< Yunana 2 >
1 Daga ciki cikin kifi, Yunana ya yi addu’a ga Ubangiji Allahnsa.
Ja Joona rukoili Herraa, Jumalaansa, kalan sisässä
2 Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol )
ja sanoi: "Minä huusin ahdistuksessani Herraa, ja hän vastasi minulle. Tuonelan kohdussa minä huusin apua, ja sinä kuulit minun ääneni. (Sheol )
3 Cikin tashin hankali, ka jefa ni cikin zurfafa, a tsakiyar teku, ka kuma jujjuya ni a cikin ruwa; dukan raƙuman ruwanka da ambaliyarka sun bi ta kaina.
Sinä syöksit minut syvyyteen, merten sydämeen, ja virta ympäröitsi minut, kaikki sinun kuohusi ja aaltosi vyöryivät minun ylitseni.
4 Sai na ce, ‘An kore ni daga fuskarka; duk da haka zan sāke duba wajen haikalinka mai tsarki.’
Minä ajattelin: Olen karkoitettu pois sinun silmiesi edestä. Kuitenkin minä saan vielä katsella sinun pyhää temppeliäsi.
5 Ruwayen da suke kewaye da ni sun yi mini barazana, zurfi kuma ya kewaye ni, ciyayin ruwa suna nannaɗe kewaye da ni.
Vedet piirittivät minut aina sieluun asti, syvyys ympäröitsi minut, kaisla kietoutui päähäni.
6 Na nutsa har ƙarƙashin tuddai; a ƙarƙashin duniya, ka rufe ni har abada. Amma ka dawo da raina daga rami, Ya Ubangiji Allahna.
Minä vajosin alas vuorten perustuksiin asti, maan salvat sulkeutuivat minun ylitseni iankaikkisesti. Mutta sinä nostit minun henkeni ylös haudasta, Herra, minun Jumalani.
7 “Sa’ad da na ji raina yana rabuwa da ni, na tuna da kai ya Ubangiji, addu’ata kuma ta kai gare ka, a haikalinka mai tsarki.
Kun sieluni nääntyi minussa, minä muistin Herraa, ja minun rukoukseni tuli sinun tykösi, sinun pyhään temppeliisi.
8 “Waɗanda suka maƙale wa gumaka marasa amfani, sukan ƙyale alherin da zai kasance nasu.
Ne, jotka kunnioittavat vääriä jumalia, hylkäävät armonantajansa.
9 Amma ni, da waƙar godiya, zan miƙa tawa hadaya gare ka. Abin da na yi alkawari, shi ne zan yi. Ceto yakan zo ne kawai daga wurin Ubangiji.”
Mutta minä tahdon uhrata sinulle kiitoksen kaikuessa. Mitä olen luvannut, sen minä täytän. Herrassa on pelastus."
10 Sai Ubangiji ya umarci kifin, kifin kuwa ya amayar da Yunana a gaɓan teku.
Sitten Herra käski kalaa, ja se oksensi Joonan kuivalle maalle.