< Yoshuwa 20 >

1 Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
Och Herren talade med Josua, och sade:
2 “Ka gaya wa Isra’ilawa su keɓe waɗansu birane su zama biranen mafaka kamar yadda na umarce ku ta wurin Musa,
Säg Israels barnom: Skicker ibland eder några fristäder, om hvilka jag eder genom Mosen sagt hafver;
3 domin idan wani ya kashe wani bisa kuskure ba da niyyar yin kisankai ba, mutumin zai iya gudu zuwa can yă fake don kada a kashe shi.
Att dit må fly en mandråpare, som slår en själ oförvarandes och ovetandes; att de må ibland eder fri vara för blodhämnaren.
4 Lokacin da ya gudu zuwa ɗaya daga cikin biranen nan, sai yă tsaya a ƙofar birnin yă gaya wa dattawan wannan birni damuwarsa. Sa’an nan su karɓe shi su ba shi wurin zama a cikin birninsu.
Och den som flyr till någon af de städer, han skall stå utanför stadsporten, och för de äldsta i staden förtälja sin sak; så skola de taga honom in i staden till sig, och få honom rum, att han må bo när dem.
5 In mai neman yă kashe shi don ramako ya bi shi zuwa can, ba za su miƙa shi ba domin ba da niyya ya kashe wani ba, kuma ba fushi ne ya sa ya yi kisan ba.
Och om blodhämnaren kommer efter honom, skola de icke öfverantvarda dråparen i hans händer, efter han oförvarandes slog sin nästa, och var icke tillförene hans ovän.
6 Zai zauna a wannan birni har sai taron jama’a sun yi masa shari’a, kuma har sai lokacin da babban firist wanda yake aiki a lokacin ya mutu, sa’an nan zai iya koma garinsa na dā.”
Så skall han bo i stadenom, tilldess han står för menighetene till rätta, allt intilldess öfverste Presten dör, som på den tiden är; då skall dråparen komma till sin stad igen, och i sitt hus i stadenom, der han utflydder var.
7 Saboda haka suka keɓe Kedesh a Galili a ƙasar kan tudu ta Naftali, Shekem a ƙasar kan tudu ta Efraim, da Kiriyat Arba (wato, Hebron) a ƙasar kan tudu ta Yahuda.
Då helgade de Kedes i Galilea på Naphthali berg, och Sechem på Ephraims berg, och KariathArba, det är Hebron, på Juda berg;
8 A hayin Urdun, gabas da Yeriko, suka keɓe Bezer ta jeji a kan tudu a cikin yankin kabilar Ruben, Ramot cikin Gileyad a kabilar Gad, da Golan cikin Bashan a kabilar Manasse.
Och på hinsidon Jordan vid Jericho österut skickade de Bezer i öknene på slättmarkene, af Rubens slägte; och Ramoth i Gilead, af Gads slägte, och Golan i Basan, af Manasse slägte.
9 In wani mutumin Isra’ila ko kuma wani baƙon da yake zama a cikinsu, ya yi kisankai cikin kuskure, zai iya gudu zuwa biranen da aka keɓe, ba za a bari mai neman ramako yă kashe shi kafin jama’a su yi masa shari’a ba.
Det voro då de städer, som Israels barnom förelagde voro, och främlingomen som ibland dem bodde, att dit skulle fly den som en själ oförvarandes sloge; att han icke skulle ihjälslås af blodhämnaren, intilldess han hade ståndit för menighetene.

< Yoshuwa 20 >