< Yoshuwa 13 >
1 Sa’ad da Yoshuwa ya tsufa, Ubangiji ya ce masa, “Ka tsufa ƙwarai, ga shi kuma akwai sauran ƙasa mai fāɗi da ba ku riga kun mallaka ba.
UJoshuwa wayesemdala eleminyaka eminengi. INkosi yasisithi kuye: Usumdala, uleminyaka eminengi, kusasele ilizwe elikhulu kakhulu ukudla ilifa lalo.
2 “Ga ƙasar da ta rage, “dukan yankunan Filistiyawa da na Geshurawa.
Yileli ilizwe eliseleyo: Yonke imingcele yamaFilisti, leGeshuri yonke,
3 Daga Kogin Shihor a gabashin Masar zuwa sashen Ekron a arewa, dukan wannan ƙasa ana lissafta ta a cikin ƙasar Kan’aniyawa, ko da yake tana a sashen da sarakuna biyar na Filistiyawa na Gaza, Ashdod, Ashkeloniyawa, Gat da Ekron; na Awwiyawa.
kusukela eShihori eliphambi kweGibhithe, kusiya emngceleni weEkhironi enyakatho, elibalelwa kumaKhanani; ababusi abahlanu bamaFilisti, abeGaza, labeAshidodi, abeAshikeloni, abeGathi, labeEkhironi, labeAvi,
4 Daga wajen kudu kuma, dukan ƙasar Kan’aniyawa ce. Iyakarta a arewa ta fara daga Ara ta Sidoniyawa har zuwa Afek, ta zarce har zuwa iyakar Amoriyawa;
kusukela eningizimu, ilizwe lonke lamaKhanani, leMeyara elingelamaSidoni, kuze kufike eAfeki, kuze kube semngceleni wamaAmori,
5 da ƙasar Gebaliyawa; da dukan Lebanon wajen gabas daga Ba’al-Gad a gindin Dutsen Hermon zuwa Lebo Hamat.
lelizwe lamaGebali, leLebhanoni lonke, kusiya empumalanga, kusukela eBhali-Gadi ngaphansi kwentaba yeHermoni, kusiya ekungeneni kweHamathi.
6 “Dukan mazauna kan yankunan tuddai daga Lebanon zuwa Misrefot Mayim, wato, dukan Sidoniyawa, ni da kaina zan kore su a gaban Isra’ilawa. Ka tabbata ka raba wa Isra’ilawa ƙasar ta zama gādonsu kamar yadda na umarce ka,
Bonke abakhileyo ezintabeni, kusukela eLebhanoni kusiya eMisirefothi-Mayimi, wonke amaSidoni, mina ngizabaxotsha elifeni phambi kwabantwana bakoIsrayeli. Kuphela ulabele uIsrayeli ngenkatho libe yilifa, njengoba ngikulayile.
7 ka raba ta tă zama gādo wa kabilu tara da kuma rabin kabilar Manasse.”
Ngakho-ke yehlukanisa ilizwe leli libe yilifa ezizweni eziyisificamunwemunye lengxenye yesizwe sakoManase.
8 Rabin kabilar Manasse, mutanen Ruben da mutanen Gad suka karɓi rabonsu na gādo wanda Musa ya ba su a gabashin Urdun. Abin da Musa bawan Ubangiji ya ba su ke nan.
Kanye labo abakoRubeni labakoGadi bemukela ilifa labo, uMozisi owabanika lona, ngaphetsheya kweJordani ngempumalanga, njengalokho uMozisi inceku yeNkosi wabanika:
9 Wannan ya tashi daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, ya kuma haɗa da ƙasar da take tudun Medeba har zuwa Dibon,
Kusukela eAroweri esekhunjini lwesifula seArinoni, lomuzi ophakathi kwesifula, lamagceke wonke eMedeba kuze kube seDiboni,
10 da dukan garuruwan Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon, har zuwa iyakar Ammonawa.
lemizi yonke kaSihoni inkosi yamaAmori owabusa eHeshiboni, kuze kube semngceleni wabantwana bakoAmoni,
11 Haɗe da Gileyad, inda mutanen Geshur da Ma’aka suke. Dukan Dutsen Hermon, da dukan Bashan har zuwa Saleka,
leGileyadi lomngcele wamaGeshuri lamaMahakathi lentaba yonke yeHermoni leBashani lonke kuze kube seSaleka,
12 wato, dukan masarautar Og a Bashan, wanda ya yi mulkin Ashtarot da Edireyi, yana cikin waɗanda suke na ƙarshe da ba a kashe ba a cikin Refahiyawa. Musa ya ci su da yaƙi, ya ƙwace ƙasarsu.
umbuso wonke kaOgi eBashani owabusa eAshitarothi leEdreyi. Nguye owasala kunsali yeziqhwaga. UMozisi wayebatshaye-ke wabaxotsha elifeni labo.
13 Amma Isra’ilawa ba su kori mutanen Geshur da Ma’aka ba, saboda haka suka ci gaba da zama cikin Isra’ilawa har wa yau.
Kodwa abantwana bakoIsrayeli kabawaxotshanga elifeni amaGeshuri lamaMahakathi; kodwa amaGeshuri lamaMahakathi ahlala phakathi kukaIsrayeli kuze kube lamuhla.
14 Kabilar Lawiyawa ne kaɗai Musa bai ba ta gādo ba, gama hadayun ƙonawa da ake miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
Kuphela esizweni sakoLevi kanikanga ilifa; iminikelo yeNkosi uNkulunkulu kaIsrayeli eyenziwe ngomlilo iyilifa laso, njengokutsho kwayo kuso.
15 Ga abin da Musa ya ba kabilar Ruben bisa ga iyalansu.
UMozisi wasenika isizwe sabantwana bakoRubeni ngokwensendo zabo.
16 Abin da ya kama daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, da dukan ƙasar tudu kusa da Medeba
Lomngcele waso wasukela eAroweri esekhunjini lwesifula seArinoni, lomuzi ophakathi kwesifula, lamagceke wonke eMedeba,
17 zuwa Heshbon, da dukan garuruwan kan tudu, haɗe da Dibon, Bamot Ba’al, Bet-Ba’al-Meyon,
iHeshiboni, lemizi yayo yonke esemagcekeni, iDiboni leBamothi-Bhali leBeti-Bhali-Meyoni,
18 Yahza, Kedemot, Mefa’at,
leJahaza leKedemothi leMefahathi,
19 Kiriyatayim, Sibma, Zeret Shahar kan tudu cikin kwari,
leKiriyathayimi leSibima leZerethi-Shahari entabeni yesigodi,
20 Bet-Feyor, gangaren Fisga da Bet-Yeshimot,
leBeti-Peyori leAshidodi-Pisiga leBeti-Jeshimothi,
21 dukan garuruwan da suke kan tudu da dukan masarautar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon. Musa ya yi nasara da shi, da shugabannin Midiyawa, wato, Ewi, Rekem, Zur, Hur, da Reba, sarakunan Sihon, waɗanda suka zauna a ƙasar.
lemizi yonke yamagceke, lombuso wonke kaSihoni inkosi yamaAmori, owayebusa eHeshiboni, uMozisi amtshaya leziphathamandla zeMidiyani, oEvi loRekemi loZuri loHuri loReba, amakhosana kaSihoni, abakhileyo belizwe.
22 Ƙari a kan waɗanda aka kashe a yaƙi, Isra’ilawa suka kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi don yana duba.
LoBalami indodana kaPeyori, ovumisayo, abantwana bakoIsrayeli bambulala ngenkemba phakathi kwababuleweyo babo.
23 Gefen Urdun shi ne iyakar mutanen Ruben. Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne gādon mutanen Ruben, bisa ga iyalansu.
Lomngcele wabantwana bakoRubeni wawuyiJordani lomngcele wayo. Lokhu kwakuyilifa labantwana bakoRubeni ngokwensendo zabo, imizi lemizana yayo.
24 Ga abin da Musa ya ba kabilar Gad, bisa ga iyalansu.
UMozisi wasenika isizwe sakoGadi, kubantwana bakoGadi ngokwensendo zabo.
25 Yankin ƙasarsu ya ƙunshi Yazer, da dukan garuruwan Gileyad, da rabin ƙasar Ammonawa har zuwa Arower kusa da Rabba,
Lomngcele wabo wawuyiJazeri layo yonke imizi yeGileyadi lengxenye yelizwe labantwana bakoAmoni, kusiya eAroweri, ephambi kweRaba,
26 da kuma daga Heshbon zuwa Ramat Mizfa da Betonim, da kuma daga Mahanayim zuwa sashen Debir,
njalo kusukela eHeshiboni kusiya eRamathi-Mizipa leBetonimi, njalo kusukela eMahanayimi kuze kube semngceleni weDebhiri;
27 kuma a cikin kwari, Bet-Haram, Bet-Nimra, Sukkot da Zafon da kuma sauran masarautar Sihon sarkin Heshbon (gabashin Urdun, abin da ya kama har zuwa ƙarshen Tekun Kinneret).
lesigodini, iBeti-Harama leBeti-Nimira leSukothi leZafoni, insali yombuso kaSihoni inkosi yeHeshiboni, iJordani lomngcele, kuze kube sekupheleni kolwandle lweKinerethi ngaphetsheya kweJordani empumalanga.
28 Waɗannan garuruwan da ƙauyukansu duka, gādon mutanen Gad ne, bisa ga iyalansu.
Leli yilifa labantwana bakoGadi ngokwensendo zabo, imizi lemizana yabo.
29 Ga abin da Musa ya ba rabin kabilar Manasse, wato, wa rabin zuriyar Manasse, bisa ga iyalansu.
UMozisi wasenika ingxenye yesizwe sakoManase ilifa; njalo yayingeyengxenye yesizwe sabantwana bakoManase ngokwensendo zabo.
30 Abin da ya miƙe daga Mahanayim haɗe da dukan Bashan, da gefen masarautar Og sarkin Bashan, da dukan garuruwan Yayir guda sittin da suke a Bashan,
Lomngcele wabo wasukela eMahanayimi, iBashani lonke, umbuso wonke kaOgi inkosi yeBashani, layo yonke imizana yeJayiri eseBashani, imizi engamatshumi ayisithupha.
31 da rabin Gileyad, da Ashtarot, Edireyi (biranen sarki Og a Bashan). Wannan shi ne rabon da zuriyar Makir ɗan Manasse suka samu, domin rabin’ya’yan Makir maza, bisa ga iyalansu.
Lengxenye yeGileyadi, leAshitarothi, leEdreyi, imizi yombuso kaOgi eBashani, yayingeyabantwana bakoMakiri indodana kaManase, ngitsho eyengxenye yabantwana bakoMakiri ngokwensendo zabo.
32 Waɗannan su ne rabon gādon da Musa ya yi lokacin da suke cikin filayen Mowab a hayin gabashin Urdun kusa da Yeriko.
La yiwo uMozisi awanika aba yilifa emagcekeni akoMowabi ngaphetsheya kweJordani eJeriko empumalanga.
33 Amma Musa bai ba kabilar Lawiyawa gādo ba; Ubangiji, Allah na Isra’ila, shi ne gādonsu kamar yadda ya yi musu alkawari.
Kodwa esizweni sakoLevi uMozisi kanikanga ilifa; iNkosi, uNkulunkulu kaIsrayeli, iyilifa labo, njengokutsho kwayo kubo.