< Yoshuwa 12 >

1 Waɗannan su ne sarakunan ƙasashen da Isra’ilawa suka ci da yaƙi, suka kuma mallaki ƙasarsu a gabashin Urdun, daga kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon haɗe da dukan gefen gabas na Araba.
Inilah raja-raja negeri yang dikalahkan oleh orang Israel dan yang negerinya diduduki mereka di seberang Yordan ke arah matahari terbit, dari sungai Arnon sampai gunung Hermon, serta seluruh Araba-Yordan ke arah timur:
2 Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon. Ya yi mulki daga Arower wadda take iyakar kwarin Arnon, daga tsakiyar kwarin har zuwa, Kogin Yabbok, wanda yake iyakar Ammonawa. Wannan ya haɗa da rabin Gileyad.
yakni Sihon, raja orang Amori, yang diam di Hesybon, yang memerintah atas suatu daerah dari Aroer, yang letaknya di tepi sungai Arnon, pada pertengahan sungai itu, ditambah setengah Gilead, sampai sungai Yabok, batas daerah bani Amon,
3 Ya kuma yi mulki a kan gabashin Araba daga tekun Kinneret zuwa Tekun Araba (wato, Tekun Gishiri), zuwa Bet-Yeshimot da kuma kudu zuwa gangaren dutsen Fisga.
dan atas Araba-Yordan sampai sebelah timur danau Kinerot dan sampai sebelah timur Laut Araba, yakni Laut Asin, ke arah Bet-Yesimot dan ke arah selatan sampai kaki lereng-lereng gunung Pisga.
4 Haka ma suka ci sashen Og sarkin Bashan, ɗaya daga cikin Refahiyawa na ƙarshe da ya yi mulki a Ashtarot da Edireyi.
Selanjutnya daerah Og, raja Basan, seorang dari sisa-sisa orang Refaim. Raja ini diam di Asytarot dan di Edrei,
5 Mulkinsa ya taso daga Dutsen Hermon, da Saleka, da dukan Bashan har zuwa iyakar Geshurawa da Ma’akatiyawa haɗe da rabin Gileyad, zuwa kan iyakar Heshbon ta sarki Sihon.
dan memerintah atas gunung Hermon, atas Salkha dan atas seluruh Basan sampai daerah orang Gesur dan orang Maakha dan atas setengah Gilead, sampai daerah Sihon, raja Hesybon.
6 Sai Musa, bawan Ubangiji da Isra’ilawa suka ci Sihon da Og da yaƙi. Musa bawan Ubangiji kuwa ya ba da ƙasarsu ga mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse.
Musa, hamba TUHAN itu, beserta orang Israel, telah mengalahkan mereka, dan Musa, hamba TUHAN itu, telah memberikan daerah itu kepada orang Ruben, orang Gad dan suku Manasye yang setengah itu, menjadi milik mereka.
7 Waɗannan su ne sarakuna da kuma ƙasashen da Yoshuwa da Isra’ilawa suka ci da yaƙi a yammancin Urdun, daga Ba’al-Gad a Kwarin Lebanon zuwa Dutsen Halak wanda ya miƙe zuwa Seyir. Yoshuwa ya raba ƙasarsu ta zama gādo ga Isra’ilawa bisa ga yadda aka raba su kabila-kabila.
Inilah raja negeri yang dikalahkan oleh Yosua dan oleh orang Israel di sebelah barat sungai Yordan, dari Baal-Gad di lembah gunung Libanon sampai Pegunungan Gundul, yang mendaki ke arah Seir--negeri ini diberikan Yosua kepada suku-suku Israel menjadi miliknya, menurut pembagiannya,
8 Ƙasar ta haɗa da ƙasar kan tudu, filayen arewanci, Araba, gangaren Dutse, da jejin, da kuma Negeb, wato, ƙasashen Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa, da Yebusiyawa.
di Pegunungan, di Daerah Bukit, di Araba-Yordan, di Lereng Gunung, di Padang Gurun dan di Tanah Negeb, yakni di negeri orang Het, orang Amori, orang Kanaan, orang Feris, orang Hewi dan orang Yebus--:
9 Sarkin Yeriko, ɗaya sarkin Ai (kusa da Betel), ɗaya
Raja negeri Yerikho, satu; raja negeri Ai, di sebelah Betel, satu;
10 sarkin Urushalima, ɗaya sarkin Hebron, ɗaya
raja negeri Yerusalem, satu; raja negeri Hebron, satu;
11 sarkin Yarmut, ɗaya sarkin Lakish, ɗaya
raja negeri Yarmut, satu; raja negeri Lakhis, satu;
12 sarkin Eglon, ɗaya sarkin Gezer, ɗaya
raja negeri Eglon, satu; raja negeri Gezer, satu;
13 sarkin Debir, ɗaya sarkin Bet-Gader, ɗaya
raja negeri Debir, satu; raja negeri Geder, satu;
14 sarkin Horma, ɗaya sarkin Arad, ɗaya
raja negeri Horma, satu; raja negeri Arad, satu;
15 sarkin Libna, ɗaya sarkin Adullam, ɗaya
raja negeri Libna, satu; raja negeri Adulam, satu;
16 sarkin Makkeda, ɗaya sarkin Betel, ɗaya
raja negeri Makeda, satu; raja negeri Betel, satu;
17 sarkin Taffuwa, ɗaya sarkin Hefer, ɗaya
raja negeri Tapuah, satu; raja negeri Hefer, satu;
18 sarkin Afek, ɗaya sarkin Sharon, ɗaya
raja negeri Afek, satu; raja negeri Lasaron, satu;
19 sarkin Madon, ɗaya sarkin Hazor, ɗaya
raja negeri Madon, satu; raja negeri Hazor, satu;
20 sarkin Shimron Meron, ɗaya sarkin Akshaf, ɗaya
raja negeri Simron Meron, satu; raja negeri Akhsaf, satu;
21 sarkin Ta’anak, ɗaya sarkin Megiddo, ɗaya
raja negeri Taanakh, satu; raja negeri Megido, satu;
22 sarkin Kedesh, ɗaya sarkin Yokneyam a Karmel, ɗaya
raja negeri Kedesh, satu; raja negeri Yokneam di dekat gunung Karmel, satu;
23 sarkin Dor (A Nafot Dor), ɗaya sarkin Goyim a Gilgal, ɗaya
raja negeri Dor di tanah bukit Dor, satu; raja negeri Goyim di Galilea, satu;
24 sarki Tirza, ɗaya. Duka-duka dai sarakuna talatin da ɗaya ne.
raja negeri Tirza, satu; jadi jumlah semua raja itu, tiga puluh satu orang.

< Yoshuwa 12 >