< Yoshuwa 13 >

1 Sa’ad da Yoshuwa ya tsufa, Ubangiji ya ce masa, “Ka tsufa ƙwarai, ga shi kuma akwai sauran ƙasa mai fāɗi da ba ku riga kun mallaka ba.
Torej Józue je bil star in zvrhan v letih in Gospod mu je rekel: »Star si in zvrhan v letih in tam ostaja še zelo veliko dežele, da bi bila posedena.
2 “Ga ƙasar da ta rage, “dukan yankunan Filistiyawa da na Geshurawa.
To je dežela, ki je še ostala: vse meje Filistejcev in ves Gešur,
3 Daga Kogin Shihor a gabashin Masar zuwa sashen Ekron a arewa, dukan wannan ƙasa ana lissafta ta a cikin ƙasar Kan’aniyawa, ko da yake tana a sashen da sarakuna biyar na Filistiyawa na Gaza, Ashdod, Ashkeloniyawa, Gat da Ekron; na Awwiyawa.
od Šihórja, ki je pred Egiptom, celo do mej severno od Ekróna, ki je štet h Kánaancem; pet filistejskih knezov: Gazejci, Ašdódci, Aškelónci, Gitéjci in Ekrónci; tudi Avéjci;
4 Daga wajen kudu kuma, dukan ƙasar Kan’aniyawa ce. Iyakarta a arewa ta fara daga Ara ta Sidoniyawa har zuwa Afek, ta zarce har zuwa iyakar Amoriyawa;
od juga, vsa dežela Kánaancev in Mara, ki je poleg Sidóncev, do Aféka, do meja Amoréjcev
5 da ƙasar Gebaliyawa; da dukan Lebanon wajen gabas daga Ba’al-Gad a gindin Dutsen Hermon zuwa Lebo Hamat.
in dežela Gebálcev in ves Libanon proti sončnemu vzhodu, od Báal Gada pod goro Hermon do vstopa v Hamát.
6 “Dukan mazauna kan yankunan tuddai daga Lebanon zuwa Misrefot Mayim, wato, dukan Sidoniyawa, ni da kaina zan kore su a gaban Isra’ilawa. Ka tabbata ka raba wa Isra’ilawa ƙasar ta zama gādonsu kamar yadda na umarce ka,
Vse prebivalce hribovite dežele, od Libanona do Misrefót Majima in vse Sidónce bom jaz napodil izpred Izraelovih otrok. Samo razdeli jo z žrebom Izraelcem v dediščino, kakor sem ti zapovedal.
7 ka raba ta tă zama gādo wa kabilu tara da kuma rabin kabilar Manasse.”
Zdaj torej razdeli to deželo za dediščino vsem devetim rodovom in polovici Manásejevega rodu,
8 Rabin kabilar Manasse, mutanen Ruben da mutanen Gad suka karɓi rabonsu na gādo wanda Musa ya ba su a gabashin Urdun. Abin da Musa bawan Ubangiji ya ba su ke nan.
s katerimi so Rubenovci in Gádovci prejeli svojo dediščino, ki jim jo je dal Mojzes, onkraj Jordana proti vzhodu, torej kakor jim je dal Gospodov služabnik Mojzes:
9 Wannan ya tashi daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, ya kuma haɗa da ƙasar da take tudun Medeba har zuwa Dibon,
od Aroêrja, ki je na bregu reke Arnón in mesta, ki je na sredi reke in vso ravnino Médebo do Dibóna;
10 da dukan garuruwan Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon, har zuwa iyakar Ammonawa.
in vsa mesta amoréjskega kralja Sihóna, ki je kraljeval v Hešbónu, do meje Amónovih otrok;
11 Haɗe da Gileyad, inda mutanen Geshur da Ma’aka suke. Dukan Dutsen Hermon, da dukan Bashan har zuwa Saleka,
Gileád in mejo Gešuréjcev in Maahčánov in vse gore Hermona in ves Bašán, do Salhe;
12 wato, dukan masarautar Og a Bashan, wanda ya yi mulkin Ashtarot da Edireyi, yana cikin waɗanda suke na ƙarshe da ba a kashe ba a cikin Refahiyawa. Musa ya ci su da yaƙi, ya ƙwace ƙasarsu.
vse Ogovo kraljestvo v Bašánu, ki je kraljeval v Aštarótu in v Edréi, ki je ostalo od preostanka velikanov, kajti te je Mojzes udaril in jih vrgel ven.«
13 Amma Isra’ilawa ba su kori mutanen Geshur da Ma’aka ba, saboda haka suka ci gaba da zama cikin Isra’ilawa har wa yau.
Kljub temu Izraelovi otroci niso pregnali Gešuréjcev niti Maahčánov, temveč Gešuréjci in Maahčáni prebivajo med Izraelci do tega dne.
14 Kabilar Lawiyawa ne kaɗai Musa bai ba ta gādo ba, gama hadayun ƙonawa da ake miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
Samo Lévijevemu rodu ni dal nobene dediščine. Daritve Gospoda, Izraelovega Boga, narejene z ognjem, so njihova dediščina, kakor jim je rekel.
15 Ga abin da Musa ya ba kabilar Ruben bisa ga iyalansu.
Mojzes je dal rodu Rubenovih otrok dediščino glede na njihove družine.
16 Abin da ya kama daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, da dukan ƙasar tudu kusa da Medeba
Njihova pokrajina je bila od Aroêrja, ki je na bregu reke Arnón in mesto, ki je na sredi reke in vsa ravnina pri Médebi;
17 zuwa Heshbon, da dukan garuruwan kan tudu, haɗe da Dibon, Bamot Ba’al, Bet-Ba’al-Meyon,
Hešbón in vsa njegova mesta, ki so na ravnini; Dibón in Bamót Báal in Bet Báal Meón,
18 Yahza, Kedemot, Mefa’at,
Jahac, Kedemót, Mefáat,
19 Kiriyatayim, Sibma, Zeret Shahar kan tudu cikin kwari,
Kirjatájim, Sibmo in Ceret Šahar na gori doline,
20 Bet-Feyor, gangaren Fisga da Bet-Yeshimot,
Bet Peór, Ašdód-Pisgo, Bet Ješimót
21 dukan garuruwan da suke kan tudu da dukan masarautar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon. Musa ya yi nasara da shi, da shugabannin Midiyawa, wato, Ewi, Rekem, Zur, Hur, da Reba, sarakunan Sihon, waɗanda suka zauna a ƙasar.
in vsa mesta ravnine in vse kraljestvo amoréjskega kralja Sihóna, ki je kraljeval v Hešbónu, ki ga je Mojzes udaril z midjánskimi princi Evíjem, Rekemom, Curjem, Hurom in Rebom, ki so bili sihónski vojvode, prebivajoči v deželi.
22 Ƙari a kan waɗanda aka kashe a yaƙi, Isra’ilawa suka kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi don yana duba.
Tudi Beórjevega sina Bileáma, napovedovalca usode, so Izraelovi otroci ubili z mečem med tistimi, ki so jih umorili.
23 Gefen Urdun shi ne iyakar mutanen Ruben. Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne gādon mutanen Ruben, bisa ga iyalansu.
Meja Rubenovih otrok je bil Jordan in njegova meja. To je bila dediščina Rubenovih otrok po njihovih družinah, mestih in njihovih vaseh.
24 Ga abin da Musa ya ba kabilar Gad, bisa ga iyalansu.
Mojzes je dediščino izročil Gadovemu rodu, torej Gadovim otrokom, glede na njihove družine.
25 Yankin ƙasarsu ya ƙunshi Yazer, da dukan garuruwan Gileyad, da rabin ƙasar Ammonawa har zuwa Arower kusa da Rabba,
Njihova pokrajina je bila Jazêr in vsa mesta Gileáda in polovica dežele Amónovih otrok, do Aroêrja, ki je pred Rabo;
26 da kuma daga Heshbon zuwa Ramat Mizfa da Betonim, da kuma daga Mahanayim zuwa sashen Debir,
in od Hešbóna do Ramát Micpéja in Betoníma in od Mahanájima do meje Debírja;
27 kuma a cikin kwari, Bet-Haram, Bet-Nimra, Sukkot da Zafon da kuma sauran masarautar Sihon sarkin Heshbon (gabashin Urdun, abin da ya kama har zuwa ƙarshen Tekun Kinneret).
v dolini pa Beth–aram, Bet Nimra, Sukót in Cafón, preostanek kraljestva hešbónskega kralja Sihóna, Jordan in njegova meja, celó do roba Kinéretskega morja na drugi strani Jordana proti vzhodu.
28 Waɗannan garuruwan da ƙauyukansu duka, gādon mutanen Gad ne, bisa ga iyalansu.
To je dediščina Gadovih otrok po njihovih družinah, mestih in njihovih vaseh.
29 Ga abin da Musa ya ba rabin kabilar Manasse, wato, wa rabin zuriyar Manasse, bisa ga iyalansu.
Mojzes je dal dediščino polovici Manásejevega rodu. To je bila posest polovice rodu Manásejevih otrok po njihovih družinah.
30 Abin da ya miƙe daga Mahanayim haɗe da dukan Bashan, da gefen masarautar Og sarkin Bashan, da dukan garuruwan Yayir guda sittin da suke a Bashan,
Njihovo ozemlje je bilo od Mahanájima, ves Bašán, celotno kraljestvo bašánskega kralja Oga in vsa Jaírova mesta, ki so v Bašánu, šestdeset mest.
31 da rabin Gileyad, da Ashtarot, Edireyi (biranen sarki Og a Bashan). Wannan shi ne rabon da zuriyar Makir ɗan Manasse suka samu, domin rabin’ya’yan Makir maza, bisa ga iyalansu.
Polovica Gileáda, Aštarót in Edréi, mesta Ogovega kraljestva v Bašánu, so pripadla otrokom Mahírja, Manásejevega sina, celo do polovice Mahírjevih otrok po njihovih družinah.
32 Waɗannan su ne rabon gādon da Musa ya yi lokacin da suke cikin filayen Mowab a hayin gabashin Urdun kusa da Yeriko.
To so dežele, ki jih je Mojzes razdelil v dediščino na moábskih planjavah, na drugi strani Jordana, pri Jerihi, proti vzhodu.
33 Amma Musa bai ba kabilar Lawiyawa gādo ba; Ubangiji, Allah na Isra’ila, shi ne gādonsu kamar yadda ya yi musu alkawari.
Toda Lévijevemu rodu Mojzes ni dal nobene dediščine. Gospod, Izraelov Bog, je bil njihova dediščina, kakor jim je rekel.

< Yoshuwa 13 >