< Yoshuwa 15 >

1 An raba wa kabilar Yahuda gādonsu ta wurin yin ƙuri’a, bisa ga iyalansu, rabon ya kai har zuwa sashen Edom, zuwa Jejin Zin can kurewar kudu.
O lote para a tribo dos filhos de Judá, de acordo com suas famílias, estava na fronteira de Edom, mesmo no deserto de Zin em direção ao sul, na parte mais ao sul.
2 Iyakarsu a kudanci ta tashi tun daga kurewar kudu na Tekun Gishiri,
A fronteira sul deles era a partir da parte mais extrema do Mar Salgado, a partir da baía que olha para o sul;
3 zuwa kudancin Hanyar Kunama, ta ci gaba har zuwa Zin, zuwa kudancin Kadesh Barneya. Sa’an nan ta kurɗa zuwa Hezron har zuwa Addar, ta kuma karkata zuwa Karka.
e saiu para o sul da subida de Akrabbim, e passou para Zin, e subiu pelo sul de Kadesh Barnea, e passou por Hezron, subiu para Addar, e virou para Karka;
4 Sai ta wuce zuwa Azmon ta haɗu da Rafin Masar, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne iyakarsu ta kudu.
e passou para Azmon, saiu no riacho do Egito; e a fronteira terminou no mar. Esta será sua fronteira sul.
5 Iyakarsu ta gabas kuwa ita ce Tekun Gishiri wadda ta zarce har zuwa gaɓar Urdun. Iyakarsu ta arewa ta fara ne daga Tekun Gishiri a bakin Urdun,
A fronteira leste era o Mar Salgado, mesmo até o fim do Jordão. A fronteira do bairro norte era da baía do mar, no final do Jordão.
6 wajen Bet-Hogla ta wuce har zuwa arewancin Bet-Araba, zuwa Dutsen Bohan ɗan Ruben.
A fronteira subiu até Beth Hoglah, e passou pelo norte de Beth Arabah; e a fronteira subiu até a pedra de Bohan, o filho de Reuben.
7 Sai iyakar ta haura zuwa Debir daga Kwarin Akor ta juya arewa da Gilgal, wadda take fuskantar hawan Adummim a kudancin kwari, ta ci gaba zuwa ruwan En Shemesh, ta ɓullo ta En Rogel.
A fronteira subiu até Debir do vale de Achor, e assim para o norte, olhando para Gilgal, que enfrenta a subida de Adummim, que fica no lado sul do rio. A fronteira passou para as águas de En Shemesh, e terminou em En Rogel.
8 Sai kuma ta gangara zuwa Kwarin Ben Hinnom a gangaren kudancin birnin Yebusiyawa (wato, Urushalima). Daga can ta haura zuwa kan tudun a yammancin Kwarin Hinnom, a arewancin ƙarshen Kwarin Refayim.
A fronteira subiu pelo vale do filho de Hinnom até o lado sul do Jebusite (também chamado Jerusalém); e a fronteira subiu até o topo da montanha que fica antes do vale de Hinnom para o oeste, que fica na parte mais distante do vale de Rephaim para o norte.
9 Daga kan tudun, iyakar ta nufi maɓulɓular ruwa na Neftowa, ta ɓullo a garuruwan da suke a Dutsen Efron, ta gangara zuwa Ba’ala (wato, Kiriyat Yeyarim).
A fronteira se estendeu do topo da montanha até a nascente das águas de Neftoah, e foi até as cidades do Monte Ephron; e a fronteira se estendeu até Baalah (também chamada de Kiriath Jearim);
10 Sa’an nan ta karkata yamma daga Ba’ala zuwa Dutsen Seyir, ta wuce ta gangaren Dutsen Yeyarim (wato, Kesalon), ta ci gaba zuwa Bet-Shemesh, ta bi zuwa Timna.
e a fronteira virou de Baalah para o oeste até o Monte Seir, e passou ao lado do Monte Jearim (também chamado de Chesalon) ao norte, e desceu até Beth Shemesh, e passou por Timnah;
11 Ta wuce zuwa gangaren arewancin Ekron, ta juya zuwa Shikkeron, ta wuce zuwa Dutsen Ba’ala, ta kai Yabneyel, iyakarta ta ƙare a teku.
e a fronteira saiu para o lado de Ekron ao norte; e a fronteira se estendeu até Shikkeron, e passou pelo Monte Baalah, e saiu em Jabneel; e as saídas da fronteira foram para o mar.
12 Bakin Bahar Rum nan ne iyakar yammanci. Wannan ita ce iyakar da ta kewaye jama’ar Yahuda bisa ga iyalansu.
A fronteira oeste era até a costa do grande mar. Esta é a fronteira dos filhos de Judá, de acordo com suas famílias.
13 Yoshuwa ya ba Kaleb ɗan Yefunne wuri a Yahuda, Kiriyat Arba, wato, Hebron, bisa ga umarnin Ubangiji. (Arba shi ne mahaifin Anak.)
Ele deu a Calebe, filho de Jefoné, uma porção entre os filhos de Judá, de acordo com o mandamento de Yahweh a Josué, até mesmo Kiriath Arba, nomeado em homenagem ao pai de Anak (também chamado Hebron).
14 Daga can sai Kaleb ya kori’ya’yan Anak, maza su uku daga Hebron, wato, Sheshai, Ahiman da Talmai.
Caleb expulsou os três filhos de Anak: Sheshai, e Ahiman, e Talmai, os filhos de Anak.
15 Daga can ya nufi Debir ya yi yaƙi da mutanen da suke zama a can (Dā sunan Debir, Kiriyat Sefer ne).
Ele foi contra os habitantes de Debir: agora o nome de Debir antes era Kiriath Sepher.
16 Kaleb ya ce, “Zan ba da’yata Aksa aure ga wanda zai ci Kiriyat Sefer da yaƙi.”
Caleb disse: “Aquele que atacar Kiriath Sepher, e o levar, eu lhe darei minha filha Achsah como esposa”.
17 Otniyel ɗan Kenaz, ɗan’uwan Kaleb, ya ci Kiriyat Sefer da yaƙi; saboda haka Kaleb ya ba wa Aksa’yarsa, ya kuwa aure ta.
Othniel, o filho de Kenaz, irmão de Caleb, tomou-a: e lhe deu sua filha Achsah como esposa.
18 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?”
Quando ela chegou, ela pediu que ele pedisse um campo ao pai. Ela saiu do burro e Caleb disse: “O que você quer?”.
19 Ta amsa ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman, tun da ka ba ni wuri a Negeb, ina roƙonka, ka ba ni maɓulɓulan ruwa.” Kaleb kuwa ya ba ta maɓulɓulan ruwa na tuddai da na kwari.
Ela disse: “Dê-me uma bênção. Porque você me colocou na terra do Sul, dê-me também nascentes de água”. Assim, ele lhe deu as molas superiores e as inferiores.
20 Wannan shi ne gādon kabilar Yahuda bisa ga iyalansu.
Esta é a herança da tribo dos filhos de Judá, de acordo com suas famílias.
21 Garuruwan kabilar Yahuda da suke kudu cikin Negeb zuwa iyakar Edom su ne. Kabzeyel, Eder, Yagur,
As cidades mais distantes da tribo dos filhos de Judá em direção à fronteira de Edom no Sul foram Kabzeel, Eder, Jagur,
22 Kina, Dimona, Adada,
Kinah, Dimonah, Adadah,
23 Kedesh, Hazor, Itnan,
Kedesh, Hazor, Ithnan,
24 Zif, Telem, Beyalot,
Ziph, Telem, Bealoth,
25 Hazor-Hadatta, Keriyot Hezron (wato, Hazor),
Hazor Hadattah, Kerioth Hezron (também chamada Hazor),
26 Amam, Shema, Molada,
Amam, Shema, Moladah,
27 Hazar Gadda, Heshmon, Bet-Felet,
Hazar Gaddah, Heshmon, Beth Pelet,
28 Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
Hazar Shual, Beersheba, Biziothiah,
29 Ba’ala, Iyim, Ezem,
Baalah, Iim, Ezem,
30 Eltolad, Kesil, Horma,
Eltolad, Chesil, Hormah,
31 Ziklag, Madmanna, Sansanna,
Ziklag, Madmannah, Sansannah,
32 Lebayot, Shilhim, Ayin, Rimmon, jimillarsu, garuruwa da ƙauyukansu duka ashirin da tara ne.
Lebaoth, Shilhim, Ain, e Rimmon. Todas as cidades são vinte e nove, com seus vilarejos.
33 Biranen da suke a filayen kwari su ne, Eshtawol, Zora; Ashna,
In the lowland, Eshtaol, Zorah, Ashnah,
34 Zanowa, En Gannim, Taffuwa, Enam,
Zanoah, En Gannim, Tappuah, Enam,
35 Yarmut, Adullam, Soko, Azeka,
Jarmuth, Adullam, Socoh, Azekah,
36 Sha’arayim, Aditayim, Gedera (Gederotayim ke nan). Garuruwa goma sha huɗu ke nan da ƙauyukansu.
Shaaraim, Adithaim e Gederah (ou Gederothaim); catorze cidades com seus vilarejos.
37 Zenan, Hadasha, Migdal Gad,
Zenan, Hadashah, Migdal Gad,
38 Dileyan, Mizfa, Yokteyel,
Dilean, Mizpah, Joktheel,
39 Lakish, Bozkat, Eglon,
Lachish, Bozkath, Eglon,
40 Kabbon, Lahman, Kitlish,
Cabbon, Lahmam, Chitlish,
41 Gederot, Bet-Dagon, Na’ama, Makkeda, garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
Gederoth, Beth Dagon, Naamah, e Makkedah; dezesseis cidades com suas aldeias.
42 Libna, Eter, Ashan,
Libnah, Ether, Ashan,
43 Yefta, Ashna, Nezib,
Iphtah, Ashnah, Nezib,
44 Keyila, Akzib, Maresha, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
Keilah, Achzib, e Mareshah; nove cidades com suas aldeias.
45 Ekron da ƙauyukan da suke kewaye da ita;
Ekron, com suas cidades e aldeias;
46 yammancin Ekron da dukan garuruwa da ƙauyukan da suke kusa da Ashdod.
de Ekron até o mar, todos que estavam à beira de Ashdod, com suas aldeias.
47 Ashdod da garuruwa da kuma ƙauyukan da suke kewaye da ita, Gaza da garuruwanta da ƙauyukanta har zuwa Rafin Masar da kuma Bahar Rum.
Ashdod, com suas vilas e aldeias; Gaza, com suas vilas e aldeias; até o riacho do Egito, e o grande mar com sua linha costeira.
48 Birane na cikin ƙasar tuddai kuwa, su ne, Shamir, Yattir, Soko,
No país das colinas, Shamir, Jattir, Socoh,
49 Danna, Kiriyat Sanna (wato, Debir),
Dannah, Kiriath Sannah (que é Debir),
50 Anab, Eshtemo, Anim,
Anab, Eshtemoh, Anim,
51 Goshen, Holon, Gilo, garuruwa goma sha ɗaya ke nan da ƙauyukansu.
Goshen, Holon, e Giloh; onze cidades com suas aldeias.
52 Arab, Duma, Eshan,
Arab, Dumah, Eshan,
53 Yanum, Bet-Taffuwa, Afeka,
Janim, Beth Tappuah, Aphekah,
54 Humta, Kiriyat Arba (wato, Hebron) da Ziyor, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
Humtah, Kiriath Arba (também chamada Hebron), e Zior; nove cidades com suas vilas.
55 Mawon, Karmel, Zif, Yutta
Maon, Carmel, Ziph, Jutah,
56 Yezireyel, Yokdeyam, Zanowa,
Jezreel, Jokdeam, Zanoah,
57 Kayin, Gibeya, Timna, garuruwa goma ke nan da ƙauyukansu.
Kain, Gibeah, e Timnah; dez cidades com suas aldeias.
58 Halhul, Bet-Zur, Gedor,
Halhul, Beth Zur, Gedor,
59 Ma’arat, Bet-Anot, Eltekon, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
Maarath, Beth Anoth, e Eltekon; seis cidades com suas vilas.
60 Kiriyat Ba’al (wato, Kiriyat Yeyarim) da Rabba, garuruwa biyu ke nan da ƙauyukansu.
Kiriath Baal (também chamada Kiriath Jearim), e Rabbah; duas cidades com suas vilas.
61 Biranen da suke a jeji kuwa su ne, Bet-Araba, Middin, Sekaka,
In the wilderness, Beth Arabah, Middin, Secacah,
62 Nibshan, Birnin gishiri da En Gedi, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
Nibshan, a Cidade do Sal, e En Gedi; seis cidades com suas aldeias.
63 Kabilar Yahuda kuwa ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zama cikin Urushalima ba; har wa yau Yebusiyawa suna nan zaune tare da mutanen Yahuda.
Quanto aos jebuseus, os habitantes de Jerusalém, os filhos de Judá não puderam expulsá-los; mas os jebuseus vivem com os filhos de Judá em Jerusalém até os dias de hoje.

< Yoshuwa 15 >