< Yoshuwa 14 >
1 Ga wuraren da Isra’ilawa suka sami gādo a ƙasar Kan’ana waɗanda Eleyazar firist, Yoshuwa ɗan Nun da kuma shugabannin iyalai kabila-kabila na Isra’ila suka raba musu.
Isala: ili gobele salasu dunu Elia: isa, Yosiua (Nane egefe) amola Isala: ili fi ouligisu dunu da Ga: ina: ne soge amo Yodane Hano eso dabe la: idi amo agoane fifili, Isala: ili fi ilima i.
2 Ta wurin yin ƙuri’a aka raba wa kabilan nan tara da rabi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
Isala: ili fi amo sesegeyale amola eno fi dogoa mogili la: idi Ma: na: se amola da soge amo Yodane Hano eso dabe la: idi lai. Hina Gode da Mousesema hamoma: ne sia: i defele, ilia da ululuasu hamobeba: le, soge alalo ilegei.
3 Musa ya ba wa kabilan biyu da rabin nan gādonsu gabashin Urdun, amma bai ba wa Lawiyawa gādo a cikin sauran ba,
4 gama’ya’yan Yusuf sun zama kabilu biyu, Manasse da Efraim. Ba a ba Lawiyawa gādon ba sai dai garuruwan da aka ba su su zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau domin dabbobinsu.
Mousese da soge amo Yodane Hano eso mabadi la: idi amo fi aduna amola eno fi dogoa mogili la: idi (Ifala: ime) ilima i dagoi ba: i. (Yousefe egaga fi da fi aduna hamoi amo Mana: se amola Ifala: ime). Be Mousese da Lifai dunu ilima soge hame i. Be ilia da moilai amola sogebi ilia bulamagau amola ohe fi esaloma: ne lai.
5 Haka Isra’ilawa suka raba ƙasar, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Hina Gode da Mousesema hamoma: ne sia: i defele, Isala: ili dunu da soge fifili iasu.
6 Mutanen Yahuda kuma suka je wurin Yoshuwa a Gilgal, sai Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze ya ce wa Yoshuwa, “Ka san abin da Ubangiji ya gaya wa Musa, mutumin Allah a Kadesh Barneya game da kai da ni.
Eso afaega, Yuda fi dunu mogili da Giliga: le moilaiga Yosiuama misi. Dunu afae, amo Ga: ilebe (Ginesaide dunu Yefane egefe) da Yosiuama amane sia: i, “Di dawa: ! Hina Gode da Ga: idese Bania amoga di amola na ania hou amo Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousesema olelei.
7 Ina da shekara arba’in lokacin da Musa bawan Ubangiji ya aike ni zuwa Kadesh Barneya in leƙi asirin ƙasar. Na kuwa kawo masa rahoto daidai yadda na ga ƙasar,
Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousese da Ga: idese Bania amoga na amo Ga: ina: ne soge desega masa: ne asuna ahoanoba, na da ode 40 gidigi dagoi. Na da ema sia: i moloiwane bu adole i.
8 amma’yan’uwana waɗanda muka je tare su suka ba da rahoton da ya sa zukatan mutane suka narke don tsoro. Ni kam na bi Ubangiji Allah da dukan zuciyata.
Be dunu eno na sigi asi da ogogole olelebeba: le, ninia fi dunu da bagade beda: su. Be na da mae fisili, na Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i nabawane hamosu.
9 Saboda haka a ranan nan Musa ya rantse mini cewa, ‘Ƙasar da ka taka za tă zama ƙasarka ta gādo kai da’ya’yanka har abada, domin ka bi Ubangiji Allahna da dukan zuciyarka.’
Na da agoane hamobeba: le, Mousese da na amola na mano da soge amoga na da emoga osa: gi amo lamu sia: i.
10 “Ga shi, kamar yadda Ubangiji ya yi alkawari, ya bar ni da rai har na ƙara shekaru arba’in da biyar tun daga lokacin da ya gaya wa Musa wannan, a lokacin da Isra’ilawa suke yawo a cikin jeji. Ga ni nan yau shekaruna tamanin da biyar!
Be wali ba: ma! Hina Gode da Mousesema amo sia: nanu, ode45 da gidigi dagoi. Amo ode ganodini, Isala: ili fi da wadela: i hafoga: i soge amo ganodini udigili lalu. Be Hina Gode Ea sia: i defele da na fidibiba: le, na da hame bogoi. Na da lalelegele ode85 gidigi dagoi,
11 Ina nan da ƙarfina kamar yadda nake da ƙarfi a lokacin da Musa ya aike ni; zan iya fita zuwa yaƙi da ƙwazo yanzu kamar yadda nake zuwa a dā.
amola na gasa da na gasa amo eso Mousese da na asunasi amo defele gala. Na da gegemusa: amola eno hawa: hamomusa: gasa defele gala.
12 Yanzu sai ka ba ni wannan ƙasar da take kan tudu wadda Ubangiji ya yi alkawari zai ba ni a ranan nan. Kai ma ka ji a lokacin, yadda Anakawa suke a can, biranensu manya ne kuma sun kewaye su sosai, amma na sani Ubangiji zai taimake ni, zan kore su kamar yadda ya faɗa.”
Na da Ga: ina: ne soge ea hou noga: le olelei. Amo esoga Hina Gode da agolo soge nama imunu ilegele sia: i. Amaiba: le, amo soge nama ima. Ninia da amo eso A: nagimi dunu bagade da moilai bai bagade ganodini gagoi gagagula heda: i gagili sali, amo dilima olelei. Be Hina Gode Ea sia: i defele, E da na fidisia, na da amo dunu gadili sefasimu.”
13 Sai Yoshuwa ya sa wa Kaleb ɗan Yefunne albarka, ya ba shi Hebron.
Gode da Ga: ilebe (Yifane egefe) amo hahawane dogolegelewane fidima: ne, Yosiua da Godema sia: ne gadoi. E da Hibalone moilai bai bagade amo gaguma: ne ema i.
14 Saboda haka Hebron ta zama ƙasar Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze tun daga lokacin nan, domin ya bi Ubangiji, Allah na Isra’ila da dukan zuciyarsa.
Amola wali Ga: ilebe (Ginesaide dunu Yifane amo egefe) amo egaga fi da Hibalone gagulala. Bai e da mae fisili Isala: ili Hina Gode amo nabalu.
15 (Dā a kan kira wannan Hebron, Kiriyat Arba. Wannan Arba kuwa shi ne wani katon mutum a cikin Anakawa.) Sa’an nan ƙasar ta huta daga yaƙi.
Hibalone ea musa: dio da “Aba ea Moilai Bai Bagade.” (Aba da musa: A:nagimi dunu baligili gasa bagade dunu). Amalalu, Ga: ina: ne soge da gegesu fisili, olofosu ba: i.