< Yoshuwa 21 >
1 To, a lokacin, sai shugabannin iyalan Lawiyawa suka je wurin Eleyazar firist, Yoshuwa ɗan Nun da kuma shugabannin sauran iyalan kabilu na Isra’ila a
Kwasekusondela inhloko zaboyise bamaLevi kuEleyazare umpristi lakuJoshuwa indodana kaNuni lakuzo inhloko zaboyise bezizwe zabantwana bakoIsrayeli,
2 Shilo cikin Kan’ana, suka ce musu, “Ubangiji ya yi umarni ta wurin Musa cewa a ba mu garuruwan da za mu zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau don dabbobinmu.”
bakhuluma kubo eShilo elizweni leKhanani, besithi: INkosi yalaya ngesandla sikaMozisi ukusinika imizi yokuhlala, lamadlelo ayo ezifuyo zethu.
3 Saboda haka kamar yadda Ubangiji ya umarta, sai Isra’ilawa suka ba wa Lawiyawa waɗannan garuruwa da wuraren kiwo daga cikin gādonsu.
Ngakho abantwana bakoIsrayeli banika amaLevi okwelifa labo ngokomlayo weNkosi, limizi lamadlelo ayo.
4 Ƙuri’a ta farko ta fāɗa a kan Kohatawa bisa ga iyalansu. Sai aka ba wa Lawiyawa waɗanda suke’yan zuriyar Haruna, firist, garuruwa goma sha uku daga kabilan Yahuda, Simeyon da Benyamin.
Kwasekuvela inkatho yensendo zamaKohathi. Abantwana bakoAroni umpristi, abavela kumaLevi, ngenkatho esizweni sakoJuda lesizweni sakoSimeyoni lesizweni sakoBhenjamini, basebesiba lemizi elitshumi lantathu.
5 Sauran Kohatawan kuma aka ba su garuruwa goma daga iyalan kabilar Efraim, Dan da kuma rabi kabilar Manasse.
Labaseleyo kubantwana bakaKohathi, ngenkatho ensendweni zesizwe sakoEfrayimi lesizweni sakoDani lengxenyeni eyodwa kwezimbili yesizwe sakoManase, baba lemizi elitshumi.
6 Aka kuma ba wa zuriyar Gershon garuruwa goma sha uku daga iyalan kabilan Issakar, Asher, Naftali, da kuma rabin kabilar Manasse a Bashan.
Labantwana bakoGerishoni, ngenkatho ensendweni zesizwe sakoIsakari lesizweni sakoAsheri lesizweni sakoNafithali lengxenyeni eyodwa kwezimbili yesizwe sakoManase eBashani, baba lemizi elitshumi lantathu.
7 Aka ba wa zuriyar Merari bisa ga iyalansu, garuruwa goma sha biyu daga kabilan Ruben, Gad da Zebulun.
Abantwana bakoMerari ngokwensendo zabo, esizweni sakoRubeni lesizweni sakoGadi lesizweni sakoZebuluni, baba lemizi elitshumi lambili.
8 Haka Isra’ilawa suka ba wa Lawiyawa waɗannan garuruwa da wuraren kiwo masu kyau, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
Labantwana bakoIsrayeli banika amaLevi le imizi lamadlelo ayo ngenkatho, njengokulaya kweNkosi ngesandla sikaMozisi.
9 Daga kabilan Yahuda da Simeyon ne aka ba su waɗannan garuruwan da aka ambata,
Basebenika esizweni sabantwana bakoJuda lesizweni sabantwana bakoSimeyoni le imizi, eqanjwa ngebizo,
10 (ga garuruwan da aka ba wa zuriyar Haruna waɗanda suke daga iyalan Kohatawa na Lawiyawa, domin ƙuri’a ta farko ta fāɗa a kansu),
eyayingeyabantwana bakoAroni, bevela kunsendo zamaKohathi ebantwaneni bakoLevi, ngoba baba lenkatho yokuqala.
11 an ba su, Kiriyat Arba (wato, Hebron), da wurin kiwon da yake kewaye da ƙasar kan tudu ta Yahuda. (Arba shi ne kakan Anak.)
Basebebanika iKiriyathi-Arba, uyise kaAnoki, okuyiHebroni, ezintabeni zakoJuda lamadlelo inhlangothi zayo zonke.
12 Amma sai aka ba Kaleb ɗan Yefunne filayen da kuma ƙauyukan da suke kewaye da birnin, su zama nasa.
Kodwa insimu yomuzi lemizana yawo bakunika uKalebi indodana kaJefune ukuba ngeyakhe.
13 Sai aka ba zuriyar Haruna firist, ƙasar Hebron (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), da Libna,
Ngakho banika abantwana bakoAroni umpristi umuzi wokuphephela wombulali, iHebroni, lamadlelo ayo, leLibhina lamadlelo ayo,
14 da Yattir, da Eshtemowa,
leJatiri lamadlelo ayo, leEshithemowa lamadlelo ayo,
leHoloni lamadlelo ayo, leDebiri lamadlelo ayo,
16 da Ayin, da Yutta, da kuma Bet-Shemesh, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa tara ke nan daga kabilun nan biyu, Yahuda da Simeyon.
leAyini lamadlelo ayo, leJuta lamadlelo ayo, leBeti-Shemeshi lamadlelo ayo; imizi eyisificamunwemunye kulezizizwe ezimbili.
17 Daga kabilar Benyamin kuwa aka ba su, Gibeyon, Geba,
Lesizweni sakoBhenjamini: IGibeyoni lamadlelo ayo, iGeba lamadlelo ayo,
18 Anatot da Almon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
iAnathothi lamadlelo ayo, leAlimoni lamadlelo ayo: Imizi emine.
19 Duka-duka garuruwan firistoci, zuriyar Haruna, su goma sha uku ne tare da wuraren kiwonsu.
Yonke imizi yabantwana bakoAroni, abapristi, yayilemizi elitshumi lantathu lamadlelo ayo.
20 Aka kuma ba wa sauran Kohatawa, iyalan Lawiyawa, garuruwa daga kabilar Efraim.
Lensendo zabantwana bakoKohathi, amaLevi, asalayo ebantwaneni bakoKohathi, baba lemizi yenkatho yabo esizweni sakoEfrayimi.
21 A ƙasar kan tudu ta Efraim, aka ba su, Shekem (garin masu neman mafaka don sun yi kisa) da Gezer,
Basebebanika umuzi wokuphephela umbulali, iShekema lamadlelo ayo entabeni yakoEfrayimi, leGezeri lamadlelo ayo,
22 Kibzayim da Bet-Horon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
leKibizayimi lamadlelo ayo, leBhethi-Horoni lamadlelo ayo: Imizi emine.
23 Haka kuma daga kabilar Dan, aka ba su, Elteke, Gibbeton,
Lesizweni sakoDani iEliteke lamadlelo ayo, iGibethoni lamadlelo ayo,
24 Aiyalon da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
iAjaloni lamadlelo ayo, iGathi-Rimoni lamadlelo ayo: Imizi emine.
25 Daga rabin kabilar Manasse kuwa aka ba su, Ta’anak da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa biyu ke nan.
Lengxenyeni eyodwa kwezimbili yesizwe sakoManase, iThahanakhi lamadlelo ayo, leGathi-Rimoni lamadlelo ayo: Imizi emibili.
26 Dukan garuruwan nan goma tare da wuraren kiwonsu ne aka ba sauran iyalan Kohatawa.
Yonke imizi yensendo zabantwana bakoKohathi abaseleyo yayilitshumi lamadlelo ayo.
27 Aka ba wa zuriyar Gershon, waɗanda suke Lawiyawa, rabo. Daga rabin kabilar Manasse, Golan a cikin Bashan (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), da Be’eshtera, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa biyu ke nan;
Lakubantwana bakoGerishoni, bensendo zamaLevi, kungxenye yesizwe sakoManase, iGolani eBashani, umuzi wokuphephela umbulali, lamadlelo ayo, leBheyeshithera lamadlelo ayo: Imizi emibili.
28 daga kabilar Issakar kuma aka ba su Kishiyon, Daberat,
Lesizweni sakoIsakari, iKishiyoni lamadlelo ayo, iDaberathi lamadlelo ayo,
29 Yarmut da En Gannim, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
iJarimuthi lamadlelo ayo, iEni-Ganimi lamadlelo ayo: Imizi emine.
30 daga kabilar Asher kuwa aka ba su, Mishal, Abdon,
Lesizweni sakoAsheri, iMishali lamadlelo ayo, iAbidoni lamadlelo ayo,
31 Helkat da Rehob, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
iHelkathi lamadlelo ayo, leRehobi lamadlelo ayo: Imizi emine.
32 daga kabilar Naftali kuma aka ba su, Kedesh a cikin Galili (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), Hammon-Dor da kuma Kartan, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa uku ke nan.
Lesizweni sakoNafithali, iKedeshi eGalili, umuzi wokuphephela umbulali, lamadlelo ayo, leHamothi-Dori lamadlelo ayo, leKaritani lamadlelo ayo: Imizi emithathu.
33 Duka-duka, garuruwan iyalan Gershonawa goma sha uku ne, tare da wuraren kiwonsu.
Yonke imizi yamaGerishoni ngokwensendo zawo yayiyimizi elitshumi lantathu lamadlelo ayo.
34 Aka ba wa iyalan Merari (sauran Lawiyawa) garuruwa, daga kabilar Zebulun, wato, Yokneyam, Karta,
Lensendo zabantwana bakoMerari, amaLevi aseleyo, zaba leJokineyamu esizweni sakoZebuluni lamadlelo ayo, leKarita lamadlelo ayo,
35 Dimna da kuma Nahalal, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
iDimina lamadlelo ayo, iNahalali lamadlelo ayo: Imizi emine.
36 daga kabilar Ruben kuma aka ba su, Bezer, Yahza,
Lesizweni sakoRubeni, iBezeri lamadlelo ayo, leJahaza lamadlelo ayo,
37 Kedemot da kuma Mefa’at, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;
iKedemothi lamadlelo ayo, leMefahathi lamadlelo ayo: Imizi emine.
38 daga kabilar Gad kuwa aka ba su, Ramot Gileyad (garin masu neman mafaka don sun yi kisa), Mahanayim,
Lesizweni sakoGadi, iRamothi eGileyadi, umuzi wokuphephela umbulali, lamadlelo ayo, leMahanayimi lamadlelo ayo,
39 Heshbon da kuma Yazer, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan.
iHeshiboni lamadlelo ayo, iJazeri lamadlelo ayo: Imizi emine isiyonke.
40 Duka-duka garuruwan da aka ba iyalan mutanen Merari, waɗanda su ne sauran Lawiyawa, garuruwa goma sha biyu ne.
Yonke imizi yayingeyabantwana bakoMerari, ngokwensendo zabo, abaseleyo ensendweni zamaLevi. Lenkatho yabo yayiyimizi elitshumi lambili.
41 Jimillar birane da wurarensu na kiwon da aka ba Lawiyawa daga cikin mallakar jama’ar Isra’ila guda arba’in da takwas ne.
Yonke imizi yamaLevi phakathi kwelifa labantwana bakoIsrayeli yayiyimizi engamatshumi amane lesificaminwembili lamadlelo ayo.
42 Dukan garuruwan nan kowannensu yana kewaye da wurin kiwo.
Le imizi, lowo lalowo wawulamadlelo awo inhlangothi zawo zonke. Kwakunjalo kuleyo yonke imizi.
43 Ubangiji kuwa ya ba Isra’ilawa dukan ƙasar da ya yi wa kakanninsu alkawari, suka kuwa mallake ta, suka zauna a cikinta.
INkosi yasinika uIsrayeli ilizwe lonke eyafunga ukubanika lona oyise; basebesidla ilifa lalo bahlala kulo.
44 Ubangiji ya ba su hutawa a kowane gefe kamar yadda ya yi wa kakanninsu alkawari, ba ko ɗaya daga cikin abokan gābansu da ya iya cinsu da yaƙi.
INkosi yasibanika ukuphumula inhlangothi zonke njengokufunga kwayo konke kuboyise. Kakumanga muntu phambi kwabo kuzo zonke izitha zabo. INkosi yazinikela izitha zonke zabo esandleni sabo.
45 Ubangiji kuwa ya cika kowane alkawarin alherin da ya yi wa mutanen Isra’ila.
Kakwehlulekanga lalutho lwayo yonke into enhle iNkosi eyayikhuluma kuyo indlu kaIsrayeli; konke kwenzeka.