< Yoshuwa 14 >

1 Ga wuraren da Isra’ilawa suka sami gādo a ƙasar Kan’ana waɗanda Eleyazar firist, Yoshuwa ɗan Nun da kuma shugabannin iyalai kabila-kabila na Isra’ila suka raba musu.
Kanaan kho ah Israel ca rhoek loh a pang uh he khaw khosoih Eleazar, Nun capa Joshua neh Israel ca rhoek kah cako khuiah a lu la aka om a napa rhoek long ni a phaeng.
2 Ta wurin yin ƙuri’a aka raba wa kabilan nan tara da rabi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
Koca pako neh hlangvang ham rho he BOEIPA loh a uen vanbangla hmulung neh Moses kut loh a yueh pah.
3 Musa ya ba wa kabilan biyu da rabin nan gādonsu gabashin Urdun, amma bai ba wa Lawiyawa gādo a cikin sauran ba,
Koca panit neh hlangvang te Jordan rhalvangan ah Moses loh rho a paek coeng. Tedae amih khui ah Levi te tah rho a paek moenih.
4 gama’ya’yan Yusuf sun zama kabilu biyu, Manasse da Efraim. Ba a ba Lawiyawa gādon ba sai dai garuruwan da aka ba su su zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau domin dabbobinsu.
Joseph ca rhoi te Manasseh neh Ephraim koca la om uh. Levi te khohmuen khuikah khoyo pae uh pawt dae khosak nah ham khopuei neh a boiva, a hnopai ham bueng ni a khocaak a khueh pah.
5 Haka Isra’ilawa suka raba ƙasar, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
BOEIPA loh Moses a uen vanbangla Israel ca rhoek loh a saii uh tih khohmuen a tael uh.
6 Mutanen Yahuda kuma suka je wurin Yoshuwa a Gilgal, sai Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze ya ce wa Yoshuwa, “Ka san abin da Ubangiji ya gaya wa Musa, mutumin Allah a Kadesh Barneya game da kai da ni.
Te vaengah Gilgal kah Joshua taengah Judah koca rhoek te thoeih uh. Te dongah Kenizzi Jephunneh capa Kaleb loh, “Kadeshbarnea ah Pathen kah hlang Moses taengah BOEIPA loh kai kawng neh nang kawng a thui vanbangla olka khaw namah loh na ming.
7 Ina da shekara arba’in lokacin da Musa bawan Ubangiji ya aike ni zuwa Kadesh Barneya in leƙi asirin ƙasar. Na kuwa kawo masa rahoto daidai yadda na ga ƙasar,
Kum sawmli ka lo ca vaengah BOEIPA kah sal Moses loh khohmuen hip hamla Kadeshbarnea lamloh kai n'tueih tih ka thinko kah aka om vanbangla olka khaw ka bal puei.
8 amma’yan’uwana waɗanda muka je tare su suka ba da rahoton da ya sa zukatan mutane suka narke don tsoro. Ni kam na bi Ubangiji Allah da dukan zuciyata.
Te vaengah kamah neh ka cet hmaih ka manuca rhoek loh pilnam kah lungbuei a yut sak. Tedae kai tah BOEIPA ka Pathen hnukah ni ka tukkoei.
9 Saboda haka a ranan nan Musa ya rantse mini cewa, ‘Ƙasar da ka taka za tă zama ƙasarka ta gādo kai da’ya’yanka har abada, domin ka bi Ubangiji Allahna da dukan zuciyarka.’
Te dongah Moses loh amah khohnin ah a toemngam tih, “Na kho loh a til khohmuen te tah namah kah rho la om saeh lamtah BOEIPA ka Pathen hnukah na tukkoei van dongah kumhal duela na ca rhoek ham om laeh saeh,” a ti.
10 “Ga shi, kamar yadda Ubangiji ya yi alkawari, ya bar ni da rai har na ƙara shekaru arba’in da biyar tun daga lokacin da ya gaya wa Musa wannan, a lokacin da Isra’ilawa suke yawo a cikin jeji. Ga ni nan yau shekaruna tamanin da biyar!
Kum sawmli kumnga vaengah a thui vanbangla BOEIPA loh kai tahae due n'hlun coeng he. BOEIPA loh Moses taengah hekah olka a thui vaengah Israel he khosoek ah ni a pongpa. Te dongah kai khaw tihnin ah kum sawmrhet kum nga ka lo ca coeng he.
11 Ina nan da ƙarfina kamar yadda nake da ƙarfi a lokacin da Musa ya aike ni; zan iya fita zuwa yaƙi da ƙwazo yanzu kamar yadda nake zuwa a dā.
Moses loh kai n'tueih hnin vaengkah bangla tihnin ah ka tlungluen pueng ta. Ka thadueng khaw ka thadueng nah pueng dongah caemtloek ham pataeng ka caeh rhoe ka caeh ham om.
12 Yanzu sai ka ba ni wannan ƙasar da take kan tudu wadda Ubangiji ya yi alkawari zai ba ni a ranan nan. Kai ma ka ji a lokacin, yadda Anakawa suke a can, biranensu manya ne kuma sun kewaye su sosai, amma na sani Ubangiji zai taimake ni, zan kore su kamar yadda ya faɗa.”
Te dongah he kah tlang he kai taengah m'pae laeh. Te khohnin ah BOEIPA loh a thui te na yaak coeng. Te khohnin ah Anakim neh khopuei tanglue khaw cakrhuet dae, kai taengah BOEIPA a om khaming. Te dongah BOEIPA kah a thui bangla amih te ka haek bitni,” a ti nah.
13 Sai Yoshuwa ya sa wa Kaleb ɗan Yefunne albarka, ya ba shi Hebron.
Te dongah Joshua loh yoethen a paek tih Hebron he Jephunneh capa Kaleb taengah rho la a paek.
14 Saboda haka Hebron ta zama ƙasar Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze tun daga lokacin nan, domin ya bi Ubangiji, Allah na Isra’ila da dukan zuciyarsa.
Israel Pathen BOEIPA hnukah a tukkoei dongah Hebron tah tihnin duela Kenizzi Jephunneh capa Kaleb kah rho la om.
15 (Dā a kan kira wannan Hebron, Kiriyat Arba. Wannan Arba kuwa shi ne wani katon mutum a cikin Anakawa.) Sa’an nan ƙasar ta huta daga yaƙi.
Hebron ming he khaw hlamat vaengah tah Anakim khuikah hlang len Kiriatharba tila om tih a khohmuen te caemrhal lamloh mong.

< Yoshuwa 14 >