< Yoshuwa 15 >
1 An raba wa kabilar Yahuda gādonsu ta wurin yin ƙuri’a, bisa ga iyalansu, rabon ya kai har zuwa sashen Edom, zuwa Jejin Zin can kurewar kudu.
This then was the lot of the tribe of the children of Iudah by their families: euen to the border of Edom and the wildernesse of Zin, Southward on the Southcoast.
2 Iyakarsu a kudanci ta tashi tun daga kurewar kudu na Tekun Gishiri,
And their South border was the salt Sea coast, from the point that looketh Southward.
3 zuwa kudancin Hanyar Kunama, ta ci gaba har zuwa Zin, zuwa kudancin Kadesh Barneya. Sa’an nan ta kurɗa zuwa Hezron har zuwa Addar, ta kuma karkata zuwa Karka.
And it went out on the Southside towarde Maaleth-akrabbim, and went along to Zin, and ascended vp on the Southside vnto Kadesh-barnea, and went along to Hezron, and went vp to Adar, and fet a compasse to Karkaa.
4 Sai ta wuce zuwa Azmon ta haɗu da Rafin Masar, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne iyakarsu ta kudu.
From thence went it along to Azmon, and reached vnto the riuer of Egypt, and the end of that coast was on the Westside: this shall be your South coast.
5 Iyakarsu ta gabas kuwa ita ce Tekun Gishiri wadda ta zarce har zuwa gaɓar Urdun. Iyakarsu ta arewa ta fara ne daga Tekun Gishiri a bakin Urdun,
Also the Eastborder shalbe the salt Sea, vnto the end of Iorden: and the border on the North quarter from the point of the Sea, and from the end of Iorden.
6 wajen Bet-Hogla ta wuce har zuwa arewancin Bet-Araba, zuwa Dutsen Bohan ɗan Ruben.
And this border goeth vp to Beth-hogla, and goeth along by ye Northside of Beth-arabah: so the border from thence goeth vp to the stone of Bohan the sonne of Reuben.
7 Sai iyakar ta haura zuwa Debir daga Kwarin Akor ta juya arewa da Gilgal, wadda take fuskantar hawan Adummim a kudancin kwari, ta ci gaba zuwa ruwan En Shemesh, ta ɓullo ta En Rogel.
Againe this border goeth vp to Debir from the valley of Achor, and Northwarde, turning toward Gilgal, that lyeth before the going vp to Adummim, which is on the Southside of the riuer: also this border goeth vp to the waters of En-shemesh, and endeth at En-rogel.
8 Sai kuma ta gangara zuwa Kwarin Ben Hinnom a gangaren kudancin birnin Yebusiyawa (wato, Urushalima). Daga can ta haura zuwa kan tudun a yammancin Kwarin Hinnom, a arewancin ƙarshen Kwarin Refayim.
Then this border goeth vp to the valley of the sonne of Hinnom; on the Southside of the Iebusites: the same is Ierusalem. also this border goeth vp to the top of the mountaine that lyeth before the valley of Hinnom Westward, which is by the end of the valley of ye gyants Northward.
9 Daga kan tudun, iyakar ta nufi maɓulɓular ruwa na Neftowa, ta ɓullo a garuruwan da suke a Dutsen Efron, ta gangara zuwa Ba’ala (wato, Kiriyat Yeyarim).
So this border compasseth from the top of the mountaine vnto the fountaine of the water of Nephtoah, and goeth out to the cities of mount Ephron: and this border draweth to Baalah, which is Kiriath-iearim.
10 Sa’an nan ta karkata yamma daga Ba’ala zuwa Dutsen Seyir, ta wuce ta gangaren Dutsen Yeyarim (wato, Kesalon), ta ci gaba zuwa Bet-Shemesh, ta bi zuwa Timna.
Then this border compasseth from Baalah Westward vnto mount Seir, and goeth along vnto the side of mount Iearim, which is Chesalon on the Northside: so it commeth downe to Bethshemesh, and goeth to Timnah.
11 Ta wuce zuwa gangaren arewancin Ekron, ta juya zuwa Shikkeron, ta wuce zuwa Dutsen Ba’ala, ta kai Yabneyel, iyakarta ta ƙare a teku.
Also this border goeth out vnto the side of Ekron Northwarde: and this border draweth to Shicron, and goeth along to mount Baalah, and stretcheth vnto Iabneel: and the endes of this coast are to the Sea.
12 Bakin Bahar Rum nan ne iyakar yammanci. Wannan ita ce iyakar da ta kewaye jama’ar Yahuda bisa ga iyalansu.
And the Westborder is to the great Sea: so this border shalbe the bounds of the children of Iudah round about, according to their families.
13 Yoshuwa ya ba Kaleb ɗan Yefunne wuri a Yahuda, Kiriyat Arba, wato, Hebron, bisa ga umarnin Ubangiji. (Arba shi ne mahaifin Anak.)
And vnto Caleb the sonne of Iephunneh did Ioshua giue a part among the children of Iudah, as the Lord commanded him, euen Kiriath-arba of the father of Anak, which is Hebron.
14 Daga can sai Kaleb ya kori’ya’yan Anak, maza su uku daga Hebron, wato, Sheshai, Ahiman da Talmai.
And Caleb droue thence three sonnes of Anak, Sheshai, and Ahiman, and Talmai, the sonnes of Anak.
15 Daga can ya nufi Debir ya yi yaƙi da mutanen da suke zama a can (Dā sunan Debir, Kiriyat Sefer ne).
And he went vp thence to the inhabitants of Debir: and the name of Debir before time was Kiriath-sepher.
16 Kaleb ya ce, “Zan ba da’yata Aksa aure ga wanda zai ci Kiriyat Sefer da yaƙi.”
Then Caleb sayd, He that smiteth Kiriath-sepher, and taketh it, euen to him wil I giue Achsah my daughter to wife.
17 Otniyel ɗan Kenaz, ɗan’uwan Kaleb, ya ci Kiriyat Sefer da yaƙi; saboda haka Kaleb ya ba wa Aksa’yarsa, ya kuwa aure ta.
And Othniel, the sonne of Kenaz, the brother of Caleb tooke it: and he gaue him Achsah his daughter to wife.
18 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?”
And as she went in to him, she moued him, to aske of her father a fielde: and she lighted off her asse, and Caleb sayd vnto her, What wilt thou?
19 Ta amsa ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman, tun da ka ba ni wuri a Negeb, ina roƙonka, ka ba ni maɓulɓulan ruwa.” Kaleb kuwa ya ba ta maɓulɓulan ruwa na tuddai da na kwari.
Then she answered, Giue me a blessing: for thou hast giuen mee the South countrey: giue me also springs of water. And hee gaue her the springs aboue and the springs beneath.
20 Wannan shi ne gādon kabilar Yahuda bisa ga iyalansu.
This shalbe the inheritance of the tribe of the children of Iudah according to their families.
21 Garuruwan kabilar Yahuda da suke kudu cikin Negeb zuwa iyakar Edom su ne. Kabzeyel, Eder, Yagur,
And the vtmost cities of the tribe of the children of Iudah, toward the coastes of Edom Southward were Kabzeel, and Eder, and Iagur,
And Kinah, and Dimonah, and Adadah,
And Kedesh, and Hazor, and Ithnan,
Ziph, and Telem, and Bealoth,
25 Hazor-Hadatta, Keriyot Hezron (wato, Hazor),
And Hazor, Hadattah, and Kerioth, Hesron (which is Hazor)
Amam, and Shema, and Moladah,
27 Hazar Gadda, Heshmon, Bet-Felet,
And Hazar, Gaddah, and Heshmon, and Beth-palet,
28 Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
And Hasar-shual, and Beersheba, and Biziothiah,
Baalah, and Iim, and Azem,
30 Eltolad, Kesil, Horma,
And Eltolad, and Chesil, and Hormah,
31 Ziklag, Madmanna, Sansanna,
And Ziklag, and Madmanna, and Sansannah,
32 Lebayot, Shilhim, Ayin, Rimmon, jimillarsu, garuruwa da ƙauyukansu duka ashirin da tara ne.
And Lebaoth, and Shilhim, and Ain, and Rimmon: all these cities are twentie and nine with their villages.
33 Biranen da suke a filayen kwari su ne, Eshtawol, Zora; Ashna,
In the lowe countrey were Eshtaol, and Zoreah, and Ashnah,
34 Zanowa, En Gannim, Taffuwa, Enam,
And Zanoah, and En-gannim, Tappuah, and Enam,
35 Yarmut, Adullam, Soko, Azeka,
Iarmuth, and Adullam, Socoh, and Azekah,
36 Sha’arayim, Aditayim, Gedera (Gederotayim ke nan). Garuruwa goma sha huɗu ke nan da ƙauyukansu.
And Sharaim, and Adithaim, and Gederah, and Gederothaim: fourteene cities with their villages.
37 Zenan, Hadasha, Migdal Gad,
Zenam, and Hadashah, and Migdal-gad,
38 Dileyan, Mizfa, Yokteyel,
And Dileam, and Mizpeh, and Ioktheel,
39 Lakish, Bozkat, Eglon,
Lachish, and Bozkath, and Eglon,
40 Kabbon, Lahman, Kitlish,
And Cabbon, and Lahmam, and Kithlish,
41 Gederot, Bet-Dagon, Na’ama, Makkeda, garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
And Gederoth, Beth-dagon, and Naamah, and Makkedah: sixteene cities with their villages.
Lebnah, and Ether, and Ashan,
And Iipthtah, and Ashnah, and Nezib,
44 Keyila, Akzib, Maresha, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
And Keilah, and Aczib, and Mareshah: nine cities with their villages.
45 Ekron da ƙauyukan da suke kewaye da ita;
Ekron with her townes and her villages,
46 yammancin Ekron da dukan garuruwa da ƙauyukan da suke kusa da Ashdod.
From Ekron, euen vnto the Sea, all that lyeth about Ashdod with their villages.
47 Ashdod da garuruwa da kuma ƙauyukan da suke kewaye da ita, Gaza da garuruwanta da ƙauyukanta har zuwa Rafin Masar da kuma Bahar Rum.
Ashdod with her townes and her villages: Azzah with her townes and her villages, vnto the riuer of Egypt, and the great Sea was their coast.
48 Birane na cikin ƙasar tuddai kuwa, su ne, Shamir, Yattir, Soko,
And in the mountaines were Shamir, and Iattir, and Socoh,
49 Danna, Kiriyat Sanna (wato, Debir),
And Dannah, and Kiriath-sannath (which is Debir)
And Anab, and Ashtemoth, and Anim,
51 Goshen, Holon, Gilo, garuruwa goma sha ɗaya ke nan da ƙauyukansu.
And Goshen, and Holon, and Giloh: eleuen cities with their villages,
Arab, and Dumah, and Eshean,
53 Yanum, Bet-Taffuwa, Afeka,
And Ianum, and Beth-tappuah, and Aphekah,
54 Humta, Kiriyat Arba (wato, Hebron) da Ziyor, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
And Humtah, and Kiriath-arba, (which is Hebron) and Zior: nine cities with their villages.
55 Mawon, Karmel, Zif, Yutta
Maon, Carmel, and Ziph, and Iuttah,
56 Yezireyel, Yokdeyam, Zanowa,
And Izreel, and Iokdeam, and Zanoah,
57 Kayin, Gibeya, Timna, garuruwa goma ke nan da ƙauyukansu.
Kain, Gibeah, and Timnah: ten cities with their villages.
58 Halhul, Bet-Zur, Gedor,
Halhul, Beth-zur, and Gedor,
59 Ma’arat, Bet-Anot, Eltekon, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
And Maarah, and Beth-anoth, and Eltekon: sixe cities with their villages.
60 Kiriyat Ba’al (wato, Kiriyat Yeyarim) da Rabba, garuruwa biyu ke nan da ƙauyukansu.
Kiriath-baal, which is Kiriath-iearim, and Rabbah: two cities with their villages.
61 Biranen da suke a jeji kuwa su ne, Bet-Araba, Middin, Sekaka,
In the wildernes were Beth-arabah, Middin, and Secacah,
62 Nibshan, Birnin gishiri da En Gedi, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
And Nibshan, and the citie of salt, and Engedi: sixe cities with their villages.
63 Kabilar Yahuda kuwa ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zama cikin Urushalima ba; har wa yau Yebusiyawa suna nan zaune tare da mutanen Yahuda.
Neuerthelesse, the Iebusites that were the inhabitants of Ierusalem, could not the children of Iudah cast out, but the Iebusites dwell with the children of Iudah at Ierusalem vnto this day.