da Balak ɗan Ziffor, sarkin Mowab, ya yi shiri yă yaƙi Isra’ila, ya aiki Bala’am ɗan Beyor don yă la’anta ku.
Povstal pak Balák syn Seforův, král Moábský, a bojoval s Izraelem; i poslav, povolal Baláma syna Beorova, aby zlořečil vám.
10 Amma ban saurari Bala’am ba, saboda haka sai ya ma sa muku albarka, na kuɓutar da ku daga hannunsa.
Ale nechtěl jsem slyšeti Baláma, pročež stále dobrořečil vám, a tak vysvobodil jsem vás z ruky jeho.
11 “‘Sai kuka ƙetare Urdun kuka isa Yeriko. Mutanen Yeriko suka yi faɗa da ku, kamar yadda Amoriyawa, Ferizziyawa, Kan’aniyawa, Hittiyawa, Girgashiyawa, Hiwiyawa, da Yebusiyawa suka yi, amma na ba da su a hannunku.
A když jste přešli Jordán, přišli jste k Jerichu; i bojovali proti vám muži Jericha, Amorejští, a Ferezejští, a Kananejští, a Hetejští, a Gergezejští, a Hevejští, a Jebuzejští, a dal jsem je v ruku vaši.
12 Na aika rina ta kore su a idonku, haka kuma sarakunan Amoriyawan nan. Ba da takobinku ko bakanku ne kuka yi haka ba.
Poslal jsem před vámi i sršně, kteřížto vyhnali je od tváři vaší, dva krále Amorejské; ne mečem ani lučištěm svým tys je vyhnal.
13 Na ba ku ƙasar da ba ku yi wata wahala kafin ku samu ba, na ba ku kuma biranen da ba ku gina ba; kuka kuma zauna a cikinsu, kuka ci daga’ya’yan itacensu da’ya’yan zaitun da ba ku ne kuka shuka ba.’
A dal jsem vám zemi, v níž jste nepracovali, a města, kterýchž jste nestavěli, v nichž bydlíte; vinic a olivoví, kteréhož jste neštípili, užíváte.
14 “Yanzu, sai ku ji tsoron Ubangiji, ku bauta masa da dukan aminci. Ku zubar da allolin da kakanninku suka yi musu sujada a hayin Kogin Yuferites da kuma a Masar, ku bauta wa Ubangiji.
Protož nyní bojte se Hospodina, a služte jemu v dokonalosti a v pravdě, a odvrzte bohy, jimž sloužili otcové vaši za řekou a v Egyptě, a služte Hospodinu.
15 Amma in kuka ga ba za ku iya bauta wa Ubangiji ba, sai ku zaɓa yau wanda za ku bauta masa, ko allolin da kakanninku suka bauta musu a hayin Kogin Yuferites, ko kuma allolin Amoriyawa, waɗanda kuke zama a cikin ƙasarsu. Amma da ni da gidana, Ubangiji ne za mu bauta wa.”
Pakli se vám zdá zle sloužiti Hospodinu, vyvolte sobě dnes, komu byste sloužili, buď bohy, jimž sloužili otcové vaši, kteříž byli za řekou, buď bohy Amorejských, v jichž zemi bydlíte; jáť pak a dům můj sloužiti budeme Hospodinu.
16 Sai mutanen suka amsa suka ce, “Allah ya kiyashe mu da rabuwa da Ubangiji Allahnmu, har a ce mu bauta wa waɗansu alloli!
Jemuž odpověděl lid, řka: Odstup to od nás, abychom opustiti měli Hospodina a sloužiti bohům cizím.
17 Ubangiji Allahnmu ne da kansa ya fitar da iyayenmu daga Masar, daga ƙasar bauta, ya yi manyan abubuwan al’ajabi, a idanunmu. Ya kiyaye mu cikin dukan hanyar da muka bi, da cikin ƙasashen da muka ratsa;
Nebo Hospodin Bůh náš onť jest, kterýž vyvedl nás i otce naše z země Egyptské, z domu služebnosti, a kterýž činil před očima našima znamení ta veliká, a choval nás na vší cestě, po níž jsme šli, a mezi všemi národy, skrze něž jsme prošli.
18 Ubangiji kuwa ya kore mana dukan Amoriyawa, waɗanda suke zaune a ƙasar. Don haka mu ma za mu bauta wa Ubangiji, gama shi ne Allahnmu.”
A vypudil Hospodin všecky národy, zvláště Amorejského, obyvatele země této, před tváří naší; my také sloužiti budeme Hospodinu, nebo on jest Bůh náš.
19 Yoshuwa ya ce wa mutanen, “Ba za ku iya bauta wa Ubangiji ba gama shi Allah mai tsarki ne; mai kishi kuma. Ba zai gafarta muku zunubin tawaye ba.
I řekl Jozue lidu: Nebudete moci sloužiti Hospodinu, nebo Bůh svatý jest, Bůh silný horlivý jest, nesnese nepravostí vašich a hříchů vašich.
20 In kuka juya wa Ubangiji baya, kuka bauta wa waɗansu alloli, zai juya yă kawo muku bala’i, yă hallaka ku, yă kawo ƙarshenku.”
Jestliže byste opustíce Hospodina, sloužili bohům cizozemců, obrátí se a zle učiní vám, a zkazí vás, poněvadž prvé dobře učinil vám.
21 Amma mutanen suka ce wa Yoshuwa, “Mu dai! Za mu bauta wa Ubangiji.”
Jemuž odpověděl lid: Nikoli, ale Hospodinu sloužiti budeme.
22 Yoshuwa kuwa ya ce musu, “Ku ne shaidun kanku cewa kun zaɓi ku bauta wa Ubangiji.” Suka amsa suka ce, “I, mu ne shaidun kanmu.”
I řekl Jozue lidu: Svědkové budete sami proti sobě, že jste sobě vyvolili Hospodina, abyste jemu sloužili. Tedy odpověděli: Svědkové jsme.
23 Yoshuwa ya ce musu, “Yanzu sai ku zubar da allolin da suke cikinku, ku miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila zuciyarku.”
Jimž on řekl: Odvrztež tedy nyní bohy cizozemců, kteříž jsou u prostřed vás, a nakloňte srdcí svých k Hospodinu Bohu Izraelskému.
24 Mutanen kuma suka ce, “Za mu bauta wa Ubangiji Allahnmu, mu kuma yi masa biyayya.”
Odpověděl lid Jozue: Hospodinu Bohu našemu sloužiti a hlasu jeho poslouchati budeme.
25 A wannan rana Yoshuwa ya yi alkawari saboda mutanen, kuma a can Shekem ya tsara musu ƙa’idodi da dokoki.
A tak učinil Jozue toho dne smlouvu s lidem, a předložil jim ustanovení a soudy v Sichem.
26 Yoshuwa kuwa ya rubuta abubuwan nan a cikin Littafin Dokoki na Allah. Sa’an nan ya ɗauki babban dutse ya ajiye a ƙarƙashin itacen oak kusa da tsattsarkan wuri na Ubangiji.
A zapsal Jozue slova ta do knihy zákona Božího; vzav také kámen veliký, postavil jej tu pod dubem, kterýž byl u svatyně Hospodinovy.
27 Ya ce wa duka mutanen, “Ku gani! Wannan dutse zai zama mana shaida, ya ji duk maganar da Ubangiji ya yi mana, zai zama muku shaida in ba ku yi wa Allahnku gaskiya ba.”
I řekl Jozue všemu lidu: Aj, kámen tento bude mezi námi na svědectví, nebo on slyšel všecka slova Hospodinova, kteráž mluvil s námi, a bude na svědectví proti vám, abyste snad neklamali proti Bohu svému.
28 Sai Yoshuwa ya sallami mutane, kowa ya tafi ƙasar da aka ba shi gādo.
A rozpustil Jozue lid, jednoho každého do dědictví jeho.
29 Bayan waɗannan abubuwa, Yoshuwa ɗan Nun, bawan Ubangiji, ya mutu yana da shekaru ɗari da goma.
I stalo se po vykonání těch věcí, že umřel Jozue syn Nun, služebník Hospodinův, jsa ve stu a desíti letech.
30 Suka kuma binne shi a ƙasarsa ta gādo, a Timnat Sera a ƙasar kan tudu ta Efraim, arewa da Dutsen Ga’ash.
A pochovali ho v krajině dědictví jeho, v Tamnatsáre, kteréž jest na hoře Efraim k straně půlnoční hory Gás.
31 Isra’ilawa kuwa sun bauta wa Ubangiji dukan kwanakin Yoshuwa, da kuma kwanakin dattawan da ya bari, da waɗanda suka ga duk abin da Ubangiji ya yi wa Isra’ila.
I sloužil Izrael Hospodinu po všecky dny Jozue, i po všecky dny starších, kteříž dlouho živi byli po Jozue, a kteříž povědomi byli všech skutků Hospodinových, kteréž učinil Izraelovi.
32 Aka kuma binne ƙasusuwan Yusuf da aka kawo daga Masar, a Shekem a wurin da Yaƙub ya saya da azurfa ɗari daga’ya’yan Hamor, babban Shekem. Wurin ya zama gādon zuriyar Yusuf.
Kosti pak Jozefovy, kteréž byli vynesli synové Izraelští z Egypta, pochovali v Sichem, v dílu pole, kteréž koupil Jákob od synů Emora otce Sichemova za sto peněz; i byly u synů Jozefových v dědictví jejich.
33 Eleyazar ɗan Haruna, ya mutu aka binne shi a Gibeya, wurin da aka ba ɗansa Finehas a ƙasar kan tudu ta Efraim.
Eleazar také, syn Aronův, umřel, a pochovali jej na pahrbku Fínesa syna jeho, kterýž dán byl jemu na hoře Efraim.

< Yoshuwa 24 >