< Yunana 1 >
1 Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,
Wach Jehova Nyasaye ne obiro ne Jona wuod Amitai kama:
2 “Tafi babban birnin nan Ninebe ka yi mata wa’azi, saboda muguntarta ta haura zuwa gabana.”
“Wuogi idhiyo e dala maduongʼ mar Nineve, mondo iyalne kisieme nikech timbene mamono osechopo e nyima.”
3 Amma Yunana ya gudu daga Ubangiji ya nufi Tarshish. Ya gangara zuwa Yaffa, inda ya sami jirgin ruwa mai shirin tashi daga tashar. Bayan ya biya kuɗin tafiya, sai ya shiga jirgi ya kama hanya zuwa Tarshish don yă tsere wa Ubangiji.
To Jona noringo oa e nyim Jehova Nyasaye kochomo Tarshish. Ne olor modhi Jopa, kumane oyudoe yie mane dhi e dho wadhno. Bangʼ chulo nengo wuoth noidho mokwangʼ kodhiyo Tarshish mondo oring oa e nyim Jehova Nyasaye.
4 Sai Ubangiji ya aika da babban iska a bisan teku, hadiri ya tsananta ƙwarai har jirgin ya yi barazanar farfashewa.
Eka Jehova Nyasaye nooro yamo maduongʼ e nam, kendo ahiti mager notugore ma yie koro ne dwaro barore.
5 Dukan matuƙan jirgin suka tsorata, kowannensu kuma ya yi kuka ga allahnsa, suka kuma jefar da kayan jirgi a cikin teku domin su rage nauyin jirgin. Ana cikin haka, ashe, Yunana ya sauka can ƙarƙashin jirgi ya je ya kwanta, yana ta sharar barcinsa.
Jokwangʼ duto ne luoro omako mi ngʼato ka ngʼato kuomgi ne oywak ne nyasache owuon. Ne gidiro mwandu duto mane gin-go e nam mondo yie odongʼ mayot. To ne oyudo Jona oselor e ot ma piny mar yie, kuma ne oriere mi nindo okwanye mogoye ngoga.
6 Sai kyaftin ɗin ya je wajensa ya ce masa, “Don me kake barci? Tashi ka kira bisa ga allahnka! Mai yiwuwa yă ji mu, yă cece mu don kada mu hallaka.”
Jatend yie nolor piny ire mowachone niya, “Mara angʼo in to inindo? Aa malo mondo iywagne nyasachi! Dipo ka oparowa, mondo kik watho.”
7 Matuƙan jirgin suka ce wa juna, “Ku zo, mu jefa ƙuri’a mu ga wa ke da alhakin wannan masifa.” Sai suka jefa ƙuri’a, ƙuri’ar kuwa ta fāɗa a kan Yunana.
Eka jokwangʼ duto nowuoyo e kindgi giwegi niya, “Bi wagouru ombulu mondo wangʼe ngʼama okelo masirani.” Negigoyo ombulu, mi ombulu nolwar kuom Jona.
8 Saboda haka suka tambaye shi suka ce, “Yanzu, gaya mana, dalilin da ya sa wannan masifa ta zo mana? Mene ne aikinka? Daga ina ka fito? Ina ne ƙasarka? Daga wacce kabila ce ka fito?”
Omiyo negipenje niya, “Wachnwa ane ni en angʼo mokelonwa chandruokgi duto? En tich mane mitiyo? In japiny mane? To iwuok e oganda mane?”
9 Sai ya amsa, “Ni mutumin Ibraniyawa ne, ina kuma bauta wa Ubangiji Allah na sama, wanda ya yi teku da tuddai.”
To nodwokogi niya, “An ja-Hibrania kendo alamo Jehova Nyasaye, ma Nyasach polo, mane ochweyo nam kod piny.”
10 Sai matuƙan jirgin suka tsorata ƙwarai, suka ce masa, “Wane irin mugun abu ne ka aikata haka?” (Sun gane cewa yana gudu ne daga wurin Ubangiji, domin ya riga ya faɗa musu.)
Wachno nobwogogi mine gipenjo niya, “En angʼo misetimo?” (To negingʼeyo ni oringo oa e nyim Jehova Nyasaye nikech ne oyudo osenyisogi kamano).
11 Sai tekun ya daɗa rikicewa. Sai suka tambaye shi, “Me za mu yi da kai domin tekun yă daina hauka?”
To nam ne medo mana gingore, omiyo negipenje niya, “Watimni angʼo mondo nam okwenwa?”
12 Ya amsa musu ya ce, “Ku ɗauke ni ku jefa a cikin teku, tekun zai kwanta. Na san cewa laifina ne ya jawo wannan babban hadirin da ya auka muku.”
Nodwokogi niya, “Kawauru ubola e nam, eka obiro kwe. Angʼeyo ni kethona emomiyo ahiti maduongʼni osebiro kuomu.”
13 Maimakon mutanen su yi haka, sai suka yi ƙoƙari su tura jirgin ruwan zuwa bakin teku. Amma ba su iya ba, saboda iskar ta sa tekun ya yi ta ƙara hauka.
Kar timo kamano, jogo ne otemo kar nyalogi mondo gikwangʼ gidogi e dho wath. To ne ok ginyal, nimar nam nomedo gingore marach moloyo kaka ne en mokwongo.
14 Sai suka yi kuka ga Ubangiji suka ce, “Ya Ubangiji, in ka yarda kada ka bar mu mu mutu saboda ran mutumin nan. Kada ka yi mana hukuncin masu kisankai, gama kai ne, ya Ubangiji, ka ga ya gamshe ka.”
Eka ne giywakne Jehova Nyasaye niya, “Yaye Jehova Nyasaye, kiyie to kik iwewa watho kuom kawo ngima ngʼatni. Kik ikwanwa kaka joketho kuom nego ngʼama onge ketho, nimar in, yaye Jehova Nyasaye, isetimo dwaroni.”
15 Sa’an nan suka ɗauki Yunana suka jefar da shi daga jirgin, sai tekun ya kwanta.
Eka negikawo Jona mi gibolo e nam, kendo apaka mar nam mane ger nokwe.
16 Ganin haka sai mutanen suka cika da tsoron Ubangiji, suka kuma miƙa wa Ubangiji hadaya, suka yi wa’adi da shi.
Wachni nomiyo jogo oluoro Jehova Nyasaye ahinya, mine gichiwo misango ne Jehova Nyasaye kendo ne gisingorene.
17 Amma Ubangiji ya tanada wani babban kifi da zai haɗiye Yunana, Yunana kuwa ya yi yini uku da dare uku a ciki cikin kifin.
To Jehova Nyasaye nokelo rech marangʼongo mondo omwony Jona, kendo Jona nenie ei rechno kuom ndalo adek odiechiengʼ gotieno.