< Yoshuwa 15 >
1 An raba wa kabilar Yahuda gādonsu ta wurin yin ƙuri’a, bisa ga iyalansu, rabon ya kai har zuwa sashen Edom, zuwa Jejin Zin can kurewar kudu.
La part échue par le sort à la tribu des enfants de Juda, selon leurs familles, fut à la frontière d'Édom, au désert de Tsin, vers le midi, à l'extrémité méridionale.
2 Iyakarsu a kudanci ta tashi tun daga kurewar kudu na Tekun Gishiri,
Leur frontière méridionale partait de l'extrémité de la mer Salée, depuis le bras qui regarde vers le midi;
3 zuwa kudancin Hanyar Kunama, ta ci gaba har zuwa Zin, zuwa kudancin Kadesh Barneya. Sa’an nan ta kurɗa zuwa Hezron har zuwa Addar, ta kuma karkata zuwa Karka.
Et elle sortait au midi de la montée d'Akrabbim, passait vers Tsin, montait au midi de Kadès-Barnéa, passait à Hetsron, montait vers Addar, tournait vers Karkaa,
4 Sai ta wuce zuwa Azmon ta haɗu da Rafin Masar, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne iyakarsu ta kudu.
Passait vers Atsmon, sortait au torrent d'Égypte; et la frontière aboutissait à la mer. Ce sera là, dit Josué, votre frontière du côté du midi.
5 Iyakarsu ta gabas kuwa ita ce Tekun Gishiri wadda ta zarce har zuwa gaɓar Urdun. Iyakarsu ta arewa ta fara ne daga Tekun Gishiri a bakin Urdun,
Et la frontière vers l'orient était la mer Salée, jusqu'à l'embouchure du Jourdain; et la frontière de la région du nord partait du bras de mer qui est à l'embouchure du Jourdain.
6 wajen Bet-Hogla ta wuce har zuwa arewancin Bet-Araba, zuwa Dutsen Bohan ɗan Ruben.
Et la frontière montait à Beth-Hogla, et passait au nord de Beth-Araba. Et la frontière montait à la pierre de Bohan, fils de Ruben.
7 Sai iyakar ta haura zuwa Debir daga Kwarin Akor ta juya arewa da Gilgal, wadda take fuskantar hawan Adummim a kudancin kwari, ta ci gaba zuwa ruwan En Shemesh, ta ɓullo ta En Rogel.
Puis la frontière montait vers Débir, du côté de la vallée d'Acor, et vers le nord, se dirigeant vers Guilgal, qui est vis-à-vis de la montée d'Adummim, au midi du torrent; la frontière passait ensuite près des eaux d'En-Shémèsh et aboutissait à En-Roguel.
8 Sai kuma ta gangara zuwa Kwarin Ben Hinnom a gangaren kudancin birnin Yebusiyawa (wato, Urushalima). Daga can ta haura zuwa kan tudun a yammancin Kwarin Hinnom, a arewancin ƙarshen Kwarin Refayim.
De là la frontière montait par la vallée du fils de Hinnom, vers le côté méridional de Jébus, qui est Jérusalem. Ensuite la frontière s'élevait au sommet de la montagne qui est en face de la vallée de Hinnom, vers l'occident, et à l'extrémité de la vallée des Réphaïm, au nord.
9 Daga kan tudun, iyakar ta nufi maɓulɓular ruwa na Neftowa, ta ɓullo a garuruwan da suke a Dutsen Efron, ta gangara zuwa Ba’ala (wato, Kiriyat Yeyarim).
Cette frontière s'étendait du sommet de la montagne vers la source des eaux de Nephthoach, et sortait vers les villes de la montagne d'Éphron; puis la frontière s'étendait à Baala, qui est Kirjath-Jéarim.
10 Sa’an nan ta karkata yamma daga Ba’ala zuwa Dutsen Seyir, ta wuce ta gangaren Dutsen Yeyarim (wato, Kesalon), ta ci gaba zuwa Bet-Shemesh, ta bi zuwa Timna.
La frontière tournait ensuite de Baala à l'occident vers la montagne de Séir, et passait, vers le nord, à côté de la montagne de Jéarim qui est Késalon; puis elle descendait à Beth-Shémesh, et passait à Thimna.
11 Ta wuce zuwa gangaren arewancin Ekron, ta juya zuwa Shikkeron, ta wuce zuwa Dutsen Ba’ala, ta kai Yabneyel, iyakarta ta ƙare a teku.
De là la frontière sortait du côté septentrional d'Ékron. Puis cette frontière s'étendait vers Shikron, passait par la montagne de Baala, et sortait à Jabnéel; et la frontière aboutissait à la mer.
12 Bakin Bahar Rum nan ne iyakar yammanci. Wannan ita ce iyakar da ta kewaye jama’ar Yahuda bisa ga iyalansu.
Or, la frontière de l'occident était la grande mer et la côte. Telle fut, de tous les côtés, la frontière des enfants de Juda, selon leurs familles.
13 Yoshuwa ya ba Kaleb ɗan Yefunne wuri a Yahuda, Kiriyat Arba, wato, Hebron, bisa ga umarnin Ubangiji. (Arba shi ne mahaifin Anak.)
On donna à Caleb, fils de Jephunné, une portion au milieu des enfants de Juda, selon le commandement de l'Éternel à Josué: savoir la cité d'Arba, père d'Anak. C'est Hébron.
14 Daga can sai Kaleb ya kori’ya’yan Anak, maza su uku daga Hebron, wato, Sheshai, Ahiman da Talmai.
Et Caleb en déposséda les trois fils d'Anak: Shéshaï, Ahiman et Thalmaï, enfants d'Anak.
15 Daga can ya nufi Debir ya yi yaƙi da mutanen da suke zama a can (Dā sunan Debir, Kiriyat Sefer ne).
De là il monta vers les habitants de Débir; et le nom de Débir était autrefois Kirjath-Sépher.
16 Kaleb ya ce, “Zan ba da’yata Aksa aure ga wanda zai ci Kiriyat Sefer da yaƙi.”
Et Caleb dit: Je donnerai ma fille Acsa pour femme à celui qui battra Kirjath-Sépher, et la prendra.
17 Otniyel ɗan Kenaz, ɗan’uwan Kaleb, ya ci Kiriyat Sefer da yaƙi; saboda haka Kaleb ya ba wa Aksa’yarsa, ya kuwa aure ta.
Alors Othniel, fils de Kénaz, frère de Caleb, la prit; et il lui donna pour femme sa fille Acsa.
18 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?”
Or il arriva qu'à son entrée chez Othniel, elle l'incita à demander un champ à son père. Et elle se jeta de dessus son âne, et Caleb lui dit: Qu'as-tu?
19 Ta amsa ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman, tun da ka ba ni wuri a Negeb, ina roƙonka, ka ba ni maɓulɓulan ruwa.” Kaleb kuwa ya ba ta maɓulɓulan ruwa na tuddai da na kwari.
Et elle répondit: Donne-moi un présent; puisque tu m'as donné une terre du midi, donne-moi aussi des sources d'eaux. Et il lui donna les sources supérieures et les sources inférieures.
20 Wannan shi ne gādon kabilar Yahuda bisa ga iyalansu.
Tel fut l'héritage de la tribu des enfants de Juda, selon leurs familles.
21 Garuruwan kabilar Yahuda da suke kudu cikin Negeb zuwa iyakar Edom su ne. Kabzeyel, Eder, Yagur,
Les villes à l'extrémité de la tribu des enfants de Juda, vers la frontière d'Édom, au midi, furent Kabtséel, Éder, Jagur,
25 Hazor-Hadatta, Keriyot Hezron (wato, Hazor),
Hatsor-Hadattha, Kérijoth-Hetsron, qui est Hatsor,
27 Hazar Gadda, Heshmon, Bet-Felet,
Hatsar-gadda, Heshmon, Beth-Palet,
28 Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
Hatsar-Shual, Béer-Shéba, Bizjothja,
30 Eltolad, Kesil, Horma,
Eltholad, Késil, Horma,
31 Ziklag, Madmanna, Sansanna,
Tsiklag, Madmanna, Sansanna,
32 Lebayot, Shilhim, Ayin, Rimmon, jimillarsu, garuruwa da ƙauyukansu duka ashirin da tara ne.
Lébaoth, Shilhim, Aïn, et Rimmon; en tout vingt-neuf villes et leurs villages.
33 Biranen da suke a filayen kwari su ne, Eshtawol, Zora; Ashna,
Dans la plaine, Eshthaol, Tsoréa, Ashna,
34 Zanowa, En Gannim, Taffuwa, Enam,
Zanoach, En-Gannim, Thappuach, Énam,
35 Yarmut, Adullam, Soko, Azeka,
Jarmuth, Adullam, Soco, Azéka,
36 Sha’arayim, Aditayim, Gedera (Gederotayim ke nan). Garuruwa goma sha huɗu ke nan da ƙauyukansu.
Shaaraïm, Adithaïm, Guédéra, et Guédérothaïm, quatorze villes et leurs villages;
37 Zenan, Hadasha, Migdal Gad,
Tsénan, Hadasha, Migdal-Gad,
38 Dileyan, Mizfa, Yokteyel,
Dilan, Mitspé, Jokthéel,
39 Lakish, Bozkat, Eglon,
Lakis, Botskath, Églon,
40 Kabbon, Lahman, Kitlish,
Cabbon, Lachmas, Kithlish,
41 Gederot, Bet-Dagon, Na’ama, Makkeda, garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
Guédéroth, Beth-Dagon, Naama, et Makkéda; seize villes et leurs villages;
44 Keyila, Akzib, Maresha, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
Keïla, Aczib et Marésha; neuf villes et leurs villages;
45 Ekron da ƙauyukan da suke kewaye da ita;
Ékron, les villes de son ressort, et ses villages;
46 yammancin Ekron da dukan garuruwa da ƙauyukan da suke kusa da Ashdod.
Depuis Ékron, et à l'occident, toutes celles qui sont dans le voisinage d'Asdod, et leurs villages;
47 Ashdod da garuruwa da kuma ƙauyukan da suke kewaye da ita, Gaza da garuruwanta da ƙauyukanta har zuwa Rafin Masar da kuma Bahar Rum.
Asdod, les villes de son ressort, et ses villages; Gaza, les villes de son ressort, et ses villages, jusqu'au torrent d'Égypte, et à la grande mer et son rivage.
48 Birane na cikin ƙasar tuddai kuwa, su ne, Shamir, Yattir, Soko,
Et dans la montagne, Shamir, Jatthir, Soco,
49 Danna, Kiriyat Sanna (wato, Debir),
Danna, Kirjath-Sanna, qui est Débir,
51 Goshen, Holon, Gilo, garuruwa goma sha ɗaya ke nan da ƙauyukansu.
Gossen, Holon, et Guilo; onze villes et leurs villages;
53 Yanum, Bet-Taffuwa, Afeka,
Janum, Beth-Thappuach, Aphéka,
54 Humta, Kiriyat Arba (wato, Hebron) da Ziyor, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
Humta, Kirjath-Arba, qui est Hébron, et Tsior; neuf villes et leurs villages;
55 Mawon, Karmel, Zif, Yutta
Maon, Carmel, Ziph, Juta,
56 Yezireyel, Yokdeyam, Zanowa,
Jizréel, Jokdéam, Zanoach,
57 Kayin, Gibeya, Timna, garuruwa goma ke nan da ƙauyukansu.
Kaïn, Guibéa, et Thimna; dix villes et leurs villages;
58 Halhul, Bet-Zur, Gedor,
Halhul, Beth-Tsur, Guédor,
59 Ma’arat, Bet-Anot, Eltekon, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
Maarath, Beth-Anoth, et Elthekon; six villes et leurs villages;
60 Kiriyat Ba’al (wato, Kiriyat Yeyarim) da Rabba, garuruwa biyu ke nan da ƙauyukansu.
Kirjath-Baal, qui est Kirjath-Jéarim, et Rabba; deux villes et leurs villages;
61 Biranen da suke a jeji kuwa su ne, Bet-Araba, Middin, Sekaka,
Dans le désert, Beth-Araba, Middin, Secaca,
62 Nibshan, Birnin gishiri da En Gedi, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
Nibshan, et Ir-Hammélach (la ville du sel), et En-Guédi; six villes et leurs villages.
63 Kabilar Yahuda kuwa ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zama cikin Urushalima ba; har wa yau Yebusiyawa suna nan zaune tare da mutanen Yahuda.
Or les enfants de Juda ne purent déposséder les Jébusiens qui habitaient à Jérusalem, et les Jébusiens ont habité avec les enfants de Juda à Jérusalem jusqu'à ce jour.