< Yoshuwa 1 >

1 Bayan mutuwar Musa bawan Ubangiji, sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa ɗan Nun, mataimakin Musa,
BAWIPA Cathut e san Mosi a due hnukkhu Mosi e yueng lah thaw ka tawk han e, Nun capa Joshua teh, BAWIPA Cathut ni,
2 “Bawana Musa ya mutu. Yanzu sai ka tashi tare da mutanen nan duka, ku yi shirin ƙetare kogin Urdun zuwa cikin ƙasar da zan ba su Isra’ilawa.
Kaie ka san Mosi te a due toe. Hatdawkvah nama hoi na taminaw pueng atu thaw awh nateh Jordan palang namran lah rakat awh leih. Isarel miphunnaw kai ni na poe e ram dawk kâen sak leih.
3 Zan ba ku duk ƙasar da za ku taka, kamar yadda na yi wa Musa alkawari.
Mosi koe lawk ka kam e patetlah nang ni na coungroe e talai pueng teh nangmouh na poe han.
4 Ƙasar da ta kama daga hamada zuwa Lebanon, zuwa babban Kogin, wato, Kogin Yuferites, da dukan ƙasar Hittiyawa zuwa Bahar Rum, wajen yamma.
Kahrawng pueng hoi Lebanon mon koehoi, Euphrates palangpui koehoi Hitnaw e ram abuemlah hoi, kanîloumlah tuipui totouh nangmae ram lah ao han.
5 Ba wanda zai yi tsayayya da kai dukan kwanakin ranka. Yadda na kasance tare da Musa, haka zan kasance tare da kai; ba zan taɓa rabuwa da kai ba; ba zan yashe ka ba.
Na hringyung thung pueng nange na hmalah apihai kangdout thai mahoeh. Mosi koe kai ka o e patetlah nang koehai kai ka o han. Kai ni na pahnawt mahoeh, na cetkhai mahoeh.
6 “Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, gama kai za ka bi da mutanen nan har su karɓi ƙasar da na yi wa kakanninsu alkawari zan ba su.
Tha kâlat nateh, taranhawi haw. Mintoenaw koe na poe han ka tie kai ni lawk ka kam e ramnaw hah râw lah a coe awh nahanlah na rei han.
7 Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, ka yi lura fa, ka yi biyayya da dokokin da bawana Musa ya ba ka; kada ka kauce ga bin dokokin ko hagu ko dama, domin ka yi nasara a duk, inda za ka je.
Hatdawkvah kaie ka san Mosi koe ka poe e kâlawk pueng tarawi nahanelah, tha kâlat nateh, taranhawinae tawn haw. Na ceinae tangkuem koe tânae na hmu thai nahan, avoilah aranglah phen hanh.
8 Kada ka bar Littafin Dokokin nan yă rabu da bakinka, sai dai ka yi ta tunani game da shi dare da rana, don ka lura, ka yi duk abin da aka rubuta a ciki, ta haka ne za ka yi nasara cikin duk abin da za ka yi.
Hote kâlawk cauk dawk thut e pueng heh na tarawi thai na hanelah, Cakathoung hah touk laipalah awm hanh. Karum khodai pout laipalah luepluep na pouk han. Hottelah na sak pawiteh, nang ni kho na khang e dawk tânae na hmu han.
9 Ba ni na umarce ka ba? Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro. Kada ka ji tsoro; kada ka karaya, gama Ubangiji Allahnka zai kasance tare da kai duk inda za ka je.”
Nang teh kai ni lawk na thui nahoehmaw. Tha kâlat nateh taranhawinae tawn haw, taket hanh, na lungpout hanh. Na cei nah tangkuem koe nang hoi rei ka o atipouh.
10 Saboda haka sai Yoshuwa ya umarci shugabannin mutane,
Hahoi Joshua ni kahrawikungnaw hah a kaw teh,
11 “Ku ratsa cikin sansani, ku gaya wa mutane, ‘Ku shirya guzurinku. Nan da kwana uku za ku ƙetare Urdun a nan, don ku je ka mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ta zama taku.’”
Ransanaw a onae tangkuem koe cet awh. Nangmae BAWIPA Cathut ni na poe awh e ram thung kâen awh nahanelah, hnin thum touh thung hete Jordan palang namran lah raka hanelah ao dawkvah, lamvon sin hanelah taminaw hah patuen dei pouh leih telah lawk a thui.
12 Amma Yoshuwa ya ce wa mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse,
Hahoi Joshua ni Reuben miphun, Gad miphun, Manasseh miphun, tangawn hah a kaw teh,
13 “Ku tuna da umarnin da Musa bawan Ubangiji ya yi muku. ‘Ubangiji Allahnku ya ba ku hutawa, ya kuma ba ku wannan ƙasa.’
BAWIPA Cathut e san Mosi ni nangmanaw lawk na thui e heh pahnim awh hanh. Nangmae BAWIPA Cathut ni nangmouh hanelah hete ram thung hmuen na ta pouh awh toe.
14 Matanku, da yaranku, da kuma dabbobinku za su kasance a ƙasar da Musa ya ba ku a gabashin Urdun, amma dole mayaƙanku, su yi shirin yaƙi su haye, su yi gaba tare da’yan’uwanku, za ku taimaki’yan’uwanku
Na yunaw na canaw, hoi saringnaw hah Jordan palang kanîtholah Mosi ni na poe e ram thung ao awh han. Hateiteh, senehmaica ka patuem e a thakaawme na hmaunawngha ransanaw pueng e hmalah na raka vaiteh, ahnimanaw hah na kabawp han.
15 har sai lokacin da Ubangiji ya ba su hutawa, kamar yadda ya yi muku, kuma har sai su ma sun ƙwace ƙasar da Ubangiji Allahnku ya yi alkawari zai ba su. Bayan haka ne za ku koma ku mallaki ƙasarku, wadda Musa bawan Ubangiji ya ba ku a gabashin Urdun.”
Cathut ni nangmanaw hmuen na ta pouh e patetlah hmaunawnghanaw hah hmuen na poe awh hoehnahlan nangmae BAWIPA Cathut ni na poe awh e ram heh, ahnimanaw ni ram be a la hoehroukrak, a tha kaawm e, taran ka tuk e abuemlah ni senehmaica patuep nalaihoi hmaunawnghanaw e hmalah a raka awh vaiteh, na tawmdawm han tie lawk hah pouk awh. Cathut e san Mosi ni Jordan palang Kanîtholae ram koe lah bout na ban han atipouh.
16 Sai suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “Duk abin da ka ce mu yi, za mu yi. Duk inda kuma ka aike mu, za mu je.
Hottelah, ahnimouh nihai, nang ni na dei e pueng teh, kaimouh ni ka sak awh han na patoun e pueng koe ka sak awh han.
17 Kamar yadda muka yi wa Musa biyayya, haka za mu yi maka biyayya. Ubangiji Allahnka ya kasance tare da Musa.
Bang pueng dawk hai Mosi e lawk ka ngâi awh e patetlah nange lawk ka ngâi awh han. Hatdawkvah nange BAWIPA Cathut ni Mosi koe a okhai e patetlah nang koe haiyah awm van lawiseh.
18 Duk wanda ya yi wa maganarka tawaye, ya ƙi yă yi biyayya da maganarka, ko da umarnin da ka ba shi, za a kashe shi. Ka dai ƙarfafa ka kuma yi ƙarfi hali!”
Nange kâ ka ek e tami pueng hoi nange lawk ka ngaihoeh e tami pueng, nange kâlawk ka tapoe e tami pueng teh thei lah ao han. Hatdawkvah, tha kâlat nateh na taranhawi hottelah Joshua koe bout atipouh awh.

< Yoshuwa 1 >