< Yohanna 1 >
1 Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.
A tongcuek ah Ol om tih ol tah Pathen neh om. Te dongah ol tah Pathen ni.
2 Yana nan tare da Allah tun farar farawa.
Anih tah a tongcuek ah Pathen neh om.
3 Ta wurin Kalman ne aka halicci dukan abubuwa. In ba tare da shi ba, babu abin da aka yi wanda aka yi.
A cungkuem he anih rhangneh om tih anih pawt atah khat khaw om thai pawh.
4 A cikinsa rai ya kasance, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane.
Anih tah hing tih a khuiah hingnah om. Tekah hingnah te khaw hlang kah vangnah la om.
5 Hasken yana haskakawa cikin duhu, amma duhun bai rinjaye shi ba.
Te phoeiah vangnah tah a hmuep khuiah sae tih a hmuep loh anih buem pawh.
6 Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.
Te vaengah Pathen kah hlang tueih, a ming ah Johan te phoe.
7 Ya zo a matsayin mai shaida domin yă ba da shaida game da wannan haske, don ta wurinsa dukan mutane su ba da gaskiya.
Anih tah vangnah kawng te laipai ham, anih rhangneh hlang boeih loh a tangnah ham laipai la ha pawk.
8 Shi kansa ba shi ne hasken ba; sai dai ya zo a matsayin shaida ne kaɗai ga hasken.
Anih te vangnah la om pawt dae vangnah kawng aka phong ham ni.
9 Haske na gaskiya da yake ba da haske ga kowane mutum mai shigowa duniya.
Vangnah taktak tah om. Te tah hlang boeih aka tue ham Diklai la ha pawk.
10 Yana a duniya, kuma ko da yake an yi duniya ta wurinsa ne, duniya ba tă gane shi ba.
Diklai ah amah om tih anih rhangneh Diklai he om dae Diklai loh amah te ming pawh.
11 Ya zo wurin abin da yake nasa, amma nasa ɗin ba su karɓe shi ba.
Amah rhoek taengah a pawk pah dae, amah rhoek loh anih te doe uh pawh.
12 Duk da haka dukan waɗanda suka karɓe shi, ga waɗanda suka gaskata a sunansa, ya ba su iko su zama’ya’yan Allah
Tedae anih aka doe boeih neh, anih ming te aka tangnah rhoek tah Pathen ca la om ham saithainah a paek coeng.
13 ’ya’yan da aka haifa ba bisa hanyar’yan adam, ko shawarar mutum ko nufin namiji ba, sai dai haifaffu bisa ga nufin Allah.
Amih tah thii kah, pumsa huengaihnah nen moenih, hlang kah huengaihnah nen moenih, tedae Pathen kah a cun rhoek ni.
14 Kalman ya zama mutum, ya kuwa zauna a cikinmu. Muka ga ɗaukakarsa, ɗaukaka ta wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaici, wanda ya zo daga wurin Uba, cike da alheri da gaskiya.
Te phoeiah Ol tah pumsa la coeng tih mamih khuiah om. Te dongah a thangpomnah te m'hmuh uh. Te tah oltak neh lungvatnah aka bae Pa taeng lamkah khueh duen thangpomnah ni.
15 (Yohanna ya ba da shaida game da shi. Ya ɗaga murya yana cewa, “Wannan shi ne wanda na ce, ‘Mai zuwa bayana ya fi ni girma domin yana nan kafin ni.’”)
Johan loh anih kawng te a phong vaengah pang tih, “Kai hnukah aka pawk tah kai hmaiah om tih kai lakah lamhma la om'” ka ti te anih coeng ni,” a ti.
16 Daga yalwar alherinsa dukanmu muka sami albarka bisa albarka.
A soepnah lamloh lungvatnah sokah lungvatnah khaw mamih loh boeih n'dang uh coeng.
17 Gama an ba da doka ta wurin Musa; alheri da gaskiya kuwa sun zo ne ta wurin Yesu Kiristi.
Moses lamloh olkhueng m'paek tih, lungvatnah neh oltak tah Khrih Jesuh lamloh ha thoeng.
18 Ba wanda ya taɓa ganin Allah, sai dai Allah da yake Ɗaya da kuma Makaɗaici wanda yake a gefen Uba, shi ne ya bayyana shi.
Pathen te ana hmuh noek moenih, a napa kah rhang dongah aka om Pathen kah khueh duen amah tah tueng coeng.
19 To, ga shaidar Yohanna sa’ad da Yahudawan Urushalima suka aiki firistoci da Lawiyawa su tambaye shi ko shi wane ne.
Jerusalem kah Judah rhoek loh khosoih rhoek neh Levi rhoek te Johan taengah a tueih uh tih, “Nang ulae?” tila a dawt uh. Te vaengah Johan kah a phong tah he coeng ni.
20 Bai yi mūsu ba, amma ya shaida a fili cewa, “Ba ni ne Kiristi ba.”
Te vaengah a phong tih a basa moenih. Te dongah, “Kai tah Khrih moenih, “tila a phong.
21 Sai suka tambaye shi suka ce, “To, wane ne kai? Kai ne Iliya?” Ya ce, “A’a, ni ba shi ba ne.” “Kai ne Annabin nan?” Ya amsa ya ce, “A’a.”
Te vaengah amah te, “Te koinih ulae? Nang Elijah a?” a ti nauh. Tedae, “Kai moenih,” a ti nah. Nang te tonghma nim ca? a ti nah vaengah, “Moenih,” a ti nah.
22 A ƙarshe suka ce, “Wane ne kai? Ka ba mu amsa don mu mayar wa waɗanda suka aike mu. Me kake ce da kanka?”
Te dongah amah te, “U nim ca? kaimih aka tueih rhoek taengah ollannah ka paek uh hamla namah kawng te metlam na thui eh?” a ti nauh.
23 Yohanna ya amsa da kalmomin annabi Ishaya, “Ni murya ne mai kira a hamada, ‘Ku miƙe hanya domin Ubangiji.’”
Te daengah, “Kai tah tonghma Isaiah loh a thui bangla 'Boeipa kah longpuei te dueng uh laeh' tila khosoek ah aka pang ol ni,” a ti nah.
24 To, waɗansu Farisiyawan da aka aika
Te phoeiah Pharisee rhoek taengah aka om rhoek te a tueih uh.
25 suka tambaye shi suka ce, “Don me kake yin baftisma in kai ba Kiristi ba ne, ba kuwa Iliya ba, ba kuma annabin nan ba?”
Te vaengah amah a dawt uh tih, “Khrih la na om pawt atah balae tih na nuem? Nang te Elijah moenih, tonghma bal moenih,” a ti uh.
26 Yohanna ya amsa ya ce, “Ni dai ina baftisma da ruwa ne, amma a cikinku akwai wani tsaye da ba ku sani ba.
Johan loh amih te a doo tih, “Kai loh tui ah kan nuem. Nangmih lakli ah aka pai te na hmat uh moenih.
27 Shi ne mai zuwa bayana, wanda ko igiyar takalmansa ma ban isa in kunce ba.”
Anih te kai hnukah ha pawk dae a khokhom rhui ka hlam ham pataeng a koihhilh la ka om moenih,” a ti nah.
28 Wannan duk ya faru ne a Betani a ƙetaren Urdun, inda Yohanna yake yin baftisma.
He rhoek he tah Jordan rhalvangan kah Bethany ah om. Te rhoek ah Johan loh a nuem khaw om coeng.
29 Kashegari Yohanna ya ga Yesu yana zuwa wajensa sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah mai ɗauke zunubin duniya!
A vuenhnin ah a taengla Jesuh ha pawk te a hmuh tih, “Pathen kah tuca ke, anih loh Diklai kah tholhnah te a phueih.
30 Wannan shi ne wanda nake nufi sa’ad da na ce, ‘Mutum mai zuwa bayana ya fi ni girma, domin yana nan kafin ni.’
Kai loh, 'Kai hnukah aka pawk hlang tah kai hmaiah om coeng, kai lakah lamhma la a om dongah,’ ka ti te tah amah coeng ni.
31 Ko ni ma dā ban san shi ba, sai dai abin da ya sa na zo ina baftisma da ruwa shi ne domin a bayyana shi ga Isra’ila.”
Kai khaw amah he kana ming pawh. Tedae Israel taengah a tueng ham dongah ni amah ha pawk vaengah kai loh tui ah ka nuem,” a ti.
32 Sai Yohanna ya ba da wannan shaida, “Na ga Ruhu ya sauko kamar kurciya daga sama ya zauna a kansa.
Te phoeiah Johan loh a phong tih, “Mueihla tah vahu bangla vaan lamkah ha rhum tih anih soah a om te ka hmuh coeng,” a ti.
33 Dā ban san shi ba, sai dai wanda ya aiko ni in yi baftisma da ruwa ya gaya mini cewa, ‘Mutumin da ka ga Ruhu ya sauko ya kuma zauna a kansa shi ne wanda zai yi baftisma da Ruhu Mai Tsarki.’
Amah te ka hmat moenih. Tedae tui ah nuem ham kai aka tueih loh kai taengah, “A soah mueihla rhum tih a om thil te na hmuh. Anih tah Mueihla Cim dongah aka nuem la om,” a ti.
34 Na gani na kuma shaida cewa wannan Ɗan Allah ne.”
Kai loh ka hmuh coeng dongah Pathen capa tah anih ni tite ka phong coeng.
35 Kashegari kuma Yohanna yana can tare da biyu daga cikin almajiransa.
A vuen ah Johan neh a hnukbang rhoek khuikah panit tah koep pai,
36 Da ya ga Yesu yana wucewa, sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah!”
Jesuh a caeh te a sawt doeah, “Pathen kah tuca ke,” a ti nah.
37 Da almajiran nan biyu suka ji ya faɗi haka, sai suka bi Yesu.
Te vaengah hnukbang panit loh anih kah a thui te a yaak rhoi tih Jesuh a vai rhoi.
38 Da juyewa, sai Yesu ya ga suna bin sa, sai ya tambaye, su ya ce, “Me kuke nema?” Suka ce, “Rabbi” (wato, “Malam”), “ina kake da zama?”
Jesuh te a mael vaegah amih rhoi a vai rhoi te a hmuh tih, “Balae na mae?” a ti nah. Te rhoi long khaw amah te, “Rhabbi, “Te tah saya ni a thuingaih a ti, melam na naeh?” a ti na rhoi.
39 Ya amsa musu ya ce, “Ku zo, za ku kuma gani.” Saboda haka suka je suka ga inda yake da zama, suka kuma zauna a can tare da shi. Wajen sa’a ta goma ce kuwa.
Amih rhoi te, “Ha lo lamtah so rhoi lah,” a ti nah. Te dongah cet rhoi tih a rhaeh nah te a hmuh rhoi. Tedae khonoek parha tluk a lo coeng dongah tekah khohnin ah tah amah taengah rhaeh rhoi.
40 Andarawus ɗan’uwan Siman Bitrus, yana ɗaya daga cikin biyun nan da suka bi Yesu bayan da suka ji maganar Yohanna a kan Yesu.
Johan taengkah a yaak rhoi khuikah pakhat tah Simon Peter kah a manuca Andrew khaw om tih amah a vai rhoi.
41 Abu na fari da Andarawus ya yi shi ne ya sami ɗan’uwansa Siman ya gaya masa cewa, “Mun sami Almasihu” (wato, Kiristi).
Te long tah a maya Simon te a hmuh vaengah lamhma la, “Messiah Te tah Khrih ni a thuingaih, ka hmuh rhoi coeng,” a ti nah.
42 Ya kuma kawo shi wurin Yesu. Yesu ya dube shi ya ce, “Kai ne Siman ɗan Yohanna. Za a ce da kai Kefas” (in an fassara, Bitrus ke nan).
Anih te Jesuh taengah a khuen tih amah a hmuh vaengah Jesuh loh, “Nang tah Johan capa Simon ni, nang he Kephas (Te tah Peter tila a thuingaih) la n' khue ni,” a ti nah.
43 Kashegari Yesu ya yanke shawara yă tafi Galili. Da ya sami Filibus sai ya ce masa, “Bi ni.”
A vuen ah Galilee la caeh hamla a ngaih. Te vaengah Philip a hmuh tih Jesuh loh anih te, “Kai m'vai lah,” a ti nah.
44 Filibus, kamar Andarawus da Bitrus shi ma daga garin Betsaida ne.
Philip tah Peter neh Andrew kah a kho Bethsaida lamkah ni.
45 Filibus ya sami Natanayel ya kuma gaya masa, “Mun sami wanda Musa ya rubuta game da shi a cikin Doka, kuma wanda annabawa suka rubuta a kansa, Yesu Banazare, ɗan Yusuf.”
Philip loh Nathanael te a hmuh vaengah a taengah, “Moses neh tonghma rhoek loh Olkhueng khuiah a daek, Nazareth kah Joseph capa Jesuh te ka hmuh uh coeng,” a ti nah.
46 Natanayel ya ce, “A Nazaret! Wani abin kirki zai iya fito daga can?” Filibus ya ce, “Zo ka gani.”
Te vaengah Nathanael loh Philip taengah, “Nazareth lamkah a then khat khaw om thai a?” a ti nah. Philip loh amah te, “Halo lamtah so lah,” a ti nah.
47 Da Yesu ya ga Natanayel yana zuwa, sai ya yi magana game da shi cewa, “Ga mutumin Isra’ila na gaske wanda ba shi da ha’inci.”
Jesuh loh amah taengah Nathanael ha pawk te a hmuh vaengah, “Israel taktak la ke anih dongah tuengkhuepnah om pawh,” tila anih te a thui.
48 Natanayel ya yi tambaya ya ce, “A ina ka san ni?” Yesu ya amsa ya ce, “Na gan ka yayinda kake a gindin itacen ɓaure, kafin Filibus yă kira ka.”
Nathanael loh, “Metlam kai nan ming?” a ti nah vaengah amah te Jesuh loh a doo tih, “Philip loh nang te n'khue tom kah, thaibu hmuiah na om vaengah ni nang kan hmuh coeng,” a ti nah.
49 Sai Natanayel ya ce, “Rabbi, kai Ɗan Allah ne. Kai ne Sarkin Isra’ila.”
Nathanael loh Jesuh te, “Rhabbi, nang tah Pathen capa ni, namah tah Israel manghai ni,” a ti nah.
50 Yesu ya ce, “Ka gaskata domin na ce maka na gan ka a gindin itacen ɓaure. Za ka ga abubuwan da suka fi haka.”
Te vaengah Jesuh loh anih a doo tih, “Thaibu hmuiah nang kan hmuh te nang taengah kan thui dongah na tangnah nama? A tanglue rhoek te na hmuh bitni,” a ti nah.
51 Sai ya ƙara da cewa, “Gaskiya nake gaya muku, za ku ga sama a buɗe, mala’ikun Allah kuma suna hawa suna kuma sauka a kan Ɗan Mutum.”
Te phoeiah anih te, “Nangmih taengah rhep rhep ka thui, vaan te ong uh vetih Pathen kah puencawn rhoek loh hlang capa a rhum thil neh a luei tak te na hmuh uh ni,” a ti nah.