< Yunana 2 >
1 Daga ciki cikin kifi, Yunana ya yi addu’a ga Ubangiji Allahnsa.
Kalpasanna, nagkararag ni Jonas kenni Yahweh a Diosna iti kaaddana iti tian ti lames.
2 Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol )
Kinunana, “Immawagak kenka O Yahweh maipanggep iti pakariribukak ket sinungbatannak; manipud iti tian ti sheol, nagpatulongak! Nanggegmo ti timekko. (Sheol )
3 Cikin tashin hankali, ka jefa ni cikin zurfafa, a tsakiyar teku, ka kuma jujjuya ni a cikin ruwa; dukan raƙuman ruwanka da ambaliyarka sun bi ta kaina.
Intapuaknak iti kaadalman, iti lansad ti taaw, ket nalawlawak iti danum; sinabbuagandak dagiti dalluyonmo.
4 Sai na ce, ‘An kore ni daga fuskarka; duk da haka zan sāke duba wajen haikalinka mai tsarki.’
Ket kinunak, 'Napagtalawak manipud iti imatangmo; kasano a makitak manen ti nasantoan a templom?'
5 Ruwayen da suke kewaye da ni sun yi mini barazana, zurfi kuma ya kewaye ni, ciyayin ruwa suna nannaɗe kewaye da ni.
Linapunosnak ti danum a mangala ti biagko; linawlawnak ti kaadalman; naibalkot iti ulok ti ruot ti taaw.
6 Na nutsa har ƙarƙashin tuddai; a ƙarƙashin duniya, ka rufe ni har abada. Amma ka dawo da raina daga rami, Ya Ubangiji Allahna.
Bimmabaak kadagiti puon dagiti bantay; naibalunet ti daga kaniak iti agnanayon. Ngem inyaonmo ti biagko manipud iti abot, O Yahweh, a Diosko!
7 “Sa’ad da na ji raina yana rabuwa da ni, na tuna da kai ya Ubangiji, addu’ata kuma ta kai gare ka, a haikalinka mai tsarki.
Idi kimmapuy ti kararuak, nalagipka O Yahweh; ket dimmanon ti kararagko kenka, iti nasantoan a templom.
8 “Waɗanda suka maƙale wa gumaka marasa amfani, sukan ƙyale alherin da zai kasance nasu.
Dagiti dumdumngeg kadagiti awan serserbina a dios ket inlaksidda ti kinapudnom kadakuada.
9 Amma ni, da waƙar godiya, zan miƙa tawa hadaya gare ka. Abin da na yi alkawari, shi ne zan yi. Ceto yakan zo ne kawai daga wurin Ubangiji.”
Ngem para kaniak, agidatonak kenka nga addaan panangiyebkas ti panagyaman; Tungpalekto no ania ti insapatak. Aggapu kenni Yahweh ti pannakaisalakan!”
10 Sai Ubangiji ya umarci kifin, kifin kuwa ya amayar da Yunana a gaɓan teku.
Ket nagsao ni Yahweh iti lames ket insarruana ni Jonas iti namaga a daga.