< Yoshuwa 23 >
1 An daɗe bayan da Ubangiji ya ba Isra’ilawa hutu daga dukan abokan gāban da suke kewaye da su. Yoshuwa kuwa ya tsufa, shekarunsa sun yi yawa,
Bangʼ kinde moko ka Jehova Nyasaye nosemiyo jo-Israel kwe e kindgi gi wasikgi duto, noyudo ka koro Joshua oseti kendo ne en gi higni moniangʼ,
2 sai ya aika a kira Isra’ilawa duka, dattawansu, shugabanninsu, alƙalansu, da manyan ma’aikatansu, ya ce musu, “Na tsufa, shekaruna kuwa sun yi yawa,
omiyo noluongo jo-Israel duto kaachiel gi jodong-gi, jotelo, jongʼad bura kod jotelo mamoko kendo mi owachonegi niya, “Aseti kendo hika oseniangʼ.
3 ku kanku kun ga dukan abubuwan da Ubangiji Allahnku ya yi da idanunku wa dukan ƙasashen nan, Ubangiji Allahnku shi ne wanda ya yi yaƙi dominku.
Un uwegi useneno gigo ma Jehova Nyasaye osetimo ni ogendinigi duto nikech un; ne en Jehova Nyasaye ma Nyasachu ema nokedonu.
4 Ku tuna yadda na rarraba wa kabilanku ƙasashen nan su zama naku na gādo, dukan ƙasashen da suka rage, ƙasashen da na ci da yaƙi, tsakanin Urdun da Bahar Rum a yamma.
Paruru kaka asepogo ni dhoutu pinje duto mag ogendini mane odongʼ kaka girkeni, ogendini mane aloyo, modak e kind aora Jordan kod Nam Maduongʼ mantiere yo podho chiengʼ.
5 Ubangiji Allahnku kansa zai kore su a madadinku. Zai fafare su a gabanku, za ku kuwa mallaki ƙasarsu, yadda Ubangiji Allah ya yi muku alkawari.
Jehova Nyasaye ma Nyasachu owuon biro riembo wasiku e nyimu. Omiyo riembgiuru gia e nyimu, kendo unukaw pinygi, mana kaka Jehova Nyasaye ma Nyasachu nosingonu.
6 “Ku yi ƙarfin hali, ku yi hankali, ku yi biyayya da dukan abin da aka rubuta a cikin Littafin Dokoki na Musa, ba tare da kun juya hagu ko dama ba.
“Beduru motegno ahinya; beduru motangʼ mondo ulu mago duto mondikie Kitabu mar Chik mar Musa, ma ok udok yo korachwich kata koracham.
7 Kada ku haɗa kai da mutanen nan da suke zama cikinku; ba ruwanku da sunayen allolinsu, kada ku rantse da su. Kada kuwa ku bauta musu ko kuwa ku rusuna musu.
Kik uriwru gi ogendini modongʼ e dieru, kik uluong nying nyisechegi kata kik ukwongʼru gi nying-gi. Kik utinegi kata kik ukulrunegi.
8 Sai dai ku riƙe Ubangiji Allahnku da kyau, yadda kuka yi har zuwa yanzu.
To nyaka umak Jehova Nyasaye ma Nyasachu motegno, mana kaka usebedo ka utimo.”
9 “Ubangiji ya kori manyan ƙasashe masu ƙarfi; har wa yau ba wanda ya iya cin ku da yaƙi.
“Jehova Nyasaye oseriembo e nyimu oganda maduongʼ kendo maratego; kendo nyaka odiechiengni onge ngʼama oseloyou.
10 Mutum ɗaya a cikinku ya isa yă sa mutane dubu nasu su gudu, domin Ubangiji Allahnku yana yaƙi dominku, kamar yadda ya yi alkawari.
Ngʼato achiel biro lawo ji alufu achiel, nikech Jehova Nyasaye ma Nyasachu kedonu, mana kaka ne osingonu.
11 Saboda haka sai ku kula da kanku sosai, ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku.
Omiyo beduru motangʼ mondo uher Jehova Nyasaye ma Nyasachu.
12 “Amma in kuka juya baya kuka zama abokai ga waɗanda suka ragu suke zama a cikinku a ƙasashen nan, har kuka yi auratayya da su, kuka haɗa kai da su,
“To ka ungʼanyo mi uriworu kod jogo motony manie pinyni modongʼ e dieru kendo unywomoru kodgi,
13 ku tabbata cewa Ubangiji Allahnku ba zai kore muku mutanen ƙasashen nan ba, sai ma su zama muku dutsen tuntuɓe da tarko, za su zama bulala a bayanku, ƙayayyuwa a idanunku, har sai kun hallaka daga wannan ƙasa mai kyau wadda Ubangiji Allahnku ya ba ku.
to ngʼeuru ni Jehova Nyasaye ma Nyasachu ok nochak oriemb ogendini e dieru kendo. Jogo nobednu obadho gi ramaki, boka mi chwadogo ngʼeu, kendo kudho e wengeu, nyaka chop ulal nono uae pinyni, ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu osemiyou.
14 “Yanzu na kusa barin fuskar duniyan nan. Kun sani da dukan zuciyarku, da dukan ranku cewa, Ba ko ɗaya daga cikin alkawuran da Ubangiji Allahnku ya yi, da bai cika ba. Kowane alkawari ya cika; ba ko ɗaya da bai cika ba.
“Koro sani adwaro dhi kuma ji duto manie piny dhiyoe. Ungʼeyo malongʼo gi chunyu duto ni onge singo moro amora ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu nomiyou ma pod ok otimo. Singo duto osetimo maonge modongʼ.
15 Kamar yadda Ubangiji Allahnku kuwa ya cika kowane alkawari mai kyau, haka ma ba zai fasa kawo muku bala’in da ya faɗi ba, sai ya hallaka ku daga wannan ƙasa mai kyau da ya ba ku.
Mana kaka singo duto maber mar Jehova Nyasaye ma Nyasachu osebedo adiera, omiyo Jehova Nyasaye biro kelo kuomu gigo maricho duto mobwogou godo, nyaka one ni otiekou pep e piny maberni ma osemiyou.
16 In kuka karya alkawarin Ubangiji Allahnku wanda ya umarce ku, in kuka je kuka bauta wa waɗansu alloli, kuka rusuna musu, fushin Ubangiji zai sauko a kanku, za ku kuwa hallaka da sauri daga ƙasan nan mai kyau da ya ba ku.”
Ka uketho singruok mane kindu gi Jehova Nyasaye ma Nyasachu, mane ochikou, kendo mi udhi ma utiyo ne nyiseche manono kukulorunegi, to mirimb Nyasaye biro olore kuomu, kendo ubiro lal nono piyo e piny maber ma osemiyouni.”